Tuesday, 27 September 2016

KISHIYOYINA

.

      .
















       KISHIYOYINA

       NA QUEEN MEEMI��

       ��  01 Tana tsaye agaban me kayan miya ,tana jira ya
      xuba

       mata,cikin dadda dar murrya taji an mata sallama,tajuya
      nan

       danan tadan yi murmushi ta juyar dakai ,tare da danjin
      kunya

       afuskar ta,tadan duka tagaisheshi,SALIM kenan wani
      matashin

       saurayi daya mato akan,FADIMATU ZZAHRA'U,yakalleta
      cikin

       tattausar murya zahra kwana biu kin buya koda naje
      gidanku

       cewa ake bakya nan ,cikin jin kunya tace bana nan ne
      natafi

       kaduna ,yace"eyya ayna bugo wayar ki amma bata shiga

       ,takalleshi wlh nayi matsalar caji kwana 2, shiisa ,me
      kayan

       miya ne yamiko mata dassuri takarba ,tai gaba SALIM
      yay

       murmushi yabita se xabga sauri take, yace sekace wadda
      xaki

       tashi sama,tadanyi yake,wlh ina sauri ,ne sbd goggo najira
      na

       ,yace ok ba matsala dama ni xan danje wata unguwa ne gobe
      xan

       leko tace "Allah y kaimu nan tai gaba yabita da kallo
      shikam

       yaarasa mesa zahransa ke dari. dari dashi inde suka
      hadu

       ahanya tadunga sauri kenan,inaga ko kunyar aganta da
      saurayi

       take nan yay murmushi zahransa dabance yanason mace me

       kunya,(kalu bale garemu mata kinya adoce agaremu) ZAHRA
      kam

       da take tafiya kamar wadda kwai yafashe mata ajiki
      ,tareda

       dan murmushi afuskarta domin duk sanda ta dora ido akan
      SALIM

       bata iya tabuka komi ga matsanan ciyar kunyar sa
      datake

       ji,agefe daya kuma tanajin tsoron kar wani dan gidansu

       yaganta ,tasan nan da nan xasu kai gulma,musamman in
      babansu

       na nan susa aytaimata fada shiisa take taka
      tsantsan,tana

       shiga soron gidansu tai karo da ya abbas nan yadaka
      mata

       tsawa ke daga ina kike?cikin ina tace"goggoce ta aykeni
      siyo

       kayan miya yace au,se muxurai yake irin na manyan yayye
      yay

       gaba ,goggo dake bakin famfo tadago kai tace sannu
      daga

       aykenki kin xauna ko? to wa xemiki wanke wanken nan
      ne?tace

       kiyi hkr tashiga Dora Santa

               *KISHIYOYINA*

       Na *Queen meemi*

       ����. . 02 ZAHRA'U 'yace ga malam mu'azu wanda asalinsa
      dan

       kano ne wanda ke xaune akaramar hukumar dala cikin
      kwaryar

       kano acikin unguwar gwammaja ,yakasance yana rufin asiri
      dede

       gwargwado yana kasuwancinsa a kofar wambai yana da mata
      biu

       da ''ya'ya goma ,goggo itace matarsa ta farko wadda
      sukai

       aure tun saurayi da budurwa , ya abbas shine babba
      seme

       bimasa,ya atiku san nan,ya abubakar ,se ya mubarak,san
      nan

       mariya,rukayya da xainab ,wanda ya atiku da abbs suke

       kasuwanci y abbakr kuma yana ayki a ma'aikatar water

       resources,kuma kowanne yay aure acikinsu inbanda
      mubarak

       wanda besamu aiki ba, kuma yace baxe kasuwanci ba ,matan
      kuma

       duk an musu aure ,wadaan.nan sune na wajen goggo ,se
      amina

       wato mahaifiyar FADIMATUZ ZAHRA'U,ita wanda ita zaharan
      itace

       babba se aminu dake binta san nan ,kultum auta duk sune
      kana

       na agidan ,ayanxu haka maman zahra bata gidan don tun

       bayan.haihuwar kultum suka rabu da malam mu'azu wanda
      goggo

       ke mata kishin mummuke ,dayake Allah yay se.sun rabu
      hakan

       tabar gidan wanda malam mu'azu yasan rabuwarsu daga Allah
      ne

       ,yana sonta,dukda bawani tsana nin kishi ake gwadawa
      agidansa

       ba, suna xaune lfy sede abunda baza arasa ba ,bayan
      barin

       amina gidan goggo taci gaba da rike su xahra ba tsan gwama
      ba

       takura sede goggo akwai fada abu kadan mutum xe xata
      taimai

       fada,barinma ace ita xahrance tai abun ,tofa abin nema
      yasamu

       ,domin sam batason xahra,shikam aminu miskili ne ,auta
      kultum

       kuwa ita anayi da ita ,ayanxu haka zahra tagama
      secondrya

       ashekarar shekarunta 18 tana san cigaba amma malam
      mu'azu

       yace"baxata cigaba ba sede en adakinta idan mijinta ya
      yarda

       don aure xe maata,dama ita batasa abun aranta ba tunda
      tasan

       duk yayunta su mariya ba wacce tai, wan.

          *KISHIYOYINA*

       03 SALIM matashin sauryi meji da kwalisa da gayu sam
      bayason

       kaxanta kullm xakagansu tsaf tsaf, dane agidan Alhaji
      dalha

       tsohon ma aikacin gwabnati wanda yay ritaya wanda
      ayanxu

       hakan sede rufun asirin ALLAH tare da matarsa sadiya,
      salim

       shine da na uku agidansu maxa 2 yayaunsa da kannesa
      mata

       yakammala digiri ensa ashekarar 2012 wanda ayanxu hakan
      ayki

       yake nema, yadade yana kaunar zahra don tin tana 'yar
      12yrs

       yake santa tun tana gudu inyay mata magana har tadena
      sun

       shaku sosai bayan tagama secondry ne yake xuwa gunta

       xance,inda malam mu'azu sam bayason alakar su kawai de
      yay

       musu shiru ne ,yaga iya gudun ruwansu,bawai don salim
      bashida

       tarbiyaba ba kawai hakan nan bemaiba,su kansu su y
      atiku

       basason ganinta dawani saurayi duk da ba wani ta
      tsayarba

       salim shine xabinta xuna zuwa aunguwar duk ran juma a
      suna

       shiga gun tsofin abokan sushiisa ta ce salim yadena xuwa
      ran

       juma.sede idan yasamu lokaci duk ran saturday yazo
      susha

       hirarsu shikam aganinsa bame rabashi da xahra hmmm muje
      xuwa

       . TakuQueen meemi��

       [10:40am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:

       01/16/2016,11:30,����Queen meemi��. . �� KISHIYOYINA�� NA

       Mymounerh Basheer���� . 04 Aminu ne yataso daga scl duk
      yagaji

       yashiga kitchrn yatarar da zahra na dora girki
      yakalleta

       ,anty zahra yanxu nagamu da salim yace nagaisheki wai
      anjima

       xe shigo ,tace to naji,salllama taji daga kofar gida
      tai

       saurin futa ,tana kiran aminu yaje yaduba ,daga cikin
      daki

       yce shibaxashi ba don yagaji,tace aykai dama haka kake
      kamar

       mace sekace ba namiji ba ta xari hijab enta akan igiya
      tai

       gaba,tana xuwa soro taji magana tadan leka taga mota
      akofar

       gidansu ,tadan rusuna tagaida wani mutum da alama
      abokin

       babanta ne ,yace 'yan mata babanki na nan kuwa?tace
      yana

       kasuwa bedawoba ,yace kash!! idan yadawo kice"mai Alhaji
      umar

       ne na tudun.wada ta amsa da to,tatashi yabita da kallo

       ,takoma tacigaba da aykinta ,tana gamawa ta xuba aflsk

       takaiwa goggo ,tana sallah takalleta zahra meyahanaki
      gama

       girki dawuri tace goggo kayan miyan.ne ba asamo dawuri
      ba

       ,tace kintsaya de lakai lakai , . Shikam Alhaji umar
      bayan

       fitarsa seyay hanyar kasuwar da malam mu axu yake ,yana
      xuwa

       kuwa yasameshi ,nan suka gaisa yaushe gari,domin sundade
      basu

       hadu ba abokinsa ne tun suna yara, shi Allah y wadata
      shine

       abotar tasu taja baya,bayan sun gaisa yake shaidamai ay
      daga

       ma gidansa yake, da har xe tafi seya gwammace yaxo
      kasuwar

       ,malam mua xu,yace masha Allah ,sundan taba hira yace"
      naga

       iri agidan ka malam mu axu yace"wane iri fa?yace naga
      yarmu

       tagirma yace au ho fateema ,aykasan grman dan mutum
      ,yay

       gyaran murya agaskiya idan ba amata mijji ba inaso
      ,malam

       muaxu yay,dariya kaida kanka alhaji yace wlh kasan abun
      Allah

       ,yakalleshi ay wan nan abun sone kaima me iya bada ita
      ne

       nabaka ita Alhaji umar yasa dariya masha Allah ikon
      Allah

       ,nan sukai sallma yake shaidamai xai,shigo next time
      ,shikam

       malm.umar murna ce fal acikinsa don xumuncinsu xe dada

       kulluwa ,cikin farin ciki yaji xaman kasuwar yaa isheshi
      nan

       yakulle shagonsa yay tafi gida. . .

       .01/16/2016,11:52am,����Queen meemi�� �� KISHIYOYINA�� NA

       Mymounerh Basheer���� . 05. Salim ne xaune aakofar
      gidansu

       zahra kan dandamali ya karo uwar hula se karkade gefen

       wandonsa yake ,tarede goge takalminsa dawani tissue,
      yakosa

       yaga sanyin idaniyarsa ,cikin takunta me sanyi takaraso
      tadan

       leka daga soron gidansu taimai mirmushi yadago idonsa
      yakafe

       ta da kallo ,nan kunya ta kamata tace"kataso ga kujera
      asoro

       nan yaje yashiga suka gaisa inbanda aunawa juna murmushi
      ba

       abunda suke ,sshikam baya gajia da kallon zahra ,nan yay
      wani

       gauron murmushi zahra beauty banson wani so nake miki
      ba?

       ,taka maimai bansan mesa nake sonki ba, zahraaa?
      yakira

       sunanta cikon wani sauti ,inda tajishi har kwakwalwarta
      tadan

       dago kai, yace"zahra kunyar nan tai yawa nan tai
      murmushi

       tace"aykai ke sani kunya kalamanka ,yace idan ina
      gabanki

       bansan inayinsuba, sindau tsawon lokaci suna hira wajen
      6

       ankusa kiran magriba,maalam mu a'xu yaxo xe wuce
      masallaci

       dasuri salim yasauko daga kan kujera ya gaisheshi nan
      yace

       hirar ta isa atashi ay salllah yafice abinsa ,salim
      yakalli

       xah ra toni xan wuce se jibi ko?tace aa se next,week
      yatsaya

       yakalleta sokike nakwanta ciwo ko?tai mirmushi sukai
      sallma

       kowanne xuciyarsa fes. . tana shiga ,goggo tabalbaleta
      da

       fada ke zahra ke kllm yaron nan yaxo sekin barni da ayki
      to

       maxa maxa kixo ki karasa don kafata ciwo take ,ke kllm

       Nagayamiki magana bakyaji duk muna fircin uwarki kin
      dauke

       waike soyayyya ko maji magani, ta dauko buta tafara
      alwala

       ,zahra kamar andasata abudaya tatsana taji goggo nafada
      irin

       tace tadauko gulmar uwarta,cikin jin haushi tai
      kitchen,tana

       kunkuni ita inde fadanta yatashi haka take ,tana cikon
      tunani

       taji goggo na au ina aykin kin xaunawa kikai kina
      tunani?

       ,wlh ki kiyayeni tom ,tajuyo kiyi hkr,ko kallonta bataiba
      tai

       dakinta ,nan tai tsai badama aganka cikin farin ciki se
      an

       bata ma,dasauri tagama aikin tai sallah wan nan kenan. . .
      .

       01/16/2016,12:12pm����Queen meemi�� . �� KISHIYOYINA�� NA

       Mymounerh Basheer���� . 06 washegari,wajen karfe goma zahra
      na

       wanke wanke,dayake ba scl duk su auta nagida ,dagudu
      taxo

       anty wai kixo inji baba tadauraye hannunta tatsshi
      tashiga

       dakinsa ,yana xaune lokaxin yagama breakfast nan tace
      baba

       gani!yadago ido tareda gayaran murya yakalleta,zahra
      kinsan

       nine ubanki kuma idan kinason samun albarka arayuwarki
      dole

       kibini inde besabawa sharia.ba,tace"hakane baaba,yace
      to

       kinsan uba shine keda damar xabawa yarsa mijin aure
      inde

       budurwace,to nide amatsayina na babanki naxBamiki miji

       ,dasauri tadago ido, cikin xubar hawaye take taji
      kirjinta

       yabuga ,yana kula da ,amma naga wani yaro naxuwa
      wajenki

       nabashi nan.da sati yafuto idan kuma be fitoba dama nai
      miki

       miji donde nafita hakkinki ne tunda, xamani yacanja
      cikin

       murna taita godiayace mata ALLAH YAY MIKI ALBARKA da amin
      ta

       amsa tatashi tana fita tadaga hannu sama tana addua, .
      malam

       mua zu dakansa yasa aka kirawo mai salim yake gayamai
      yafito

       donshi aure xewa yarsa,haka kuwa akai salim naxuwa
      gida

       yasamu babansa da maganar alokacin babansa yana
      karanta

       jaridar daily trust, ya ajeta gefe tareda xare gilas
      ,yakalli

       salim yanxu kai salim kanada aykinyi dazaka tarko
      aure?yasosa

       keya alhaji xannema ai,yakalleshi baxata sabuba bayanxu
      xakai

       aureba kana ganin 'yayunka ba wanda yay maganar aure
      sekai

       suda sukeda aykinyima dudu shekarunka nawa?,kaga ni
      yanxu

       bakarfi gareniba kayi hkr kabarsu suyiwa yarsu aure
      cikin

       hawaye salim yadago dady don Alla kataimakan yace salim
      bama

       sa'insa daku kuma kasan ni bana mGana biyu, yatashi
      dkyar

       yake tafiya selayi yake yatafi bangaron mamansa yana
      xuwa

       yafashe dakuka cikin tashin hankkli tace aa meye?yace

       kitaimakan mami xa arabani da zahra dady yace banda
      sana'a

       baxan aure yanxuba,tadade bataga kukan sslimba tun
      yana

       karami.,nan taita kwantarmai da hankali tace matar
      mutum

       kabarinsa kay hkr ka fawwalawa Allah,tace"yayta
      maimaita

       INNNALILLH WA INNA ILAIHI RAJU'UN hakan yatshi yatafi
      dakinsa

       se maimaita wa yake take yaji xuciyarsa tai
      sanyi('yan.uwa

       duk abunda yasamemu na rashi kona tashin hankali ,mita

       karanta INNALILLAHI, dasannu sauki xexo)bacci ne yakwashe
      shi

       .hmm . Taku Queen meemi��

       [10:40am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:

       01/17/2016,7:31pm,Queen meemi������. ��KISHIYOYINA��.NA
      Mymounerh

       Basheer���� . 07. Ranar juma a kuwa da misalin karfe 6
      Alhaji

       umar na.kofar. gidan su zahra ,alokacin zahra an
      ayketa

       sundawo itada auta ,cikin ladabi tagaisheda shi ,jikinsa
      na

       rawa kamar yaro ya amsa ,tarreda jan auta da hira dayake
      uwar

       surutu ce seta biyemai ,itakuwa ta shige gida,goggo
      nata

       yankan salak ,tace yawwa dama ke ake jira ,alhaji umar ne
      ke

       jiranki ,jirana kuma goggo ?tace eh!ko haramun ne
      ?takoma

       tana futa tana mamakin kiran ,bayan sun gaisa auta
      tashige

       gida yace nasan bakisan komi ba nine wanda xan aureki ta
      dafe

       kirji haba baba ni kuma ?yace tabbs naroki Alfarma
      anbani

       fatan xamu xauna lfy ,tafara hawaye dama baba kaine wanda
      ake

       cewa xan aura ,ta sunkwi dakai baba don grman Allah kay
      hkr

       wlh inada salim yace nima ina sonki duk da tsufana ,da
      gudu

       tashige gida ,Alhaji umar ya hau motarsa ya tafi, .
      Alhajj

       umar asalinsa dan dan bauchi ne kasuwanci yakawo
      iyayensa

       kano har aka ssameshi ,ayanxu hakan yana xaune a
      unguwar

       yakasai ,dake kano Allah ya hore mai yanada wadata,domin
      duk

       yakasai ansan da xamansa ,yana da mutunci a idanun
      mutane

       ,yanada matan aure har guda uku ,hajia xainab
      ,uwani,hajia

       magajia,duk yawan wadatar dayake dashi Allah be
      horemasa

       haihuwa ba ,abun yadameshi haka matansa ke xaunee,abotar
      sa

       tsakaninsa da malam mu axu tasamo asali ne tun a secondry
      scl

       Allah yhada jininsu ,har yanxu kuma shiisa dayaga zahra
      yana

       so be wata wata ba ,malam mua xu ya amince, domin tunda
      yaga

       xahra ya yaba da ita. . . . .01/17/2016,7:49,Queen
      meeemi������

       �� KISHIYOYINA�� NA Mymounerh Basheer���� . 08 wajen 8
      yashiga

       gida ,domin ayau yake son sanar da matansa batun
      aurensa

       bayan yagama cin abinci yay hamdala yana xaune afalonsa
      hajia

       uwani tashigo ,yace mata taje takirawo sauran mtan
      ,kowacce

       taxxo bayan sun xaxxauna yay gyaran murya ,inason gayamuku
      ne

       zan aure kuma.nan da sati 2,shiisa nakirawoku don

       nasheda.muku ,da sauri hajia uwani tatashi haba Allah ji
      yada

       grmanmu xakaimana haka kai ba abun kunya bane agareka ka
      yi

       xancen aure,to haramun ne hajia magajia ta tashi fuu tai
      waje

       wlh Alhaji muxubamu dakai ,hajia xainab tace Allahji
      kodan

       kaga bamu haihuba ko ,yace duk abunda xaku ce kuce amma
      wlh

       baxan fasa ba kuma sena aurota yatashi fuu,hajia uwani
      cikin

       fusata tace "ina ina raye alhaji ya auro wadda xata
      haihu

       ,saini hajia jabba wlh senaga.bayan auren nan don baxe

       janyomana abun kunya ba,(kuji fa?wai aure ne abun

       kunya)suka.je falo sukai cirko cirko ,suna ta shawarar
      yanda

       xasuyi hajia xainab tace shawara akwai wani malami
      dana

       sanshi xanje don wlh muna xaune xata xo ta haifa mai da
      mukam

       ko oho to kunga wa gari ya waya ,suka ce tabbs, .
      Washegari

       hajia xainab ta tafi wani kauye gun wani malami
      duba,ta

       sheda.mai xancen auren alhaji ,nan yay bincike yadago
      ya

       kalleta hajia idan xaki bi ta tawa kibari ai auren nan
      domin

       ba makawa se anyi kuma xexo da kalubale da dama don hka
      ku

       bar abun ba yanda xa ai,cikin tashin hankali tace malam
      bawNi

       taimako? yace"hajia kibarshi kawai ,nan tatashi jiki
      asanyaye

       ta koma gida tasheda musu, hajia uwani ce ta kirawo
      nadiya

       yar ruko data dauko domin kowacce akalla tadauko 'ya'yan
      ruko

       a cikin danginta,tinda basa haihuwa. Domin kowanne
      yaro

       kagani agidan dan ruko ne,kuma ta bangaren matan,nadiya
      tace

       hajia gani tace ,aykenki xanyi nan tashirya tasheda mata
      inda

       xata tatafi ayken ,tofa.

       .01/17/2016,9:46pmQueen meemi������ �� KISHIYOYINA�� NA
      Mymounerh

       Basheer���� . 09. Ankai kudi da saka rana ,da lefe duk

       ahade,aranar zahra inbanda kuka ba abunda take gashi
      ba

       kawaye gareta ba balle sutayata jimami domin bording scl
      tai

       wato F.G.C, KAZAURE.,duk suna nesa ,su mariya ne ,duk
      sunxo

       kowacce da yayanta dayake jininsu yafi haduwa da xainab
      nan

       taita bata baki,duk sun barbaje afalo mariya tace"kema
      xainba

       da bata lokaci karta yarda man aurede ba fashi ,rukayya
      tace

       wlh kam,xanab tadago kai haba mufa yayunta ne manya
      duk

       cikinku wace ta auri babban mutum haka haba balle ita
      danya

       sharaf ,nikam wlh banji dadin auren nan ba ,goggo daga
      daki

       to abuwa kinfara ko? to meye naki ba ubanta ne yaso

       hakanba,xainab tace"haba goggo kanwarmu ce fa,ya atikune
      ya

       shigo da matarsa yaji ana maganar yave"kubarta man wlh
      inbaki

       mana shiru ba sena farfasamiki jiki ,dasaurri tashige
      daki

       nan da nan xaxxabi yarufeta gashi sun isheta da
      hargowar

       ganin kaya. . Washegari wajen la.asar tana wanke kayanta
      akai

       sallama wata budurwa tagani tasha fenti afuska wato
      kwalliya

       tana taunar cingam ,nan tacr goggo kinyi bakuwa dasauri
      ta

       dakatar da ita bagunta naxo ba ,ina bukata r ganin
      zahra

       ne,tadago da dan murmushi afuskarta aynice!nan tace
      takwana

       gidan sauki,sunana nadiya 'ya daya daga cikin 'ya'yan
      Alhaji

       umar daxaki aura,naxo yimiki kashedi ne da babbar

       murya.muddin kika.bari aka kawo ki cikin manyan mata
      wlh

       sekin rena kanki domin munan mun isheki, kalleni koni nan
      na

       girmeki don haka kishi da iyayena matsalane,ta sakai
      tafuta

       zahra dake tsaye kamar an dasa ta ta tabe baki banxa
      kawai

       tadauka son uban nata ake ,wlh sekun gwammace kida da

       karatu,hawayene sharrr!domin ubanta ne ya janyo mata
      amma

       yata iya dada hanyar da xatabi databi wlh,duk rashin
      mamanta

       ne yajanyo mata. . . . .01/17/2016,10:00pm,Queen
      meemi������.

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer����. . 10. gida ne
      yafara

       chika don gudanarda harkar biki dukkan su mariya sunxo
      da

       iyalansu haka yan uwansu nanesa dakusa ,duk zhara
      tafuta

       hayyyacinta ,domin ko gyran jiki takibari aymata ,wani
      yarone

       yashigo yabata wata wasika tabude cikin sauri taga
      sunan

       salim baro baro ,kalaman rabuwa ne domi nyana

       shedamata.shikam yayi gaba domin baxe iyaganin aurenta
      ba

       ,yatfi se wata rana cikin kuka ta durkushe ana
      tanayi,bawanda

       xe lallasheta balllatana yabata baki . Dasauri taxari
      mayafi

       Gidan mamanta tatafi duk tagayamata halin datake ciki
      amina

       akwai hkr bataji dadiba haka ta kwntar mata da hankali
      tareda

       mata nasiha da daukan kaddara ,dayin biyayya cikin
      kuka

       tadawo gida . WASHEGARI Aka daura aurentada Alhaji umar
      wanda

       takira auren kaddara domin tunda safe xaxxabi mexafi
      yarufeta

       Allah sarki duk takode tajeme abun tausayi haka aka gama
      biki

       lfy aka kaita dakin mijinta,wanda takirawo

       kurkuku,,,,,,,,,,to makaranta kubiyo ni donjin yanda
      xaman

       nata xe kasance da kishiyoyinta. . Taku Queen meemi��

       [10:40am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:

       01/18/2016,7:46PM,Queen meemi������. ��KISHIYOYINA��.NA
      Mymounerh

       Basheer����. . 11. Zahra na gudundune akan gadonta inbanda
      kuka

       ba abinda takeyi,xuciarta na kuna lalle seta dana wa
      mitumin

       nan bakin ciki,domin yacuceta yay sanadiyarr rabata da
      farin

       cikinta ,tana yar yarinyar ta ace ,kamar mahaifinta ya
      aureta

       ya kusa.jika da ita ,ita yanxu ya xatai da wadan nan
      matan

       ,cikin kuka tacigaba da kuka,kanta se s,arawa
      yakeyi,duk

       wan.nan tanayine axuciarta. . Jitai anbude kofa nan da
      nan

       kirjinta y buga ,nan takuma kumdunewa,alhaji umar ne
      yatako

       yaxauna kusa da ita yakira sunanta zahra ,kodagowa batai
      ba

       ballantana ta amsa,hkr kawai yake bata ,yace zahra ki
      yarda

       da kaddara duk dani tsoho ne nai miki tsufa namiki
      alkawarin

       kula dake se abinda kikeso har fa makarnta xansaka ki

       kicigaba wlh Allah ne yahada jinina danaki,amm a
      yakamata

       yanxu ki hkr,kamar andasa gunki bama tadago kai

       takalleshiba,ya aje leda shake da kayan masarufi dayar
      kuma

       gasassun kajine se tururi suke dayar ledar kuma frsh milk
      ne

       aciki ,yace mata ki ci ,jiki sanyaye yasakai ya
      fice,yana

       futa tatashi tadau ledodin duk tawatsar dasu atsakiyar

       dakin,ga hawaye se xuba suke hakan tadaure tashiga toilet
      tai

       alwala tai sallah ,wani bacci ne yakwasheta, jin kiran
      salla

       tai dasuri tatashi tai sallah takoma bacci akan
      darduma

       ,cikin barci taji ana dukanta.,firgigit ta tashi
      xaune,mata

       tagani birjik adakinta ,wajen su bakwai seda ta gama
      kare

       musu kallo,san nan ta tsayar dashi kan nadiya dake
      taunar

       cingam kas kas atsaye, ta cokalo dan kwali gaba, tana
      jijjiga

       ,cikin xuciarta tace yanxu da wan nan xanfara kenan daga
      xuwa

       gida!,jitai andaka mata tsawa,daya daga cikin shirga
      shirgan

       matan ce tai magana ,wato hajia uwani ,tace"yanxu ke
      da

       hankalinki kirasa inda xaki shigo senan gidan?to
      kisani

       kinsako kanki awahala,kin ganmu nan manyan mata ma basa
      hada

       kishi damu balle.ke yar cikinmu. . .
      .01/18/2016,8:40,pmQueen

       meemi������. ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer����. . 12.
      Nadiya

       ce tace ke bangayamiki karkishigo gidanmu ba ,to wlh
      kin

       dauko romon dafuwar kanki,mu,xuba mudake ,tsigai nan
      nasa

       seta miki duka,nan wata figaggiya bankararriyar
      yarinya

       tafuto ta tsaya agabanta tana ytsina kafafuwanta siri

       siri,cikin takaici zahra tadan sunkwi dakai,hajia xainab
      ta

       taso takama kunnenta ,kalleni nan ko uwarki bata isa
      inkishi

       da itaba ,kuma yarinya duk abinda ake agidannan..se
      kinfito

       kinyi, . Cikin takaici zahra tadago takallesu haba
      bayin

       Allah menai muku yada xuwana gida kunxo kuna mun
      hargagi

       adaki ,takalli tsigai datai mata tsegege aka ,ke kuma
      ki

       matsa daka kaina don bada ke xanyiba da ta bayanki

       xanyi,kirjinta se dukan uku uku yake amma hakan ta
      dake,hajia

       uwani ce tai kwafa ,nadiya taxo xata fusgota hajia
      xainab

       tace kyaleta ,damu take xencen,suka sakai suka
      fice,takaici

       da hawaye suka xubo mata ,da tausayin kannta hakan
      taxauna

       adaki taki futa balle tasan ya gidan yake ,mukulli tadauka
      ta

       kulle dakin ,jitai cikinta na kugi ,kaxar data watsar ita
      ta

       dauka tafara ci.jitai ana bugu amma ko a jikinta,kuma
      tasan

       Alhaji umar ne ,axuciarta tace wlh tsohon nan seya
      gane

       kurensa,bashi me budrwar xuciaba ,tai kwafa,haka
      yagaji

       yakoma. . TakuQueenmeemi��

       [10:40am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:

       01/20/2016,10:32am,Queen meemi������. ��KISHIYOYINA��NA
      Mymounerh

       Basheer����. . 13. Washegari!! Da sassafe alhaji umar
      yashigo

       dakin ta tana ganinshi tamatsa baya kawai murmushi yay
      ya

       dago ido ,zahra wai mesa kike guduna ne? Menai miki
      haba

       kinsan ina sonki ,cikin kuka zahra tace amma baba ay
      kasan

       kai matsayin mahaifina kake nagayama da wanda nakeso
      mesa

       xakaimun haka,yace Allahh lokaci daya Allah ya dasan

       kaunar.ki,mekikeso nasayo miki,nan ta daga ido bansan
      komi

       ,yace nasan nabata miki rai amma kiyi hkr,abun nabata
      mamaki

       tsoho kamar sa yaxauna yana irin hakan gabanta ita kam
      kome

       xe mata baxata so,shiba hakan tai tsaki ta danno kofa
      alhaji

       umar yadafe.kai ,haka yay hanyar waje ,su hajia uwani
      ne

       atsaye wajen kitchen suna gainisa suka hau dariya don
      seda

       hajia xainab taxo ta labe taji komi. Hakan yashirya
      yafuta

       ,suna ganin yafuta se sukai hanyar dakinta dayake ita
      dakinta

       nakusa dana alhaji ,danna kofar sukai da karfi,hajia
      uwani

       tace ke tashi ki fito ki mana ayki don ba xaki xo
      gidan

       mijinmu ba dole ki futo ki girki,dama axuciye take nan

       takallesu daya bayan daya ,karkuga nai muku rashin
      kunya

       donnaga bakuda alamar jan grmanku,iyeee!!!yay miki kyau
      inji

       hajia marym,ta tabe baki idan jika ne kunkusa yi dani
      amma

       don yada grma kunxo kuna mun shirme aka,kallon kallo
      suka

       fara yi dasauri hajia uwani ta janyo ta ta wanka mata
      mari

       ,nan.suka rufar mata ,tsigai ce tashigo aguje hajia ga
      Alhaji

       nan yadawo dasauri suka saketa kowacce tai waje. . .

       .01/20/2016,10:50amQueen meemi������. ��KISHIYOYINA��NA
      Mymounerh

       Basheer����. . 14. Kuka tasaki kamar ranta xe futa duk
      idanunta

       yay jaa ,shikuma alhaji umar dede lokacin yashigo
      falon

       yagansu kowacce azaune sin turbune fuska ,ya tsaya
      meyasameku

       naga kowacce fuska ba annuri ,hajia zainab ta tabe baki
      yo

       aybaka maidamu komi agidan nan ba tunda kai aure ay
      kamata

       yay kadauko amaryar taka ka kawo mana muganta,axuciyarsa
      kwa

       mamakinsu yakeyi , domin yasan basa jetuwa gaba dayannsu
      ,nan

       ya numfasa to kuyi hkr samun,daya daga kujerun yay
      yaxauna

       yakallli tsigai dake gefe ,yace taje ta kirawo
      amarya,dasauri

       tatashi tai hanyar dakin tashiga tana tabe baki ,alhaji
      yace

       kixo ,zahra kam bama tasan tanayi ba ,taje kanta alhaji
      yace

       kixo ,takalleta idan naki fa?tsigai tasan baxata dau
      komi

       jikinta ba tace ke kika sani tai saurin futa,jim tai
      axaune

       da. kamar baxata jeba ,seta tashi ta daurayo fuska

       tafuta,dakyar takai kanta falon don tunda aka kawota
      bata

       taba fita ba. . Xama tai akasan capet su hajia uwani
      an

       hakimce akan kujera suka nuna kamar basu santa ba hajia
      xainb

       tace yanxu alhaji wan nan ka auro sa ar yar

       cikinmu,yace"haramun ne ,yakallesu daya bayan daya to
      gata

       nan amana nabaku ,banda hatsaniya,kuja girmanki,ke kuma ki
      ja

       kan kantarki ki musu biyayya,hajia uwani tai farat
      alhaji

       kuma dole araba girki da ita duk ran grkinta itaxatana
      mana

       haka mumayace senaji tabakinta domin duk ina suaran
      yaran

       gidan duk su fito suyi ,yakalleta kin amince hakan
      tace

       eh,nan yasallamesu tatashi tatafi ,tana shiga ta wada
      wanka

       tafito fes da ita ,sallah tai wani bacci me nauyi yay gaba
      da

       ita.hayaniya taji dasauri taleka tashige karamin falo
      tashiga

       babba ,nadiya ce dawata daba ta taba ganin taba se fada
      suke

       da xage xage,hajia zainb ce tafuto iyee ke nadiya baki
      da

       mutunci dama amiran kike xaki harda mata.gorin ba
      gidan

       ubanta ba ?to ke en gidan ubanki ne ? Yanda taxo cirani
      kema

       hakan ,yarinya duk kinbi kin xake,hajia uwani ce ,daga
      kofa

       tace amma de kinsan duk gidan nan tafi shiga gun alhaji
      har

       yaushe amiran taxo ,hajia xainb tace oho dai duk daya

       suke,zahra dake leke tagefe ,banxaye ashema duk
      agololine

       aykam nadena raga musu, jitai sun cigaba da cece kuce
      suka

       hau dambe su hajia na rabasu ita abun dariya ya bata
      ,takoma

       dakinta dayake da tv aciki taxauna tana ganin wani film
      da

       ake a bollywood,wato sahrul asmar ,tana son film
      en,wayarta

       ce tahau ruri. Taga sunan alhaji tarasa yama akai yasa
      mata

       no ensa harda wani seving ,tai tsaki ta kashe kiran,take
      taji

       cikinta yafara kugi yunwa gashi batasan kitchen ba ,tashi
      tai

       tafuta............ Kudan.jirani Taku Queen meemi��

       [10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:

       01/18/2016,7:46PM,Queen meemi������. ��KISHIYOYINA��.NA
      Mymounerh

       Basheer����. . 11. Zahra na gudundune akan gadonta inbanda
      kuka

       ba abinda takeyi,xuciarta na kuna lalle seta dana wa
      mitumin

       nan bakin ciki,domin yacuceta yay sanadiyarr rabata da
      farin

       cikinta ,tana yar yarinyar ta ace ,kamar mahaifinta ya
      aureta

       ya kusa.jika da ita ,ita yanxu ya xatai da wadan nan
      matan

       ,cikin kuka tacigaba da kuka,kanta se s,arawa
      yakeyi,duk

       wan.nan tanayine axuciarta. . Jitai anbude kofa nan da
      nan

       kirjinta y buga ,nan takuma kumdunewa,alhaji umar ne
      yatako

       yaxauna kusa da ita yakira sunanta zahra ,kodagowa batai
      ba

       ballantana ta amsa,hkr kawai yake bata ,yace zahra ki
      yarda

       da kaddara duk dani tsoho ne nai miki tsufa namiki
      alkawarin

       kula dake se abinda kikeso har fa makarnta xansaka ki

       kicigaba wlh Allah ne yahada jinina danaki,amm a
      yakamata

       yanxu ki hkr,kamar andasa gunki bama tadago kai

       takalleshiba,ya aje leda shake da kayan masarufi dayar
      kuma

       gasassun kajine se tururi suke dayar ledar kuma frsh milk
      ne

       aciki ,yace mata ki ci ,jiki sanyaye yasakai ya
      fice,yana

       futa tatashi tadau ledodin duk tawatsar dasu atsakiyar

       dakin,ga hawaye se xuba suke hakan tadaure tashiga toilet
      tai

       alwala tai sallah ,wani bacci ne yakwasheta, jin kiran
      salla

       tai dasuri tatashi tai sallah takoma bacci akan
      darduma

       ,cikin barci taji ana dukanta.,firgigit ta tashi
      xaune,mata

       tagani birjik adakinta ,wajen su bakwai seda ta gama
      kare

       musu kallo,san nan ta tsayar dashi kan nadiya dake
      taunar

       cingam kas kas atsaye, ta cokalo dan kwali gaba, tana
      jijjiga

       ,cikin xuciarta tace yanxu da wan nan xanfara kenan daga
      xuwa

       gida!,jitai andaka mata tsawa,daya daga cikin shirga
      shirgan

       matan ce tai magana ,wato hajia uwani ,tace"yanxu ke
      da

       hankalinki kirasa inda xaki shigo senan gidan?to
      kisani

       kinsako kanki awahala,kin ganmu nan manyan mata ma basa
      hada

       kishi damu balle.ke yar cikinmu. . .
      .01/18/2016,8:40,pmQueen

       meemi������. ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer����. . 12.
      Nadiya

       ce tace ke bangayamiki karkishigo gidanmu ba ,to wlh
      kin

       dauko romon dafuwar kanki,mu,xuba mudake ,tsigai nan
      nasa

       seta miki duka,nan wata figaggiya bankararriyar
      yarinya

       tafuto ta tsaya agabanta tana ytsina kafafuwanta siri

       siri,cikin takaici zahra tadan sunkwi dakai,hajia xainab
      ta

       taso takama kunnenta ,kalleni nan ko uwarki bata isa
      inkishi

       da itaba ,kuma yarinya duk abinda ake agidannan..se
      kinfito

       kinyi, . Cikin takaici zahra tadago takallesu haba
      bayin

       Allah menai muku yada xuwana gida kunxo kuna mun
      hargagi

       adaki ,takalli tsigai datai mata tsegege aka ,ke kuma
      ki

       matsa daka kaina don bada ke xanyiba da ta bayanki

       xanyi,kirjinta se dukan uku uku yake amma hakan ta
      dake,hajia

       uwani ce tai kwafa ,nadiya taxo xata fusgota hajia
      xainab

       tace kyaleta ,damu take xencen,suka sakai suka
      fice,takaici

       da hawaye suka xubo mata ,da tausayin kannta hakan
      taxauna

       adaki taki futa balle tasan ya gidan yake ,mukulli tadauka
      ta

       kulle dakin ,jitai cikinta na kugi ,kaxar data watsar ita
      ta

       dauka tafara ci.jitai ana bugu amma ko a jikinta,kuma
      tasan

       Alhaji umar ne ,axuciarta tace wlh tsohon nan seya
      gane

       kurensa,bashi me budrwar xuciaba ,tai kwafa,haka
      yagaji

       yakoma. . TakuQueenmeemi��

       [10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:

       01/23/2016,12:01pm,Queen meemi������. ��KISHIYOYINA��NA
      Mymounerh

       Basheer����. . 17. Yau satin zahra daya agidan aurenta,
      amma

       har yau taki bari alhji umar ma ya xo dakinta ,kullm
      cikin

       ruufe kofa take ,yau tachi alwashin komi ta fanjama
      fanjam

       wanka tai taci uwar kwalliya dawata super me greenr
      ganye

       ajiki tafito amarya sak ,tafito babban falo ganin su
      hajia

       tai birjik a falo sunata hira tace sannunku amira ce kadai
      ta

       amsa,nadiya tai tsaki tabi kayan.jiknta da kallo
      hanyar

       kitchen tai dassuri amira ta bita tadan tsaya abakin
      kitchen

       en anty sannunki takalleta da murmushi yawwa
      sannu,mexakiyine

       ta tmbayeta. ? "Tace xan danyi girki ne ,wlh yunwa
      nakeji

       bari na tayaki cewar amira sun fara suna hira kadan
      kadan

       ,sega nadiya ,tace lalle amira nan kuma kika koma
      magulmaciya

       tace meye ina ruwanki to, baya tai aguje don kiran su
      hajia

       don yanxu tafara tsoron zahra tunda suka daku,tana xuwa
      tace

       taf to gashi.can ta janye amira da sauri hajia zainab
      tamike

       sukai ciki,tace sannu yar halak wato bakya tayani
      kishi

       ko?kinsan don ta haihu da alhaji yakawota sbd yana
      neman

       haihuwa ido rufe ko?to wlh ban lamunta ba kuma ki
      fito,sum

       sum amira ta futo ta gallawa nadiya harara banxa
      magulmaciya,

       hajia xainab ce tai ciki ta cafko zahra,don ubanki
      fito

       shegia aljana fusgewa xatai hajia takuma damke ta tajata
      har

       falo ta dan gwarar da ita agaban su duk suna kan
      kujera,

       hajia uwani tai gyaran murya,dago ki kallemu kinsan ko

       babarki baxatai kishi damuba balle ke yar cikinmu,to
      kishiga

       hankalinki naga kinfara gagara kinga mun daga muki kafa
      ko

       ?to yanxu xamu tabbatar miki kin shigo gidan kishiyoyi
      kuma

       manya, to munkafa miki doka idan safiya tayi, karfe
      tara

       kinsan alhaji yafuta to kema xaki fito kihau aykin gida
      kuma

       duk yawan mu nan ke xaki girka ki bamu mundena komi
      kinga

       girkin rana dare duk ke xaki dunga yi ,zahra dasauri ta
      dago

       kai ki kallemu da kyuai tace"hajia niba son mijinku
      nakeba

       kukyaleni dukkansu dariya suka sa ke yarinya wlh kishiya
      ko

       jaririyace kishiyace don hka kibi abinda mukace kisamu

       lfy,hajia maryam tace"cikin daga murya. zahra!
      Zahra!zahra!

       Kinga ni nan wlh xan iya turgudeki zahra takalketa
      taganta

       irin jig jibgan nan take jikinta yahau rawa, hajia xainb
      tace

       wlh koda wasa kika gayawa alhaji kashinki ya bushe
      hawaye

       yxubo mata sharr tasa hannunta ta share,tace naji ku
      kuma

       xanbi abunda kuka ce nan ta tashi, nadiya tace daya

       fiimiki"wani wawan kallo ta watsa nadiya,wanda yake
      nufin

       xamu hadu ne . . . . 01/23//2016,12:38,Queen meemi������
      ��

       KISHIYOYINA ��NA Mymounerh Basheer���� . 18. Wajen 12 zahra
      na

       kwance tunani yay mata yawa tako ina bata jin dadi,itakam
      wan

       nan aure batasan irin saba,hajia ce taxo dakanta ke seki
      taso

       ki dora girki ciki sanyaya tatashi ,suka shiga kitchen
      kamar

       ar ayki haka tasata gaba abinci ne wajen kwano daya darabi
      ta

       dafa sannn taxo tai jallof na taliya se wajen 2 tagama
      duk

       tagaji,ko gama kwashewa bataiba a flaks sega sunan kowacce
      da

       kwanunka haka duk suka diba dakayr aka bar mata kadan
      tatashi

       ta tafi tana mamakin irn cin su ,sallah tai dayake ana
      xafi

       tasake wnka sbd duk tagaji kishin gida tai,se bacci amira
      ce

       tashiga dakin wai kixo,inji hajia tadan tashi suke jera
      amira

       na bata hakr take akan irin xaman da suke da ita
      cewatai

       bakomi haka Allah ytsara tana xuwa hajia tace ke
      banason

       wan.nna grkin naki ,dan wake nakeso,tace"gsky nagaji
      nimafa

       matar gida ce,hajia tace" aubakiji ba kenan nan tace
      nifa

       nagaji hajia kwada mata mari tai dafe kuncinta tai takalle
      ta

       kadan krnan dagudu tafuta tai hanyar kitchen tafara hada
      dan

       wanken tanayi tana kuka sewajen 3 tagama takai mata
      ,cikin

       mirmushi takalleta yawwa yan mata ,futa tai hanninta
      se

       radadi yake setafiya take kamar wadda kwai yafashewa aciki
      ,

       wjen 4:30 tafito nan tagansu birjik kamar kayan wanki
      akan

       kujeru ta dauke kai hakan tashiga tafara hada girki
      ,haka

       taita tuka tuwo tanayi tana tsaki fulas ne kaloli se
      xubawa

       aciki take haka tagama ,dan mugunta sunada yan ayki duk
      suka

       koresu semasu musu ayke ayke,dibar nata tai tatafi
      dakinta

       jikinta har ciwo yake sbd tukin datayi yauma kamar
      kullm

       bacci yay gaba da ita dma ta kulle dakinta. . .

       .01/23/2016,1:05,pm,Queen meemi,������. .�� KISHIYOYINA��
      NA

       Mymounerh Basheer���� . 19. washegari wajen 8pm tana
      daki,xaman

       dakin don tagaki yadameta domin data futa xasu daka
      mata

       tsawa suce tafita ,ita sa anninsune ,haka ta kwanta don
      har

       tai shirin kwanciya tasa kayan baccinta domin idanma
      takumna

       kallon ba iyawa xataiba,kwnciyatai akan gado,gashinta
      ya

       kwanta agadon bayanta, fuskarta tai fiyau tayi kyau, taku
      yay

       ,yatsaya akanta tabashi sha awa aynun ,hannun yakai
      ,seya

       dauke dagowa tai suka hada ido da alhaji dassuri tai
      baya

       ,yaxauna abakin gadon nan yace zahra. kibani hadin kai
      mana

       ni mjijinki ne ina da hakki akanki takalle shi aa ni
      kawai

       karabu dani ,banson xaman gidanka ni yace kiyi hkr
      zahra.

       Tashi tai xata shiga bandaki don yadan jawo rigarta
      dassuri

       tajuyo tsoronsa takeji ,rungumeta yay tahau kokarin
      kwacewa

       nan yace haba xahra ,tasa kuka yanxukai dagrmanka
      kana.mun

       hakan nika kyaleni,sakinta yay tareda juywa baya zahra
      kenan

       gawan nan ya aje mata leda yafuta ,jikinta se rawa
      yakeyi

       tadawo ta xauna ,alhaji bayan yakoma dakinsa yadafe kai
      haka

       Allah ke jarrba bayinsa ,shikam yaxe da kaunar yarinyr
      da

       take kamar jikar sa, dole yasan yanda xeyi uana son
      kadiacewa

       da ita allah yagani 'ya'ya yakeso be saniba ko Allah
      yabashi

       ta bangarenta rokon Allah yashiga yi, wan nan kenan.
      Domin

       baxe iya kyale zahra ba ,ga matansa yasan duk irin
      abunda

       suke mata badamr yay magana amma dole yafau mataki don
      da

       mutuncinta baxasu xubar masaba .kubiyoni don jin
      badakalar

       dazata afku ....wasa farin girki ................kubiyo
      yar

       mutan kano .....Queen meemi��

       [10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: S

       01/24/2016,1:15,Queen meemi������. ��KISHIYOYINA��NA
      Mymounerh

       Basheer����. . 20. Alhaji ne yatara Mutan gidan matansu
      da

       maxansu ,da matan gidan ,yasa aka kirawo zahra suna xaune
      duk

       sunyi jugum jigum yay gyaran murya ,hakika banji dadin
      abunda

       akewa zahra ba dukda ba ita tagayanba nina fahimta. . .
      To

       daga yau nakafa dokar kar wanda yakara sata ayki ,huci
      hajia

       uwani tafarayi.dayake tafisu balai,yace sn nan yakalli
      yaran

       gidan kuma kowaccen ku wlh karta kuskura tarena ta ,yanuna
      su

       hajia kinga wadan nan matan to dede take dasu yanda xa
      abasu

       girma hakan xa abata,hajia xainab tace alhaji baxata
      sabuba

       yanxu kamar mu kaxo kana mana kashedi akan wan.nan

       figalalliyar, yace nayi !matata ce ita ai nade gaya muku
      wlh

       duk wacce takarya dokar abunda nace wlh xN dau
      mummunar

       mataki akanta. . . .hajia magajiya cikin kunar rai
      lalle

       alhaji yanxu abunnaka harya kai hakan kanuna tafi mu ko
      yace

       wan nan kuma fadar kice ,nade gayamuku wlh xan iya
      sallamarku

       daya bayan daya akanta cikin xaro ido tareda dafe kirji
      hajia

       xainab tace"kai alhaji yace tabbas ,hajia uwani ce tai

       murmushin yaudar to alhaji ay abin bekai da hakaba ay
      zahra

       kamar yar cikin mu ce ,insha Allahu xa a kiyaye, yace
      dayafi

       muku,fuuuu yatashi yabar gun,cikin dka tsawa hajia
      xainab

       takalli yran gidan kowacce tatashi tabasu gu sum sum suka
      bar

       gun,zahra.kam mike wa tai tareda gyara rigarta tana.
      Murmushi

       tai gaba ,magjia tabita da kallo tareda kwafa,lalle
      Alhaji

       xesan giwar daya taka. . . *cikin karfun hali hj zainb

       tatashi tsaye bamuga ta xama ba ,wlh kunga dan hakin
      daka

       rena shikam tsokanema ido ,tabbs idan muka kyale muna
      gani

       xata mamaye gdan nan mugashi ba haihuwaba wlh data
      fara

       haihuwa semun rena kanmu,sukace tabbas,xama tai kan
      bakin

       kujera shawara daxan fada wlh dole mudau mataki kubar
      komi

       hannuna ,da.xafi xafi akan bugi karfe,xanje gun malam

       mexarota(kice boka de hmm)nan sukai naam da sha warar. * *
      *

       *01/24/2016,1:39,Queen meemi������. ��KISHIYOYINA��NA
      Mymounerh

       Basheer����. . 21. Yauma kamar kullm zahra na daki wajen 9pm
      ta

       nutsu wani film take kallo da ake haskawa atashar
      arewa24.

       Jitai ambude kofa ko kallon.gun bataiba,alaji ne
      yashigo

       juyawa yay ya sa mukulli y kulle dakin da ledodi
      ahannunsa

       ,yaxauna.kusa da ita akan gado maatsawa tai gefe
      dasauri

       murmushi yay,yabude ledar ya xaro waya sabuwa dal kirar
      ipon

       6 yabata taki karba ya aje bakin gado dayar ledar kuma
      less

       ne masu kyau da atampha,har da jaguard voil sun hadu
      ,tabe

       baki tai yace"zahra g kaya.nan gakuma waya sabuwa nan
      tajuyo

       banso ,tace baba ka kyaleni yace haba xahra nifa mijinki
      ne

       tace yanxu kai amatsayinka na sa an mahaifina ay kamun

       tsufa,yace tsoho da kudi ay yaro ne ,hannunta yakama xe
      rike

       ,ta fusge, tai hanyar toilet cikin murmushi don yau
      kotaki

       kotaso seya kwashi lada,rufe tailet tai nan ,mukulli
      yasa

       yabude ,kwalla.kara tai ,nan yafuto.da ita kuka takeyi
      don

       takula tsohon nan da shirinsa yaxo. * * *hajia uwani ce
      taji

       kararta domin dakinta nakusa dana ta ta side en
      baya,nan

       tadan tashi domin dama taga tym da alhaji yshiga kishine
      ya

       turniketa lalle ma alhaji, futowa tai txo ta tsaya
      wajen

       bakin kofa sauti murya takeji nan ta tsaya tana huci,
      shikam

       alhaji alokacin soyake hakansa ya cimma ruwa amma zahra
      se

       fusge fusge take dakuka ,tana ba huruminka bane cikin
      jin

       haushi yatashi yace"zahra ko kinsan mlaiku na tsine
      mikiinde

       baki yardaba ,ko kulashi bataiba kukanta take tace amma
      ay

       inada wanda nakeso ,nan yadauko waya yace bari na kira

       mahaifinki na sheda mai cikin xaro ido nuna alamar
      bataso

       tareda kara xunduma kra ,murmushi yay, to fah ahakan
      alhaji

       yasamu loganta tana fisge fisge ,nikam dasauri.nafice
      don

       bakyau ganin sirin mutane,ganin hajia uwani nay se
      fareti

       take awajen nasa dariya��kaga manyan mata kishi
      yamotsa,

       dasauri nabar wajen don inta ganni kashina yabushe,don
      ayanda

       naganta.seta turgudeni lol
      ��...........................Queen

       meemi��

       [10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:

       01/25/2016,3:09pmQueen meemi����. . �� KISHIYOYINA��NA
      Mymounerh

       Basheer�� . 22 . Zahra kam tasha wahala ba kadanba don
      har

       suma tai tun lokacin take kuka har yanxu,da safiya tai
      alhji

       yay lallashin amma abanxa ,haushinsa kawai takeji
      ,hajia

       uwani ce tashigo dakin ,ta tabe baki waini alhaji bata da
      lfy

       ne?in ina ya hau yi eh bbata da lfy ne ayatsine takalli
      zahra

       tai hanyar waje ,xuciyarta kamar an watsa tafashesh
      shen

       mai,alhaji kam yarasa yanda xe da xahra ,cikin kunar
      rai

       takalleshi wlh baxan taba sonka ba ka cuceni,yace xahra
      da

       grmana kike gayan hakan ,tsaki ta saki,mikewa tai xata
      tiolet

       takasa tfy ganin hakan yasa y sunkuceta har bandaki
      yfuto

       ,kuka me me karfi ya kwace mata Wajen awanni tadauka san
      nan

       tai wanka. . . . . .hajja uwani ce tasame magajiya
      adakinta

       tace muna nan bonono alhaji har yayi danyn ayki,dafe
      kirji

       tai wlh idan mukai sake sekin ganta.da ciki waya
      sukaiwa

       hajja zainb shigowa tai da alama unguwa xata nan suka
      fesa

       mata tace kubarni dasu yanxu gidan hajia rukayya xani
      zamu

       gun malamin nan ,dayafi de inji magajiya,taje gidan
      haja

       rukyaa suka rankaya gun malami,bayan xuwan su suka sheda
      mai

       bukatarsu yace"kun kawo kuka gidan mutuwa,(wan nan boka
      xamu

       kirashi ba malam ba )gyara xama yay yakallesu yanxu hjia
      me

       kikeso Ayi? malam ,yarinyr nan tunda taxo alhaji.
      Yamaidamu

       borori,don akantama yace xe iya rabuwa damu,san nan
      muna

       tsoron tasamu ciki,yace badamuwa yanxu xanbaku magani

       kutabbatar taci,to dawuya tasamu ciki ,san nan xan muku
      ayki

       yanda xaku mallake ita yarinyar se abunda kukace tai
      shi

       xatai,amma kusani alhaji nasonta so meyawa,godiya
      sukai

       meyawa suka dire mai kudi ,ya damke kudin nan yana washe
      baki

       ,tamkar gonar auduga,su hajia da kwarinsu suka tafi
      ,tana

       komawa gida ,suka taru a dakinta, nan ta xayyane musu
      suka

       tafa,kmar wasu kana nan yara ,tashi hajia tai tana
      dariya,

       bari na tafi na gudanar da ayki nafarko,kunsan da xafi
      xafi

       akan bugi karfe. . . . . . 01/25/2016,3:41pmQueen meemi����
      ��

       KISHIYOYINA�� NA Mymounerh Basheer�� . 23 .hajia xainb ce
      a

       kitchen se wake waken ta takeyi,farfesu ta hadawa zahra
      me

       dadi tabarbadeshi da maganinta wanda boka yabata,bayan
      tagama

       tai murmushi tai dakinta ,kiran amira tai take
      shedamata

       takaiwa zahra don alhaji ne yacetadafa mata,takalleta

       kitabbatar taci fa don naga ke kuna dasawa daita ,dauka
      amira

       tai taje dakin zahra shiga tai da sallama ganin zahra
      tai

       akan gado takudundune xama tai tanamata sannu,dago ido
      tai

       takalle amira ,axuciyrta tace lallema tsohon nan yaje
      yawani

       barbaxata kwafa tai xegane kurenshi,abincin tabata tace
      gashi

       kici ,naga baki fito bane tun dasafe shiisa naimiki
      ferfusu

       ,karba tai dagodia tashi tai tana gyara mata dakin
      ganin

       hakan yasa tadanji kwarin jikinta ,tadanci farfesun
      kadan

       ,godia taiwa ameera itakuma tafuta bacci ne yay awon gaba
      da

       ita sewajen 4 tatashi tajita garau ,karashe farfesun nan
      tai,

       kai su zahra sarakan kwadayi anji romo radau harda
      lashe

       kwano,hmmm Allah sarki. . . . .alhaji ne da daddare y
      dawo

       yakasa shiga don yasan yay mata lefi ,haka ya kunna kai
      tana

       kan sallaya ,yaxauna yana mata yacijiki ,kallon tara
      saura

       kwata tai mai tarreda tabe baki,yace zahra kidenemin
      abunda

       kikemun waike bakya yarda da kaddara ne ,kiyarda Allah
      ne

       yatsara nine mijinki duk da tsufana,cikin kunar rai tadago
      aa

       wlh,bakasan waceni ba bakasan kalata ba ,to wlh yanxu
      xan

       budema kalata kagani,kaga daga haka karabu dani
      ,subhannallh

       xahra da ilminki kike ambatar na rabu dake?, ehe sbd
      bamu

       dace da juna ba,xahra kiyarda ni,wlh ina kaunar ki ni

       masoyinkine wlh koda yaron kika aura balalle yasoki
      yanda

       nake sonki ba,ajemata bakar leda yay gashi,kici kallon
      Ledar

       tai dashi ,dasauri tadau ledar ta watsamai ajiki duk

       abubauwan ciki ya bata mai,kayansa kallonta yay yace

       zahra!takalleshi dayama kenan ,yace banxaci haka daga
      gareki

       ba sbd nasan kinada tarbiya,kallonsa tai da kenan amma
      tunda

       kai nasarar aurena na cnja hali ,cikin bakin ciki yay
      waje

       dakinsa yashiga yadafe kai rokon Allah yake yasa ya
      cinye

       jarrabawar da Allah yadora mai.................Queen

       meemi��

       [10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:

       01/30/2016,3:33PMQueen meemi����. �� KISHIYOYINA��NA
      Mymounerh

       Basheer�� . 32 yauma kamar kullm ta bangaren xahra na
      tafama

       da aykace aykacenta tamkar jaka tagaji likiss,dakin ta

       tashiga tana shirin yin wanka amira tashigo bayan sun
      gaisa

       ,tace hajia na kiranki,akasalance ta futa amira tabita
      da

       kallo,axuciarta tana jin tausayinta hakkun. ** da
      sallama

       tashiga dakin ,shewa taji hajia nayi da alama waya take
      ta

       kashingida kan kujerar dake dakinta,cewa tai hajia

       gani,kallonta tai ga kaya can.kidauka ki wanko mun su
      da

       sauri ta dago takallrta,debo mata kayan tai ,hajia nagaji
      wlh

       yanxu nagama ayki ,dagowa tai lallema baxaki ba kenan,
      cikin

       tsoro tace aa hajia xanyi dauka tai tafuta cikn kunar rai.
      **

       haka taje tafara wankewa ,tanayi tana hawye ,axuciarta
      tana

       cewa wai kishiyoyinta ne ke sata hakan tarasa dalili
      ,ga

       kayan.da uban yawa ,nadiya ce taci uban.kwalliya da
      alama

       biki xata takalli zahra harda shewa yau kuma wanki ake
      ,ta

       tabe baki kadanma kika gani bake wai kishi da manyan mata
      ba

       hohoho yarinya wasa farin girki ko,kallon inda take
      xahra

       bataiba ,aka tagama taje ta shanya. . .

       .01/30/2016,3:59pm,Queen meemi����. ��KISHIYOYINA��NA
      Mymounerh

       Basheer��. . 33. Zahra ce ke waya da mamnta inda take
      sanar

       mata da halin data ke ciki ,mamnta abun ya taba xuciarta
      amma

       ta danne tana bata baki tare da hkr da kaddara sann da

       biyayya ga miji ,san nn tace tadage da addua hakan
      taita

       kwantar mata da hankali ,farin ciki taji ya shigeta. **
      tashi

       tai tai wanka tadauko. Wayarta tana daddanawa ,billy ce
      ta

       tabota awhtsup sunsha hira ,har take sanar da ita
      xataxo

       gidanta ,nan tamata kwatance tace insha Allah xataxo
      ,amira

       ce tashigo tana dan.tayata hira har take cemata tana
      karanta

       novel kuwa? Tace ay datana karantawa nan tadebo mata
      dayawa

       taji dadi aranta don xasu na d'ebe mata kewa godia tai
      mata,

       tatashi tafuta. ** da dare alhaji yana xaune afalonsa
      kiran

       zahra yay tai burus tare da tsaki ,wajen 10 miss call
      ,tuno

       nasihar mom nata tai ,dauka tai daga can.bangaren yace

       zahrata kina inane naketa kira ?,cikin bacin rai tace
      ina

       toilet ne,yace don Allah kixo hijab tasa tai hanyar
      dakinsa

       ,hajia uwani ce dauke da flsks na tea ta futo daga
      dakin

       ,wani wawan kallon ta watsa mata ,ke me xaki aciki? Alhajj
      ke

       kirana ,tsawa ta daka mata koma munafuka me xaki mai
      ,haushi

       ne ya kamata taki tafiya,azuciarta tana mexan da tsoho

       rankwashi takai mata da gudu tai baya tana kuka,dadi
      ne

       yakama hjauwani tai gaba ,shiru shiru alhaji be ganta taxo
      ba

       tasowa yay ya nufo dakinta shiga yay yaganta tana kuka
      da

       sauri yaje ya yxauna kusa da ita

       xahra.....:.................................................Urs

       Queen meemi��

       [10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:

       01/28/2016,1:44PM,Queen meemi����. ��KISHIYOYINA��NA
      Mymuonerh

       Basheer��. . 29. Zahra ce kwance saman gadonta ,tana
      dan

       daddana wayarta jitai an watso mata ruwa ,inuwa tagani
      akanta

       ,daga kanta tai taga hajiyoyin ganin kowacce fuskarta
      ba

       annuri, cakumota magajiya tai ta nunamata waje ,cike da
      tsoro

       tatashi don yau kawai jitai tana jin tsoronsu ,karamun
      falon

       suka tsaya duk jikinta na digar ruwa ,daga yau xaki fara
      ayki

       ,akallah kin doshi wata 2 agidan nan inbanda rashin m2nci
      ba

       abunda kike,to dasake ,oya muje suka tasa ta a gaba
      har

       kitchen dole tafara goge goge da wanke wanke, cikin
      karfin

       hali tace" amma hajia ay akwai masu ayki ko???????? **
      hajia

       uwani ce tadaka mata tsawa ke meye aykinki ,bakin
      nasarar

       shigiwa cikinmu ba ?wolllahi da kafafauwanki xaki bar
      gidan

       nan ,yau tarasa gane kanta mugun tsoronsu take ji tadau
      wajen

       rabin awa tagama ,al0kacn sun barbaje afalo taxo tace"
      nagama

       hajia tace " sekixo ki goge falo , guga ta hau hi kamar
      me

       ayki ,duk ta gaji,bayan tagama sukace taje kitchen tai

       girki,tajuya xata hajja xainb ta dakatar da ita kinga
      wan.nan

       aykin dakikai to koyaushe shine aykinki,kina jina? tace
      eh

       ,dassuri tashiga kitchen tafara hda.girki. ** shewa suka
      buga

       ,suka kalli hjia xainb ,yar gari ashe kin samo mana
      mafutar

       yo ni wasa ce ,hmm wai kishiyoyi kenan kowacce taciki
      na

       ciki,hamid ne yadoshi kitchen en ,xe dau kofi ganin zhra
      yay

       kamar maye ya tsaya yana kallonta,alamun jitai
      ana.kallonta

       dago ido tai ta watsilar, futa yay yaxauna falo suna
      hira

       dasu hajia ,tunan insa duk yatafi gun xahra shikam yarinyr
      na

       birgeshi,(to fah masu karatu. Kunji fa wai matar aure
      ke

       birgeshi ""muje xuwa. . . .01/28/2016,,Queen meemi ����

       .��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��. . 30. bayan tagama
      ykace

       aykacen ta batai daki ba setai hanyar waje ,gun fulawowi
      dake

       bayan dakunansu taje ta xauna ,tunani take kala
      kala,hawaye

       sharrr har ga Allah bata son auren alhajin nan,ga matansa
      se

       takura mata suke ya xatai,wayarta da dauka ,tashiga
      whtsup

       wani group tashiga hirarsu tadau hanklinta.nan tamanta ma
      da

       bacin ran datake ciki,tayi nisa har dan murmushi take ,hon
      en

       mota taji ,tabasar alhaji ne yaxo wucewa yaganta xaune

       ,jikinsa har bari yake yana kiran yarinya zahra
      kina.nan

       tsaki taja takau dakai, xama yay kusa da ita dago ido
      tai

       ,takalleshi duk furfura fuskarshi nan haushi ya
      turnuketa

       tashi tai tabar wajen yana kiranta.ko inda yake bata
      kuma

       kalla ba idan dasabo ya saba kam ,jiki asanyayae
      yatashi

       yashiga falon Allah sarki alhaji. ** har wajen karfe
      goma

       xahra na kitchen ,tanaiwa hajia wainar fulawa don de
      abata

       wahala,tsigai ce tatawo kamar xta karye ,bude cooler tai
      ta

       debe abinci shirgege takalli zhara tai waje,dariyace
      taxo

       mata,"axuci tace ci ba.kiba asarar dawa" bayan tagama
      takai

       mata san.nan takalleta seki bamu gu kitafi daki kar
      naga

       kafarki afalo da rawr jiki ta tatfi,tana shiga tai wanka
      tai

       sallah ta kunna kallonta ,kasa.kallon tai ta kashe
      tadauko

       wayarta ta hau whtsup,jitai ana knockin kofa tai burus
      tasan

       alhaji ne ,waya yabugo tbasar ,haka yagaji ya kyaleta,se
      cht

       enta take, don group en datake sun saba da wata biyota

       private.tai sunata hira sunanta BILKISu jinin su yahadu
      sun

       dade suna hira ta sauka. . . .01/28/2016,3:36,,Queen
      meemi����.

       ��KISHIYOYINA��NA Mymouner Basheer��. . 31. yauma kamar
      kullm

       tasha ayki,tamkar jaka dn har dakunan su ta share ta
      gyara

       dagangan su nadiya xasu subar daa abu ,don ta
      gyara,yau

       tagama dawuri wanka taje tai kafin da yamma tacigaba
      kayanta

       mekyau tasa wani material purple yakarbeta falo tafito
      xata

       wuce waje,hajia magajia ce da xainab don hajja uwani bata
      nan

       ,wani tsawa suka dako mata take kirjinta yabuga,xonan
      dasauri

       ta tsugunna wan.nan uwar kwalliyr fa munafuka? yi kawai
      nayi

       tafada kanta asunkuye, to maxa maxa.kije kicire ke in
      banda

       abinki har.kinada tym na kwalliya ,to bude kunne
      kijini

       dakyau����,dagayau karna kuma ganinki da super ,ko
      shadda

       ,material da sauransu ,kodaddun kaya xakina.sawa ko
      dogwayen.

       Riguna,munafuka me suffar aljanu ,salon ki fita alhaji
      na

       shigowa yay ido hudu dake,rankwashi magajia takai mata
      ,wlh

       da kafafuwanki sekin bar gidan nan mayya,wollahi muna
      gidan

       nan bawaccce ta isa ta haihu da alhaji. . ** . dasauri

       tataashi cikin hawaye tai daki tareda takaici axuciarta
      cire

       kayan tai ,tasa wani ,fasa fitowa tai ta kwnta inbanda
      tunani

       ba abunda take ,take tatuno ummanta ,tana son xuwa
      amma

       babanta yace setai sis month xata fara fita ,kayanta
      tadauko

       taware masu kyan tabar tsoffin ,wayarta ce tai kara
      sunan

       billy tagani ,dauka tai suna hira sun gaisa
      takashe,danne

       danne take se taga no en salim ,mamaki karara ya kamata,
      wani

       wawan murmushi tasaki ,cikin karkarwa takirashi bugu
      daya

       biyu ya daga begane no en ba,seya kashe haushi yakamata,
      tana

       son jin information akan salim ammma ba dama(kai xahra
      da

       auren naki kike dialling wani namjin,Allah ka
      kiyaye)ALHAJI

       ne xaune acikn mota da alama gida xe komo abuabwa sun
      taru

       sun mai yawa kuma duk akan zahra yanason kebewa da ita
      amma

       ta hana yarasa yanda xe da ita ,ga matansa duk bata dauka
      ga

       rsshin haihuwa,dole zhara ta karbeshi kam da wann nan

       shawarar ya.tada motor"" nikam danake gefe nace alhaji
      kenan

       dama duk wanda yasai rariya ayyansan xata xubda ruwa ,).
      ..

       .. urs Queen meemi��. ®ONLINE HAUSA WRITTERS

       [10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:

       01/25/2016,5:26pm,Queen meemi����. .��KISHIYOYINA��NA
      Mymouneh

       Basheer��. . 24. .washegari!! . wajen karfe goma nasafe
      auta

       da aminu sukaxo farko dasuka shigo auta ce agaba nadiya
      na

       kallo afalo ,takallesu ku wakuke nema? auta tace"anty
      zahra

       man ,tace au ho, ashe anxo kwadayine, aminu dayake
      akwai

       xuciya yace Allah ya sawwake, tataso kai wazakaiwa
      rashin

       kunya auta tajashi sukai ciki,xahra ce tafito falon don
      tadan

       dafa abinda xataci ,dasauri auta tarungume ta taana
      anty

       anty,aminu murmushi yafara yi zahra kam kamar tadaka
      tsalle

       se murna take ,jansu tai dakinta takawo musu lemuka
      suka

       xauna suna ta hira ,futa tai jikinta har rawa yake (dan
      uwa

       kenan rabin jiki). . kitchen tashiga dasauri. Ta dafa
      indomie

       da kifin gwangwani ,da kayan lambu setashi kamshi take
      tamkar

       ba indomie ba, nadiya ce taxo tsaya domin indomien yabata
      sha

       awa ,da gadara tadauko fillet xata iba zhara tadoke
      annunta

       nan suka fara fada,dataga ba yanda xatai ta kyaleta
      ,dasauri

       tajuye tai daki, . . . da murmushi ta xauna janyo auta
      tai

       jikinta ho my sis nayi missn enku ,aminu se sunkwi dakai
      yake

       ,takalleshi yaukuma kunyata kakeji,yay dariya anty
      aykinxama

       antyna yanxu ,dariya tasa ,ina baba, dasu goggo su y
      atiku

       abbkr d.s yace "duk suna amsawa,sunci abincinsu tare
      setaji

       duk bakincikin ta ya yaye. . bayan sungama sunata
      kallo

       abinsu suna hira, tsigai ce ta banko kofa ,ta tsaya
      tsegege

       ,ke kixo inji su hajja, kallon banxa zahra tai mata
      sekixo

       kijani ,kuma.kifita ,fita tai dasauri,aminu yace"anty
      wace

       wan.nan ?tace agidan take dariya yasa ,amma ta renaki
      ,tace

       kyalesu ba yanda xasiyi dani ,san nan yace kije man
      dakamar

       baxaba kawai se ta ce bari naje.naji dawacce suka xo,
      tashi

       tai tafuta . . . . .01/25/2016,5:46,Queen meemi����.

       .��KISHIYOYINA��NA. . 25 Mymounerh Basheer��. Falon
      tashiga

       ganin su tai birjik,tafiya ta canja taje kan kujera daya
      ta

       xauna,kallon kallon suka yi kashedi suka farai mata
      tana

       jinsu ta tabe baki ,wani gardedan saurayi ne yashigo falon
      ya

       tokaloo hula gaban goshinsa,hajja uwani ta wshe baki
      ,aa

       wanake gani kamar hamid yace nine seyau kaga damar
      dawomana

       yace wollayi aykine yarike ni,nadiya ce se wani far far
      take

       da ido jikinta har rawa yake, da alama tana ciki . . .
      nan

       suka cigaba da . tsats tsage wa zhara, magajia ce tace wlh
      ki

       ikiyayemu takallesu kun gama?idan kun gama ina da
      abunyi

       ,takaici yasa suka kasa magana ,tashi tai tana juya baya
      tai

       dakinta hajia uwani tace"tabdi munyi sake kallon hjja
      xaimb

       sukai wai ya lbr ne,dariya tasa dariya dadina daku gajen
      hkr.

       . . .nadiyace tace"kuu ma hjia munce kubarmu da ita
      amma

       kunki,sbd alhaji sukace" ai yaki dan xamba ne ,wlh ko
      tsigai

       seta mata duka ,amira dake tsifa tai dariya ,sbd tasan
      itama

       nadiya ba sharawa xatai ba balle tsigai,hamid ne ya
      kallesu

       waini wace wan nan ne? Hjja tace eai matar alhaji,ce
      tabe

       baki yay shimade alhaji wan nan ay jikarsa ce kaima ka
      fada

       inji nadiya,(kujimu duk cikinsu yaran ba dan alhaji
      kodaya

       amma sun cika falo sunayi dashi ). . . .

       01/25/2015,6:25,pmQueen meemi���� . �� KISHIYOYINA�� NA
      Mymounerh

       Basheer�� . 26 su autane xasu tafi sunfi to se drya
      suke

       ,zahra ta canja kwalliya tai kyau abunta takafa dogon

       takalminta tafito da gashinta tagefe har kasan habarta
      ta

       kashe dauri bakin nan yasha jmbaki red ,kamar yar tsana
      siket

       en yaxauna das ajikinta ,canja tafiya tai sunxo dede
      dasu

       ,dama da gangan tai wan nan kwalliya don ta kular

       dasu,,nadiyace tasaki baki hmm,sukansu su hjia tatafi
      dasu

       ,mamaki suke dama haka take lalle dole alhaji yarude su
      kansu

       tabirgesu,hamid kam sakin ido yay ko kifci xuciyarsa na
      dar

       dar ,to fa xahra ta dana tarko. . . ,bayan tarakasu
      auta

       sunata missn juna tana basu sako su kaiwa mamanta
      setaji

       kamar tabisu ,axuciarta tace aynakusa dawowa ,don
      nasha

       Alwashi sena auri yaro dede ni to fa (zahr kin daukota
      da

       xafi,, ,tadawo tawuce su ,ko kallo basu isheta ba tai
      hanyar

       side. enta . . . Wani wawan numfashi suka saki,nadiya
      tace

       Allah hjia ku tashi tsaye wlh kun sakar mata ,dayawa wlh
      kuna

       zaune xata kwace. gidan nan mukanmu mun kade,sun kasa
      magana

       kawai domin kowacce akwai abunda take ayyanawa ,shikam
      hamid

       dakin daya ke sauka yashige ,axuciarsa yana gsky alhaji
      ya

       iya xabe,tab! koni danake yaro balalle na samu kamar wan
      nan

       yarinyr ba,lalle yayarda da maganar hausawa da sukace
      ""tsoho

       da kudi yaro ne"".....................queen meemi��

       [10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:

       02/4/2016,11:17AM,Queen meemi,����. ��KISHIYOYINA��NA
      Mymounerh

       Basheer��. . 38. Da sassafe tatashi tai wankanta tay

       kwalliyarta ,tasa shadda brown ta kafe dauri ,tai kyau
      abunta

       gyra daurin kanta take taji an banko kofa atsorace ta

       juya,ganin hajiyoyin tai a tsatstsaye kallonsu tai daya
      bayan

       daya tajuya . . ** ,basu ce mata komi ba hakan
      itama,tagama

       shirinta tsaf tadau jakarta da wayarta,uwani ce
      takalleta

       lalle kin samu sake yarinyr nan ,sunkwi dakai tai ,ba
      magana

       muke mikiba, tadago to mexance? To bude kunne kiji
      waxa

       kibari da yaunwa''tace hajia unguwa fa xani" to wlh
      baxakiba

       sekin mana girki,"tace gasky kuyi hkr sauri nake ana
      jirana''

       iyeeee hakama xakice to bari kiga ayki da cikawa. . **

       dukanta suka hau yi tamkar jaka se ihu take,bashiri ta
      banko

       kofa tafita wajen falo nan ma suka biyota kamar yarsu
      da

       gangan hajia taja bayan rigarta suka yaga mata kuka
      taitayi

       me tsuma rai,hameed ne yashigo cikin bacin rai yace
      haba

       hajia wan nan ayba yi bane ,ya xaku kama yarinya kuna
      duka

       hakka, uwani tace"to rasa kunya meye naka aciki"?nan
      yace

       wan.nan bayi bane ina lura wlh kuntakurawa amaryar alhaji
      wlh

       nikam xan sanar dashi,iyee don ban haifeka ba shine
      xakace

       hakn baka kishina ko? Kar ka manta ni kanwar uwarka ne
      bakada

       hadi da alhaji don haka ba ruwanka,yace"Allah hajia
      sena

       sanar mai haba ay yar adam ce ciki yay ,tai kwafa. ,. .
      .

       02/4/2016,12:14,pmQueen meemi���� ��KISHIYOYINA�� NA
      Mymounerh

       Basheer�� . 39 . seda suka tabbatar sun mata duka ,suka

       kyaleta,dakinta tashige kwanciya tai tana kuka,wayarta
      ce

       tahau ruri mariya ce,dasauri ta dauka kefa muke jira
      ,tace

       gata nan ,karfin halitai ta canja kaya tawanke fuska
      takuma

       yin kwalliyarta,fuskarta duk ta kumbura hka tatafi
      driver

       yatafikaita, wani sanyi taji da taga an shiga unguwarsu.
      .**

       yau watanta 4 da aure rabonta da ita,me kayan miya tagani
      ,se

       yatuno mata da salim ,Allah sarki koyana ina?ta
      tambayi

       kanta,har akaxo kofar gidansu tana tuna ne tuna ne
      seda

       driver yay mata magana,sasauri tafuta,soron gidansu
      tashiga

       su y atiku da abbakr tagani nan tagaishesu suna tmbayarta
      y

       gida,tana shiga gidan taga mata birjik akafara ga amarya
      ga

       amarya cikin farinciki suka gaisa,shiga falon tai
      taxauna

       kusa da goggo suna gaisawa tagaida su anty mariya,tashi
      tai

       tashiga kuryar dakin goggo ganin xainaba tai aciki,suka
      gaisa

       mariya tashigo ,zahra meya samu fuskarki ne kamar kin

       kuka,tace"me kika gani" ? Tace dalla rufen baki
      bagashi

       fuskarki ta kumbura ba nan ta sunkwi dakai ,dukanki
      sukai

       ko?batace komi ba ke kam akwai lusara ke kam kixauna
      sekace

       jaka sede kishiyoyi ssita jibgarki. . ** , ke mijinki be
      miki

       ba se su dayake mariya akwai masifa wlh semun rama
      miki,dago

       kai tay aa anty kikyalesu akwai Allah ,ke dallah rufen
      baki

       wollahi semun raamamiki ,wlh duk randa suka kuma
      dukanki

       semunxo mundaku dasu,wajen karfe uku suka tafi kai lefen
      a

       unguwar rijiyar xaki,suna tafiya amota se hargowa suke
      sun

       sata atsakiya se caccaka suke itade tai shiru don baxata
      iya

       da matan nan ba manya dasu,sunkai ankarbesu cikin
      mutunci

       suka dawo,wajen 8 driver yaxo yadauketa,tana shiga falon
      taji

       hargowar su ,nadiyace da tsigai ke fada ,tsaki tai

       tawuce,dakinta tashiga taxauna bayan tai sallah ,tahau
      whtsup

       inda billy ke sanar mata gobe xata xo,nan ta aykamata
      da

       kwatancen gidanta sunsha hirar su tai ,jin gajia tai
      ajikinta

       nan bacci ya dauketa ,wajen 10 tafarka ganin dakinta tai
      duk

       an barbaxa haka wardrop enta anbude duk anwatso da

       kayanta,dasauri tabude kit enta taga ba sarkarta. . **
      .nan

       gabanta yafadi don tasan tsadarta ,itace wadda alhaji
      yabata

       tukwici ,bakin.ciki taji me daci nan tahau huci ,baxata
      yard

       ba Allah Allah take gobe tai wlh se anfuto mata da
      ita,kuka

       ne ya kufce mata sam batajin dadin auren nan cux
      tarasa

       metaiwa matan nan hawaye tashare tai alwala tahau salloli
      don

       samun sauki agun Allah. . ku dakaceni

       .............................urs Queen meemi��. ✨OHW✨

       [10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: , ,

       01/31/2016,7:32PM,Queen meemi����. ��KISHIYOYINA��NA
      Mymounerh

       Basheer��. . 34. Tambayarta yake meya sata kuka kuma
      meya

       hanata xuwa,kasa motsawa tai tambayarta yay tayi ,taso
      ta

       dago taimai rashin kunya sekuma tatuno nasiyar
      mahaifiyarta

       kan biyayya ga miji,ahankali ta dago tana share

       fuska,hankalinsa atashe setaji yabata tausayi ayau,sanar
      mai

       tai kanta ke ciwo, domin ayau tadau alkawarin duk
      abunda

       matansa sukai mata baxata gayamai ba sede yagani da

       idonsa,cikin jimami yay mata sannu ,magani ya dauko
      mata

       tassha se bacci yadauketa haka yaxauna ya kura mata
      ido

       yakasa tashi ,bude idonta taai taga alhajin nan nan

       tausayinsa ya kamata ,gashi shi yana sonta itakam bata
      sonsa

       amma xatana mai. Biyayya amatsayin mijinta. ** shikam
      alhaji

       umar yay mMaki yanda ta sauko ,Allah kenan !me yanda
      yaso

       domin baya bacci kullm cikin addua,to gashi adduar sa
      tafara

       karbuwa,yau kam adakin zahra ya kwan cikin farin ciki ita
      kam

       xahra inbanda daurewa ba abinda take,tasha albarka
      domin

       harda kukansa ,tausayinsa ne yakamta tai alwashin tadena
      mai

       wulaknci xata yarda da kaddara domin shine cikar
      mumini,domin

       Aljannarta na ga mijinta,ta numfasa tsugunnawa tai
      bayan

       sunyi break fast ,tana bashi hkr kan abunda tai masa
      abaya

       ,dariya yay zahra bakimun lefi ba nine nai mikima
      ,ngdwa

       Allah dayasa kika fahimci rayuwa kikasan komi daga
      Allah

       ne,hawaye tashare ,murmushi yay zahra fadi duk abunda
      kikiso

       in baki sunkwi dakai tai batace komi ba ,numfashi yaja

       yakalli mudubi lalle zahra ke alheri ce gareni dubi
      furfura

       ta har tafara bacewa�� dariya tai kawai mikewa yay yace
      xefuta

       ,sallama yay mata yatafi . ** tuna ne tunane taxauna tai
      tayi

       ,da mamakin wai ita ke auren sa an babanta abunda bata
      taba

       xata ba ,kawarda tunanin tai tatashi tagyara dakinta
      tafita

       domin gudanarda aykinda daya xamar mata dole, aykinda ba
      lada

       se bakin ciki ,tunda ba aykin mijinta bane. . .

       .01/31/2016,8:30,Queen meemi����. ��KISHIYOYINA��NA
      Mymounerh

       Basheer��. . 35. Goge gogen falo take ga gumi duk ya
      dameta

       ,magajia ce tafito da bokiti a hannunta dagangan ta sake
      shi

       ,kash!tace takalli zahra yi hkr nabata miki ayki ko
      ,ko

       kallonta batai ba ,sekixo ki goge ,bayanda xatai haka
      ta

       goge,gamawarta keda wuya tashiga kitchen tana feraye doya
      don

       yau hajia uwani tace shixasuci ,tarasa dalili da ta
      taso

       xatai musu chellenges akan hakan seta kasa ,hakan take

       hkr,sallma aka doka afalo, dasauri tafuta ganinsu mariya
      tai

       da zainab wato yayunta doka tsalle tai ,wani kallo
      mariya

       tabita dashi ayanda taga dukta canja dakin ta takaisu
      ,tareda

       kawo musu lemuka xainab ce takasa shiru zahra cuta kikai
      ne?

       dasauri tace" eh anty mariya da xancen be shigeta ba
      ta

       jinjina kai,cewa tai bari na duba girkin can,binta da
      kallo

       sukai xainb ce tace"wollahi ni kam anya yarinyar nan
      tana

       xaune kalau kuwa? jifa yanda tadawo ,duk kyawun xahra
      amma

       tai wani iri ,mariya tace haka nagani ,xainb tace bar
      yar

       banxa ay xamu san me ta ke ciki.

       ** mamaki ne ya ishi xahraa yanda taga an kashe mata gas
      san

       nan an xubda ruwan cikin tukunyar data dora ,kawai
      basarwa

       tai takuma dorawa,nadiya ce tasa wani uban dinki duk
      kirjinta

       awaje se rangaji take tadoso kitchen en ,kallon xahra
      tai

       ,malama inason amfani da gas en? ,tsaki tai dadin abunde
      ba

       gidan mutum bane ,haka kuma ba na gidan su mutum
      bane,nadiya

       ce tace" iyeeeeee nikike gayawa hakan ? Zahra tace"nafada
      en

       domin gidan miji nane,tabe baki tai sannu miji ay kinci
      baya

       ,banxa kin buge da auren tsoho zahra tace"banxa abanza
      kina

       cin arxikin mutum kinacemai tsoho,yakamata kisamu madafa
      don

       naga kinyi kwantai ba mashin shini ,juyi xahra tai
      nikam

       matar manya nake , ** . . 01/31/2016,9:23,Queen meemi����
      ��

       KISHIYOYINA�� NA Mymounerh Basheer�� . 37 . wani kululun
      bakin

       ciki ne yatasowa nadiya,cafko zahra tai ta dima mata
      dundu

       kara zahra tasaki wanda yasa su mariya suka fito ita
      da

       xainab,dambe suka hau yi tun suna kitchen har falo, mariya
      ce

       ta wankawa nadiya mari ,baki dahankali godediya dake
      ,zaki

       kashe mana kanwa ,cikin tsiwa tahau yiwa mariya rashin
      kunya

       nan falon ya har gitse hajiyoyin ne suka fito ,mexan
      gani

       hakan ?inji hajja uwani wato yan uwanki kika gayyato ko
      zhara

       ?kamo zahra tai xata daka zainab tace wlh ba wadda ta isa
      ta

       daketa,dayake mariya irin nan tashiga tai kace kace gata
      irin

       masifaffun nan ne bashiri suka kyaleta, nadiya kam tadaku
      se

       xage xage take hajia uwani ce takamata ,wlh zahra
      kindau

       bashi,zainab ce suka ja zahra daki cikin fushi mariya
      tace

       yanxu xahra irin ukubat dakike ciki shine kikai shiru?
      Cikin

       kuka tace"anty ya xanyi nakasa yanda xan dasu
      ,kinsan.kuma

       idan baba yaji nai wani abin sabat mun xe,zainb tace da
      alama

       ke kike ayyukan gidan ma ko?nan ta fayyacemusu komi
      cikin

       kunar rai sukai mata fada akan ta magantu san nan kar
      tasake

       tasabawa mijinta taimai biyayya iya karfinta Allah
      natare

       dake zahra ,me hkr shikan dafa dutse....wanda hausawa
      kecewa

       haryasha romonsa,duk tagama jinsu ,mariya tace san nan

       wollahi duk sanda wata takuma.dukanki ki gayamana wlh
      semunxo

       munci mutuncinsu tundasu basa jan grmansu idan jika ce ay
      sun

       kusa yi dake , ** snaks en da alhaji yakawo mata ne
      wanda

       takasa ci duk takwaso musu sunaci suna korawa da lemo
      ,dan

       sunce baxatai girkinba ,wajen la asar sukai mata
      sallama

       ,tareda nasiha ,suka jadda da mata lalle taxo ran friday
      kai

       kayan mujaheed , suka tafi, daki takoma takulle kofa don
      tace

       sede su kwan da yunwa

       yau..........:.....:.....................urs Queen

       meemi��

       [10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: , ✨OHW✨

       02/7/2016,10:08AMQueen meemi����. ��KISHIYOYINA�� NA
      Mymounerh

       Basheer��. . 43. Zahra ce zaune A bakin garden d'in dake
      gidan

       ta na son wajen saboda sanyinsa,cikin ta ne taji ya
      wani

       hautsina da sauri ta dafe cikin tare da ya tsine
      fuska,haka

       adaddafe ta tashi tai cikin gidan ,da yake side na ta
      akwai

       k'ofa ta baya inda xe kai ka garden in ,d'akin ta ta
      shiga

       firij ta bud'e ta sha ruwa ko aje robar ba tai ba amai
      yabiyo

       baya haka tai ta kwara shi,tashi tai ta gyara gun tai
      mopin

       ta kwanta,ta na numfarfashi. ** ** ** Alhaji ne ....ya
      shigo

       d'akin zai ma ta sallama,ganin ta yai ko magana ta kasa
      jikin

       ta zafi zau, k'amshin turaren sa ne yasa ta tashi da gudu
      tai

       toilet da mamaki k'arara akan fuskar sa ,da sauri ya bi ta
      ya

       rik'e ta sai da ta gama tsaf san nan ya ruk'o ta ,waya yai
      wa

       family doctor na sa ,ya na ne mansa ,zama yai yana ta
      mata

       sannu futa yai ya canjo kaya ko turare bai fesa ba saboda
      kar

       ta kuma wani aman..... ,A lokacin doctor har ya k'araso,
      iso

       yai mai k'aramun falo checking in ta yai sosai,yace"ta je
      tai

       fitsari agwada bayan ya gama gwaje gwajen sa ya rubuta

       magani,san nan ya tafi,don auno fitsarin, fitar da...
      Alhaji

       bai ba kenan ya zauna kula da Zahra. ** ** ** Magajiya
      ce

       tashiga d'akin ta kalli Zahra ta tab'e baki tai san nan
      ta

       kalle shi..........,Alhaji ni zanfita gidan sunan ummu

       Samha,kallon ta yai to adawo lafiya ta na son tambayar mai
      ya

       samu Zahra amma ba fuska,tana futa ba ta zame ko ina ba
      sai

       gidan... Aminiyarta hajia jummai nan suka zauna
      inbanda

       zancen gidan boka ba abinda suke lemon dake gaban ta ,ta
      dan

       kurb'a tare da ajiyan zuciya kinsan wani abu kuwa

       jimmai?....Tace"sekin fad'a wallahi yanda zan fitar da

       shegiyar yarinyar nan na ke ,habade! ke ai kin wuce wan
      nan

       wajen tace" barni de jummai mai d'aki shi ya san inda
      yake

       mai yoyo,tsoron mu d'aya karta d'au ciki. ** ** ** Kinga
      mu

       ba haihuwa muke ba ,ta ja numfashi ga ....Alhaji burin
      shi

       kawai ya samu magaji,kuma kud'insa kullum hab'b'aka suke
      ,kin

       san gwabnan yanzu abokin sa ne don ba kiga kwangilar da
      ya

       bashi ba ,wani tamfatse tsen gida yake ginawa a 'yan
      kaba,

       dole ki a mun haukace yanzu da wan nan yarinyar ta haihu
      duk

       dukiya gunta zatai,jimmai taja wani numfashi
      gaskiya.....

       Hajiya kun yi sake tabd'ijam!! ,to bud'e kunne ki ji
      akwai

       wani sabon boka a k'auyen digirima ya had'u,tafawa su kai
      to

       ai yanxu ma ba mu ga ta zama ba kawai tashi mu tafi
      hmm

       (Allah ya kiyashe mu zuwa gun boka, Allah subhanahu
      wata'ala

       ya ce" duk wanda yaje gun boka ko d'an tsubbu Sallahr sa
      ta

       kwana arba'in 40 baza akarb'a ba wa iyazu billah Allah ka
      ka

       remu) . .02/7/2016,11:12amQueen meemi����
      .��KISHIYOYINA��NA

       Mymounerh Basheer��. . 44. Doctor ne ya dawo

       gidan bayan ya je yai gwaje gwajen sa .......,Alhaji
      ke

       tambayar sa meya samu matarsa? cikin murmushi

       yace".... ",ALLAHU K'ADIRUN ALA MAN YASHAA""wato"....

       Alhaji matar ka Zahra na d'auke da ciki na wata d'aya
      da

       rabi,kid'imewa... Alhaji yai tare da d'aga hannu sama ya
      na

       godia ga... Allah abunda ya dad'e bai samu ba gashi
      yanzu

       Lalle hak'uri baya fad'uwa k'asa banza baisan yawan
      adadin

       kud'in daya d'aibo ba ya damk'awa dector tare da
      sauran

       tukwicin da yace" ya saurare shi,salllama sukai cikin
      sauri

       -sauri.......Alhaji yai side in Zahra. To fah! kifi na
      ganin

       ka mai jarkoma�� inji hausawa"��tsigai na gano tayi
      firkai

       -firkai a bayan k'ofa ,duk maganganun da su ....... Alhaji
      su

       kai akunnen ta,da gudu tai shashen hajiya zainab tun da
      uwar

       d'akin na ta magajiya ba ta nan,ta na haki ta
      shiga.......

       Hajiya tace" Aa! tsigai meye hakan? sai kace wa ta
      k'aramar

       yarinya zama tai agefen mudubi... Hajiya wallahi na ji
      doctor

       sani na cewa..... Alhaji wai zahra na da ciki,daafe
      kirji

       tai!ta mik'e tsaye hankalinta ya ta shi tace" ciki! �� **
      **

       ** Magajiya ce zaune gaban boka,jummai na gefen ta,kallon
      ta

       yai nasan meke tafe da ke... Kishiya ko? da sauri ta ce"
      Eh

       boka ,wata wawiyar dariya ya fasa,fad'i abinda ki keso ai
      ma

       ta ,abin nema ya samu ta ce" boka mai kankan so na ke
      ayi

       abunda baza ta samu ciki ba kai ....Ama kore ta daga

       gidan,gurnani yayi yace"....,Hajia kun yi sa ke domin
      yanzu

       hakan ta na d' au ke da ciki,dafe kirji tai!! San nan
      batun

       ta bar gida wan nan bazan cemu ki komai akai ba, amma
      zanba

       ki magani ki tabbatar ta ci ,inde kinyi dai-dai to take
      cikin

       zai zube,kud'i su ka zube mai ,ya basu magani ya ce"
      kar

       maganin ya wuce yau ba ai amfani dashi ba, inde kwa ya
      wuce

       yau ,to ayki ya baci koda taci cikin bazai zube
      ba....Sallama

       sukai da boka suka futa ta baya suka tafi...to fah! gare
      ku

       masu karatu..........bye urs Queen meemi�� luv u ol my fans��
      .

       ✨OHW✨

       [10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
      02/10/2016,11,PMQueen

       meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       47

       ALhamdlh zahra jiki yai sauki ,tana iya cin abinci ayanzu
      ma

       sam bata shiga har karsu kota gansu afalo ,sai dai tamu
      su.

       Sallama,wajen karfe 4 na yamma billy kawarta tazo ,taji
      dadin

       zuwanta haka ta karramata da kayan motsa baki,

       karamun falo suka fito suna ta hirar su kan wani book da
      ita

       billy ke bibiya agroup en ,suna ta kyalkyala dariya.

       Nadiya ce tashigo falon ko sallama babu ta kunna tv harda
      su

       canja tasha, Zarha kam tasan tsokana ce ta kawo ta ,da

       gan-gan suka tsiri hirar cikinta wanda har wani fari
      take

       Nadiya kam haushi ya isheta tashi tai tabar wajen .

       Billy tace am kawata wai wan nan wace ,yar rukon
      kishiya

       tane ,da mamaki karara tace au dama kina.da kishiya
      ,tace

       kishiyoyima suna cikin zancen saiga matan nan kamar
      bukkoki

       sun tsaya ,Nadiya tace ke zahra?

       maimaita abundakikace ,uwani tace barta wai har ita
      zata

       mana gorin ciki ,kallon juna zahra da billy
      sukai,hajia

       zainab tace yau zaki gane kurenki, magajia tace kwarai
      ma

       kuwa.

       Hannun.billy taja suka tashi ,zasu bar falin da sauri
      nadiya

       ta cakumo kafadarta ta juyo da ita ,uwani ta kwada mata
      mari

       waike kinyi ciki ko wlh tau se kin gayawa aya zakinta

       ,kallonsu tai wlh duk wanda yatabani xe gane kurensa
      janyota

       uwani tai ke kina yar cikinmu kina yimana rashin kuya,
      wa!wlh

       baku haifenba don ko kaza baku aje ba,ita kam billy

       hankalinta ne yatashi,janyo ta sukai suka hau duka tun
      tana

       cizon su har ta kasa,hajia zainab kam taliyo ta tai ta
      wadi

       kasa wlh yau sekinji nauyinmu, ihu ta dunga yi billy
      kam

       hardasu kuka tana basu hkr.

       Ko ajikinsu uwani kan kafarta tasa tadaki cikin nata kara
      ta

       saki wanda yasa ta suma ,billy kam wayar zahra tadauka
      tarasa

       wa zata kira numbet rn farko datai recieving call
      takira

       ,kuka take daga can akace zahra da sauri billy tace don
      Allah

       kuzo zasu kasheta ,anty mariya dake kitchen tana sanwa
      tace

       wadin? Billy tCe nickawar zahra ce nazo higidanta

       kishiyoyinta sun mata duka yanxu hakan bata motsi,mariya
      tace

       yi hkr gamunan zuwa idan.kinsan.no,en Alhaji dauka ki
      buga

       kashewa tai


       SUkam ganin.jini nabun kafa fuean zahra se duk suka
      dare

       cikin sa a kam Alhaji.ybugo dama.ka idarsa ce in xe komo
      gida

       seyay mata waya ,billy ce tadauka tareda sallama shaida
      mai

       take yi,salati ya hau yi,ruwa ta dauko tana yayyafa mata
      amma

       ko motsi wajen rabin awa saiga Alhaji nan ko magana beba
      y

       sunkuceta sai hospital,billy tabishi.

       [10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: ®OHW

       02/8/2016,7:33,Queen meemi����. ��KISHIYOYINA��NA
      Mymounerh

       Basheer��. . 45. Bayan sun taho daga gun bokan.A hanya
      suka

       sauke Jummai sauri -sauri ta keyi saboda ta na so ta
      ruski

       lokacin da zahra ke girka abin da zata ci...Don Alhaji
      ya

       hana ta girkin gidan sai na ta kawai, wajen 6 oclock ta
      shigo

       gidan d'akinta ta. . Bata zarce ko ina ba sai kitchen ko
      zama

       batai ba tai ,ganin mai aikin su tai ,tambayar ta tai
      ,ko

       zahra ta shigo kitchen? .."Mai aikin ta ce" ai hajiya
      yau

       zahra bata shigo kitchen ba saboda bata jin dadi ta na
      d'akin

       ta yanxu ma".. Alhaji ne ya ce" na d'an yi mata romon kifi
      ko

       za ta iya ci,da sauri tace" yawwa kin dora ko? tace"
      ....Eh

       Hajiya d'an murmushi tai ta d'auko Kettle ta na
      k'ok'arin

       dafa ruwan zafi, kallon Larai tai tace""da ma nima
      kinga

       abunda zan dafa",ganin da tai ta sauke ta xuba .A Flaks
      da

       sauri ta ce"Larai!. Jeki d'aukon babban flaks ina a
      bedrom.

       Da sauri ta tafi . . Ganin ta fita ta zaro k'ullun
      maganin

       nan ta barbad'a ta Juya ,hardasu karkad'e hannu kallon
      k'ofa

       tai ganin ba wanda ya tawo .Da sauri tai waje ganin Larai
      tai

       ta tawo ta ce" "ma ta sai ki zubon aciki ki kawon

       d'aki",shigar ta d'akin ta wani murmusa wanda ita aganin
      ta

       aikin ta yaso cinma yi. Domin dama tsoron ta kar yau ta
      wuce

       bata zuba, matan ba.Murmushi ta kuma dokawa, wayar ta
      ta.

       Dauka suna waya da..... Jummai. . . . 02/8/2016,8:pm
      Queen

       meemi���� .��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer�� . 46. Larai
      ce

       tai sallama d'akin zahra, shiga tai ta aje mata Flasks in
      ta

       ce"hajiya gashi. Alhaji ne yace adafa miki",kallon ta
      tai

       tace" menene kika dafa?"romon kifi," bud'e na gani! don
      har

       taji sha' awar sa,ta na bud'ewa k'amshin ya bugi hancin ta
      da

       sauri tai toilet amai tai ta kwara rawa,...Larai na ta
      yi

       mata sannu. . Kuskure bakin ta tai,ta futo ta ce"anya!
      larai

       zanci romon nan kuwa? tai d'an tsaki kawai je ki ku
      cinye.

       Godiya tai mata, san nan ta ce."Hajiya bakya buk'atar
      wani

       abun?....Aa Larai jeki kawai,futa tai ita kuma ta kwan

       ta,tana d'an kallon TV . Magajiya suna zaune. A falo
      dukkan

       su ana ta hira ana kallo,ganin Larai tai da Flaks
      ahannu

       ,kiran ta tai Larai yadai? Kin kai matan kuwa? kinsan

       ....Alhaji da fad'a inde akan wan nan yarinyar ne,
      tace"

       hajiya na kaima ta amma tace"bata ci ,to ina yake?ai cewa
      tai

       mu cinye,tsaki tai seki tashi ki bamu waje,tana barin
      gun

       hajiya ta kalli uwani aiki ya b'aci,tab'e baki uwani tai
      bar

       ta nasan menake shirya wa kede saura reni nan da kwana
      2

       dariya suka sa...............To masu karatu ku biyo ni
      donjin

       cigaba..........urs Queen meemi���� . ✨®OHW✨ ,

       [10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: , , ,

       02/6/2016,10:43,Queen meemi����. ��KISHIYOYINA��NA
      Mymounerh

       Basheer��. . 40. Washegari! Cikin fushi ta shiga d'akin

       Alhaji,yana xaune abakin gado yana duba jarida daya ke
      yau

       lahadi beje market ba yana hutawa,murmushi yai da mamaki
      ..A

       fuskarsa ya kalleta Malama Zahra da magana A bakinki ko?
      Eh

       Alhaji nan hawaye suka fara kwaranyo mata,take Alhaji
      ya

       rikice yana cewa"ashsha!ya da kuka kuma?,hawaye
      sharrrrrrr!

       yasoma zubo mata tasowa yai yaxauna kusa da ita,yace"gayan
      me

       akai miki? ** *** ** Tace "sark'ar da kasaimun ce jiya
      bayan

       nadawo daga kai kayan yaya mujaheed,na d'an kwanta
      bacci,ina

       tashi naga an watson kaya anbud'e kit d'ina an d'auke

       sark'ar,lallashinta ya hauyi a fusace ya tashi.....
      babban

       falo yafuta ya zauna itama Zahran ta zauna janyo ta yayi
      yana

       d'an dukan bayanta alamar lallashi,hajiya! hajiya!!
      hajiya!

       Yabud'e murya yana kiran su,da sauri suka firfito,kowacce
      na

       ya tsina suka zauna kan kujera ,kallon kallo suka hau
      yi,don

       ganin Zahra kwance jikin alhaji,ba'kin ciki ne tamkar
      ya

       kashesu. ** ** ** Ina wa d'ancen yaran?uwani ta
      'kwalawa

       nadiya dasu tsigai amira su hameed da sauransu duk
      suka

       hallara inbanda hararar Zahra ba abunda suke inka
      d'auke

       amira da hameed gyaran murya yai wato duk abunda nake
      gaya

       muku kan yarinyar nan bakwaji ko?.......nasan fa irin
      zaman

       da kukeyi da ita ,da wad'an nan yaran ,to acikinku
      waya

       shigar mata d'aki jiya?shiru yaratso falon!yakuma mai

       maitawa,cikin daka tsawa wai ba magana nake mukuba yakalli
      su

       uwani,cikin in ina amira tai magana yajuyo Yana
      kallonta

       ,fad'i mana kallon su hajiya tai cikin tsoro,dama Nadiya
      ce

       jiya tashiga d'akin lokacin tana bacci nai mata magana
      ta

       shareni,juyo da kallonsa yai gun Nadiya ,ke meya kaiki
      d'akin

       ta ? Ko sa 'arki ce? Ehe? sunkwi dakai tai to tashi ki
      futo

       da sark'a dagowa tai ta kalli hajiya uwani harara ta
      watsa

       mata ,gyara zama tai,ni band'au sark'a ba,haushi
      yakuma

       kamashi ya tashi tsaye ta inda yake shiga bata nan yake
      futa

       ba sedaya musu kaca kaca. . San nan ya kalli Hajiyoyin

       yace"banason k'ara ganin ko wacce yarinya agidan nan
      ,ku

       tabbatar kowacce ta tafi gidan ubanta,dafe k'irji
      magajiya

       tai da zaro ido!hameed dake tsaye ya tsugunna Alhaji
      ai

       hakuri kullum dama ina musu magana akan hakan basa jin

       maganata Alhaji ya kalli hameed bakomi ,amma fa dole su
      fito

       da sark'a wallahi idan bahaka ba kowacce seta tafi gidan
      su

       ,a fusace ya tashi ya d'ago Zahra wadda keda d'a narkewa
      don

       takuma basu haushi, d'akinsa suka shiga ya kulle. . .

       .02/6/2016,11:37am,Queen meemi���� ��KISHIYOYINA��NA
      Mymounerh

       Basheer��. . 41. Hajiya magajiya ce ta kalli su Nadiya to
      seki

       fito da sark'a kallon banza hajiya uwani tai mata,tab'e
      baki

       tai to mude ki fito da sark'a don baazaki janyowa
      amira

       ba,tashi sukai suka shige d'aki uwani takalli Nadiya ina
      kika

       kai sark'ar tace" tana d'akina abunda nakeso dake ki
      dauko

       sark'a ki kawo mun ita nan..... Tashi tai ta d'auko
      mata

       mamaki k'arara afuskar ta lallema Alhaji tunda nake be
      tab'a

       saimun kamar wan nan ba,to fah kunji halin mata,(komi
      zaka

       musu inde basuda tsoron Allah lokaci d'aya se suce ba
      atab'ai

       musu ba hmm Allah ya kiyashemu) ......k'wafa tai ,Nadiya
      kuwa

       da hankalinta yatashi tasan inta bar gidan tarabu da shan
      jar

       miya don tun tana karama hajiya uwani tad'auko ta 'yar

       kanwarta ce talakawa ne tibis yanzu idan takoma abinci ma
      ga

       gararta zeyi duk da tana ganin gidan iyayenta ne,da
      sauri

       tace nide hajiya amaida mata abarta. ** ** ** numfashi
      taja

       hakan za ai don akace kin koma gida kunyama ta isheni
      cikin

       yan uwana suna gani ina auren me kud'i ,don hakan
      kid'au

       sark'ar ki kai mata d'a kinta don naga sun shige
      d'akin

       Alhajin ita dashi, da sauri ta d'auka cikin sand'a ta
      bud'e

       d'akin ta aje acikin kit in har tana watsar da kayan
      saboda

       tsoro ,da sauri takoma d'akin hajiya nan ta zauna tana
      cewa

       "d'an da kyar har hada gumi take��hajiya uwani tace"
      nayi

       rantsuwa se yarinyar nan tabar gidan nan nifa saboda
      kar

       alhaji yasamu magaji nakeso ta bar gidan nan, Nadiya
      tace

       wallahi Hajiya sena ci uwar Amira yau, munafuka ba duk ita
      ke

       rusa mana aiki ba,uwani tace"karde ki kulata Nadiya
      tace

       "hajiya ki k'yaleni da ita ,tashi tai tafuta cikin jin

       haushin an raba ta da sarka,hhhhhhh (kuji barauniyar
      zaune

       tab). ** ** ** d'akinsu tashiga amira na kwance ta
      fusgota

       tsigai tad'ago meye haka kuma? ,dalla Malama yimana

       shiru.......Amira ce tace"meye hakan kuma xaki shak'e
      ni

       anshak'e ki d'in banza yar cirani kawai,dariya tasa ai
      kema

       ciranin ne yakawo ki kinga duk kanmu nan d'an jumane da
      d'an

       jummai ,mari ta kai mata tana zaginta banza munafuka
      ,amira

       tace"kinsan bana fad'a amma wallahi yau bazan k'yale
      kiba

       b'arauniya kawai laa!laa! Ki kacemun barauniya! nan fad'a
      ya

       kaure tun suna d'aki har falo tsigai na zugasu������karar

       fashewar abu Alhaji yaji futowa yai shida zahra. . .

       02/6/2016,12:57,Queen meemi���� �� KISHIYOYINA�� NA
      Mymounerh

       Basheer�� . 42 A lokacin Hajiyoyin suma... sun hau
      hayaniyar

       ko wacce nabun bayan 'yar d'akinta hameed ma...... ya
      futo

       daga daki yai tsaki shikam a zuciyar sa ya tsani Nadiya
      yasan

       itace me tsokana,kullum da ita ake fada,tsawa Alhaji ya
      daka

       ,ya nunasu da d'an yatsa yace"wallahi kushiga hankalin ku
      ya

       xaku maidamun gida bariki,to bazata sab'uba ,yakalli

       hajiyoyin wallahih ku kam...... Anyi manyan banza ,zahra
      nan

       tafiku hankali cikin fusata uwani tace" haba Alhaji ai
      wan

       nan cin fuska ne kullum seka nuna tafimu dan tsabar
      kai

       yarinta tahau kanka,yace"naji ai yanxu ke da girmanki
      gashi

       kina abun yaran. , ** ** ** Hameed yakalla samon
      bulala

       dasauri ya d'auko dorina(bulala)yace" yaiwa Nadiya da
      Amira

       goma goma,abin nema yasamu haka yafara takan Nadiya yai
      ta

       laftarta ,ya xage k'wanjin sa dama yana cike da
      ita,dayazo

       kan Amira ahankali yai mata,kuka sosai suka hauyi nan
      Alhaji

       ya umarci zahra da taje ta shirya shima yatafi
      duk........

       sunyi birjik afalon se maida zance ake sewa hajiya
      zainab

       fad'a suke akan taiwa hameed fad'a...... ,Haka sukaita
      cece

       kuce wajen awa d'aya kamar saci babu..... Alhaji ne
      yafuto

       yaruk'o hannun zahra tafeso uwar kwalliya se walwali take
      nan

       yakalli hameed yace yazo ,ya kallesu..... Azuciyarsa
      yana

       mamakin yanda duk matansa suka dawo tun bayan da yai
      aure,sun

       maida kansu kamar wasu tab'abb'u,kuma kallonsu yai yace"
      to

       semun dawo....,sakin baki sukai sunma kasa magana duk se
      suka

       manta da abunda yafaru oh mu 'yasu ...Alhaji yazama
      taa

       ce,hahahahahahh,��ina daga gefe na watso musu gwalo ��don
      sin

       ban dariya yanda naga sunyi shirim shirim akan kujera

       d'aya,juyo wa nai naga zasu ganni da gudu nabi bayan
      su

       Alhaji don karsu b'acen..........muje
      zuwa.............urs

       Queen meemi��. . ✨OHW✨

       [10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:

       02/11/2016,11:16amQueen meemi����

       ��KISHIYOYINA��Na Mymounerh Basheer��

       50

       Bayan an kai ta asibitin wanda aka shaidawa. Alhaji ta
      samu

       b'ari .Alhaji har kuka ya yi domin ya d'ora buri akan
      cikin

       ,rok'on Allah yayi akan ya saka masa.....,Billy daga nan
      ta

       tafi gidan su, sai wajen 10 suka dawo ,kobi takan su
      bai

       ba.Aranar d'akin zahra ya kwana saboda kula da ita.

       WASHEGARI!

       Bayan ....Alhaji ya kim tsa Zahra wad da ta d'an samu
      sauk'i

       sai abun da ba' arasa ba,wajen karfe goma sha d'aya 11:00
      sai

       ga ....Mariya ,Rukayya da Zainba ,wato ya yun Zahra ko
      zama

       basiba su ka hau cewa ",ina matan gidan"? tsigai ce ta
      fara

       futo wa ta kalle su daga ina? Mariya tace" daga gidan ku
      ,ki

       kirawo mana iya yen d'akin naki.Juyawa tai ta tafi
      kiran

       su


       Magajiya ce ta fara fito wa, kallon su tai , taimako kuka
      zo

       naima ......? Rukayya tace" bawan nan ba,munxo sa nin
      dalilin

       daya sa ku kai wa k'anwar mu duka har da su zub da
      ciki

       saboda, ku baku haihuwa don tsabar bakin ciki,to baza mu
      yar

       daba....Mariya da ta fisu masifa ,janyo Tsigai tai ta
      fara

       nad'a da sauri su U wani su kai yo kan ta lokaci kad'an
      guri

       ya har gitse dama ashirye suka xo.

       02/11/2016,QueeN

       meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA.Mymounerh Basheer��

       51


       ,Zainab kam fita tai can waje ta d'au boki tin.....
      Maigadi

       wanda yake cike da ruwan kumfa da alama wanki yake ,da
      gudu

       tai ciki ,d'akin da taga d'aya ta futo ne ta shiga ta
      kwara

       duk d'akin ya b'aci .....Magajiya.ta cakumo ta d
      tace"d'akin

       nawa zaki zuba wa .Ruwan wanki ? nan sukai ta fad'a duk
      da

       hajiyoyin sunfi k'arfin su amma kuma suda yarin ta...
      aAJikin

       su sai da suckai kaca- kaca da falon. Alokacin Zahra ta
      futo

       ganin ha kan yasa ta fara kuka don ita abun ya fara
      isar

       ta,wayar Alhaji ta kiraa bugu d'aya ya d'auka ta gaya
      mai

       abun da ke faru wa ,ko awa d'aya baiba ya shigo
      gidan........

       Afusace! kirjin sa har ciwo yake,dama yana cike
      dasu,su...

       Mariya na ganin sa suka hau kuka,tambayar su yai ba 'asi
      ?nan

       suka ce" Munzo duba Jikin,zahra ne shine matan ka suka
      dake

       mu,"k'irjin sa ne ya ji yana ne man fashewa ,dafewa yai
      ya

       zauna ,da sauri suka zo .....Alhaji ?ya daka tar dasu
      ,tare

       da nuna musu k'ofa kowace ta bar mai gida karya bud'e ido
      ya

       gan su hakan yasa ...Jikinsu yai sanyi suka zari. Maya
      fai

       kowacce tai wa je su.

       Mariya kuwa bayan sun duba zahra suka tafi ,tana zaune
      sae

       kuka ta ke ita kam auren nan Ya isheta ta rasa yanda

       zatai,wata zuciayar tace" mata kidage da addua
      mahakurci

       mawadaci

       Malam umar wato baban zahra yaje inda Alhaji yake
      bussness

       nasa ,ganin sa yai kwan ta tunani yake yi baima san yazo
      ba

       ,sai daya bubbu ga san nan ya tashi... Aa malam ne ?
      zauna

       yai yace"ashe zahra bata ji dad'i ba naso zuwa gidan to
      saena

       ga rashin dacewar saboda ga mata manya,..Alhaji yace ay
      daka

       zo kuwa kaida gidan surukin ka dariya suka sa,yaja
      tsaki

       malam yace ya de ?nan yace duk wata masifa wallahi mata na
      ke

       sani ,nan ya warware mai komai tun auren sa da zahra da
      kuma

       zubda mai da ciki da sukai har fad'an da akai yau.

       Cikin tashin hankali yace" assha !abu beyiba ,beji da
      d'in

       abunda su Mariya sukai ba, nan Malam mahaifin zahra
      keta

       bashi baki yadawo da matan sa bekama ta da girman su
      ace

       hakan tafaru ba, .....Alhaji yace "da sun tsare mutuncin
      su

       da hakan bata faru ba .Zahra yarinya ce mai sauk'in kai su
      ba

       su gane ba ,malam kwa azuciyar sa tausayin Zahra yake ji
      ya

       san bai ma ta dede ba ya san tana hkr ,amma bayan da xai
      da

       k'addara,haka yata shi bayan sun sallama da....Alhaji,
      yata

       fi gida ransa ab'ace yana xuwa ko sallama goggo na
      d'aurin

       lemu ta kalle shi .Aa Malam! yan zu ka dawo? yace" barni
      kede

       ashe abunda yaran nan suka je sukai kenan"? ,suwa fa
      ?in

       ji... Goggo,nan ya zayya ne mata ,tafi ta au yi lalle
      ma!

       amma basu kyauta ba" ,ya kalle ta ina. Aminu yake ne
      ?suna

       cikin magana sai ga...... Mujaheed kallonsa malam yai
      ,yace

       "kai? kira mun su .Mariya awaya ,kace" ina neman su tun
      da

       yan zu la 'asar tayi ,kace" masu.

       Gobe da safe kowacce tazo ina nai manta "..Mujaheed yace
      to

       "baba bari na sayo kati",nan suka cigaba da tattauna wa
      akan

       zuban cikin zahra wanda ...Goggo tace gaskiya na raina
      wayon

       matan nan ace kunzau na kishi da 'yar cikin ku wlh sun
      kusa

       jika da ita haba da shirme in banda ma abun na ALLAH ne
      ina

       Zahra ina auren Alhaji,ni wallahi... Alhajin keban
      tausayi

       .Malam?.kama ta yai kace ya canja wa Zahra gida ,nan
      .Malam

       yace "zamyi tunani idan da hali zan gaya mai" d'akin sa
      ya

       shiga .Azuciayar sa yana mai tausayin zahra ya san
      tabbas

       gidan bai dace da itaba amma k'addara taruga fata wan
      nan

       kenan.

       Urs Qieen meemi��

       ✨®OHW✨

       [10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:

       02/13/2016,11:34,Queen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymouner Basheer��

       57

       ALhaji ke shirin fita dayake yau yana gun manyan matan
      ,har

       yashiga mota dasauri Uwani tazo Alhaji dama ina nai
      man

       alfarma wlh kaga larai ta tafi ganin gida ,wlh dama ko
      zaka

       ce lantana taxo ,sabd da take gidan nan da tare nake

       aykensu,yace ina ne tace kasuwa ne su suke suyon mai

       kyau,yace to innaje xatazo godia ta hau hi


       Lantana na xuwa suka jata daki tai mamaki nan ta xauna
      suna

       zaune su uku hji zainab tace ,kinsn aykin damuke so ki

       mana?tace aa hajiya kudi uwani ta futo dashi,king wan
      nan

       dubu goma ne kuma naki zaro ido lantana tai ,hajiya
      dukni

       kadai sukace kwarai ,hajiya kufadi kome ne ne xanmuku
      inde

       befi karfi na ba,so muke duk wani abi dake gudana
      agidan

       zahra kina kawo mana kome kika ji kixo ki gaya mana,tace
      ay

       me sauki ne hajia,hjia zainba tace inde aykinki yay kyau
      xamu

       kara miki dubu ashirin dadi ne ya kama ta, da sauri
      tace

       ayanxu ma akwai,abunda zan gaya muku ,



       Zahra na dauek da ciki na wata biyu kamar hadin baki
      kowacce

       tamike��tare da zaro ido,nikam nace kuna taku ALLAH Na na
      shi

       ,ta ALLAH ita ce gaskiya) tabdi jam inji hjia zainab,nan
      suka

       sallameta ta ta tashi ta tafi dama tana da tsohuwar nokia
      mai

       tochlight hakan yasa suka karbi number enta.

       Bayan kwana 2 suka kirawo lantana lokacin suna gyaran
      daki

       ita da zahra ,wanka zahra ta shiga yi,nan suka umarceta
      data

       dauko musu book kowane iri ne inde da hand writing en
      zahra,

       lantana tace hajiya mene? Hand writing,tsaki hajiya tasa
      da

       ta tuna lantana ce ashe,nan tace littafi mai rubutu
      inde

       kinganshi kika tabba tar na zahra ne ki kawo mana ,tace
      ba

       matsala hajia ay me sauki ne,da sauri ta kashe jin
      alamar

       bude kofa.



       02/2/2016,,,,,,,,Queen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       58

       Dama ce ta samu lantana inda ta kalli zahra ,Anty maga

       jakunkunanki na makaranta ina zan saka su ,nan tace ki
      kaimun

       cikin drower,bayan futar zahra dasauri tabude cikin sa
      a

       tafauko wani 40leaves ta soka acikin zaninta sauri tai
      ta

       gama aykace aykacenta ,ta gayra dakin ta futa wajen la
      asar

       ta naimi izini wai,xata gun mamanta dayake maman tata ma
      na

       ayki wani gidan masu hannu da shuni,hakan kuwa akai futar
      ta

       bata zar ce ko ina ba sai ya kasai,su hajia na xaune wata
      mai

       sanda kaya irin na mata taxo ta barbace sai siya suke
      ,ganin

       lantana yasa magajiya tajata daki ,nan ta zaro book en.
      Ta

       bude murmushi tai,


       Kallonta tai mene lbr ,lantana tace jiya ina daki
      wajen

       karfe. 8 anty da Alhaji na falo naji yana tambayarya
      watan

       cikin nawa tace mai uku,(lallema har wani watan ciki
      ake

       tambaya hmm muje xuwa) sallamar ta tai tawuce gidan,inda
      dadi

       ya kasheta don yauma sun bata dubu biyar,ita aganinta
      aiki

       yabude mata,hmm lantana ajuri zuwa rafi dai..wataran
      tulun

       zai fashe.




       Bayan futar ta suka taru don tsara yanda zasu hada
      mata

       makircin (Allah sarki baiwar Allah bama tasan kunayi
      ba)kiran

       Nadiya sukai akan ta samo musu wani kwakkwaran wanda ya
      iya

       rubutu ,cikin murmushi Nadiya tace ay kam ina dashi
      ,don

       yanxu nadiya bata xaman gidan kullm tana biye biye ga.

       Shigewa maza ,ta dade da fara scl wato federal college
      of

       education amma in taje banda bun maza bata karatunn

       komi,carru ovar ne fall akanta,kuma Duk Alhaji ne yay
      wahalar

       scl en ,wan na yasa ta dauki book en domin takaiwa
      wani

       saurayinta class mate nata ,duk suka gaya mata abunda xa
      a

       rubuta yazamto iri daya dana zahra ,wan nan kenan

       Urs Queen meemi��

       ✨®NGA��✨����

       [10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: .

       02/11/2016,11:16amQueen meemi����

       ��KISHIYOYINA��Na Mymounerh Basheer��

       50

       Bayan an kai ta asibitin wanda aka shaidawa. Alhaji ta
      samu

       b'ari .Alhaji har kuka ya yi domin ya d'ora buri akan
      cikin

       ,rok'on Allah yayi akan ya saka masa.....,Billy daga nan
      ta

       tafi gidan su, sai wajen 10 suka dawo ,kobi takan su
      bai

       ba.Aranar d'akin zahra ya kwana saboda kula da ita.

       WASHEGARI!

       Bayan ....Alhaji ya kim tsa Zahra wad da ta d'an samu
      sauk'i

       sai abun da ba' arasa ba,wajen karfe goma sha d'aya 11:00
      sai

       ga ....Mariya ,Rukayya da Zainba ,wato ya yun Zahra ko
      zama

       basiba su ka hau cewa ",ina matan gidan"? tsigai ce ta
      fara

       futo wa ta kalle su daga ina? Mariya tace" daga gidan ku
      ,ki

       kirawo mana iya yen d'akin naki.Juyawa tai ta tafi
      kiran

       su


       Magajiya ce ta fara fito wa, kallon su tai , taimako kuka
      zo

       naima ......? Rukayya tace" bawan nan ba,munxo sa nin
      dalilin

       daya sa ku kai wa k'anwar mu duka har da su zub da
      ciki

       saboda, ku baku haihuwa don tsabar bakin ciki,to baza mu
      yar

       daba....Mariya da ta fisu masifa ,janyo Tsigai tai ta
      fara

       nad'a da sauri su U wani su kai yo kan ta lokaci kad'an
      guri

       ya har gitse dama ashirye suka xo.

       02/11/2016,QueeN

       meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA.Mymounerh Basheer��

       51


       ,Zainab kam fita tai can waje ta d'au boki tin.....
      Maigadi

       wanda yake cike da ruwan kumfa da alama wanki yake ,da
      gudu

       tai ciki ,d'akin da taga d'aya ta futo ne ta shiga ta
      kwara

       duk d'akin ya b'aci .....Magajiya.ta cakumo ta d
      tace"d'akin

       nawa zaki zuba wa ......Ruwan wanki ?

       nan sukai ta fad'a duk da hajiyoyin sunfi k'arfin su
      amma

       kuma suda yarin ta... AJikin su sai da su kai kaca- kaca
      da

       falon..... Alokacin Zahra ta futo ganin hakan yasa ta
      fara

       kuka don ita abun ya fara isar ta bama tasan da zuwan su
      Anty

       Mariya ba,wayar Alhaji ta kiraa bugu d'aya ya d'auka ta
      gaya

       mai abun da ke faru wa ,ko Awa d'aya baiba ya shigo

       gidan........

       A fusace! Ya shugo kirjin sa har ciwo yake,dama yana
      cike

       dasu,su... Mariya na ganin sa suka hau kuka,tambayar su
      yai

       ba 'asi ?nan suka ce" Munzo duba Jikin,zahra ne shine
      matan

       ka suka dake mu,"k'irjin sa ne ya ji yana ne man
      fashewa

       ,dafewa yai ya zauna ,da sauri suka zo .....Alhaji ?ya
      daka

       tar dasu ,tare da nuna musu k'ofa kowace ta bar mai
      gida

       karya bud'e ido ya gan su hakan yasa ...Jikinsu yai
      sanyi

       suka zari. Maya fai kowacce tai wa je su.

       Mariya kuwa bayan sun duba zahra suka tafi ,tana zaune
      sae

       kuka ta ke ita kam auren nan Ya isheta ta rasa yanda

       zatai,wata zuciayar tace" mata kidage da addua
      mahakurci

       mawadaci

       Malam umar wato baban zahra yaje inda Alhaji yake
      bussness

       na sa ,ganin sa yai kwance yana tunani bai ma san yazo
      ba

       ,sai daya bubbu ga san nan ya tashi... Aa malam ne ? zaun
      a

       wa yai yace"ashe zahra bata ji dad'i ba naso zuwa gidan
      to

       saena ga rashin dacewar saboda ga mata manya.

       Alhaji yace ay daka zo kuwa kai da gidan surukin ka
      dariya

       suka sa...Alhajiya danja tsaki tare da dafe kai malam
      yace"

       ya de ?nan yace duk wata masifa wallahi mata na ke sani
      ,nan

       ya warware mai komai tun auren sa da zahra da kuma zubda
      mai

       da ciki da sukai har fad'an da akai yau.

       02/11/2016,Queen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA

       Mymounerh Basheer��

       52

       Cikin tashin hankali yace" assha !abu beyiba ,beji da
      d'in

       abunda su Mariya sukai ba, nan Malam mahaifin zahra
      keta

       bashi baki yadawo da matan sa bekama ta da girman su
      ace

       hakan tafaru ba, ....


       Alhaji yace "da sun tsare mutuncin su da hakan bata faru
      ba

       .Zahra yarinya ce mai sauk'in kai su ba su gane ba
      ,malam

       kuwa.. Azuciyar sa tausayin Zahra yake ji ya san bai ma
      ta

       dede ba ya san tana hkr ,amma bayan da xai da
      k'addara,haka

       yata shi bayan sun sallama da...Alhaji.

       Ya ta fi gida ransa ab'ace yana xuwa ko sallama goggo
      na

       d'aurin lemu ta kalle shi .Aa Malam! yan zu ka dawo?
      yace"

       barni kede ashe abunda yaran nan suka je sukai kenan"?
      ,suwa

       fa ?in ji... Goggo,nan ya zayya ne mata ,tafi ta au yi
      lalle

       ma! amma basu kyauta ba" ,ya kalle ta ina. Aminu yake
      ne

       ?suna cikin magana sai ga......Mujaheed

       Kallon sa. Malam yai ,yace "kai? kira mun su .Mariya
      awaya

       ,kace" ina neman su tun da yanzu la 'asar tayi ,kace"

       masu.

       Gobe da safe kowacce tazo ina nai manta "..Mujaheed yace
      to

       "baba bari na sayo kati",nan suka cigaba da tattauna wa
      akan

       zuban cikin zahra wanda ...Goggo tace gaskiya na raina
      wayon

       matan nan ace kunzau na kishi da 'yar cikin ku wlh sun
      kusa

       jika da ita haba da shirme in banda ma abun na ALLAH ne
      ina

       Zahra ina auren Alhaji,.

       Ni wallahi... Alhajin keban tausayi .....Malam? kama ta
      yai

       kace ya canja wa Zahra gida ,man. Malam yace "zanyi
      tunani

       idan da hali zan gaya mai" d'akin sa ya shiga .Azuciayar
      sa

       yana mai tausayin zahra ya san tabbas gidan bai dace da
      itaba

       amma k'addara taruga fata wan nan kenan.

       Urs Qieen meemi��

       ✨®OHW✨

       [10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: , .

       02/10/2016,11,PMQueen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       48

       ALhamdlh zahra Jiki yai sauki ,tana iya cin abinci.A
      yanzu

       ma sam bata shiga har karsu ko ta gansu A. Falo ,sai
      dai

       taimu su. Sallama,wajen k'arfe 4 na yamma....Billy k'awar
      ta

       tazo ,taji dad'in zuwan ta haka ta karrama ta da kayan
      motsa

       baki.

       K'aramun Falo suka fito suna ta hirar su kan wani book
      da

       ita. Billy ke bibiya aGroup in ,suna ta k'yalk'yala don
      book

       en na.k'aya tardasu tareda jin- jina wa marubu ta don
      suna

       k'ok'ari matuk'a dariya suka sa.

       Nadiya ce ta shigo falon ko sallama babu ta kunna tv
      harda

       su canja tasha, Zarha kam ta san tsoka na ce ta kawo ta
      ,da

       gan-gan suka..Billy ke tambayarta ya jiki- jiki tana gaya
      ma

       ta yanda cikin ta. Ke ba ta wahala...... Nadiya kam haushi
      ya

       ishe ta tashi tai tabar wajen .

       Billy ta "ce am kawata wai wan nan wace? 'yar ruk'on
      kishiya

       ta ne da mamaki k'arara ta ce au dama kina.da kishiya
      ?,tace

       kishiyoyi ma suna cikin zancen sai ga matan nan kamar
      bukko

       ki sun tsaya ,Nadiya ta ce

       " ke zahra.?

       Mai mai ta abunda kika ce ,uwani ta ce" bar ta wai har
      ita

       zata mana gorin ciki !,kallon juna Zahra da Billy
      sukai,hajia

       Zainab ta "ce yau zaki gane kuren ki. Magajia ta ce''
      k'warai

       ma kuwa.

       Han nun... Billy Zahra ta ja suka tashi ,zasu bar falon
      da

       sauri Nadiya ta cakumo kafad'ar ta ta juyo da ita.Uwani
      ta

       kwad'a mata mari waike kinyi ciki ko wlh yau sae kin
      gayawa

       aya zakin ta.

       02/10/2016,11,30Queen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       49

       kallon su tai wlh duk wanda ya tab'a ni xae gane kuren
      sa...

       Janyota uwani tai ke kina yar cikin mu kina yima na
      rashin

       kunya, wa! Dariya ta sa wlh baku haifen ba don ko kaza
      baku

       aje ba,ina baku shawara idan har kin tabba tar ni 'yar
      cikin

       ku ce ,to kuna Jan girman ku,idan kuka ja girman ku zan
      muku

       biyayya.

       Ita kam.............. Billy hankalin ta ne ya tashi.Janyo
      ta

       sukai suka hau duka tun tana cizon su har ta
      kasa,hajia

       Zainab kam taliyo ta tai ta fad'i kasa,ta ce" "wlh yau
      sae

       kinji nauyin mu don ko wanda ta kawoki dunia bata isa
      ba

       balle ke,karan kad'a miya," ihu ta dunga yi.. Billy
      kam

       hardasu kuka tana basu hkr.

       Ko ajikin su Uwani kam k'afar ta tasa ta daki cikin
      nata

       k'ara ta saki wanda yasa ta suma. Billy kam wayar Zahra
      ta

       dauka ta rasa wa zata kira number in farko da tai
      recieving

       call takira ,kuka ta ke daga can akace Zahra!? da
      sauri.Billy

       ta ce" don Allah kuzo zasu kashe ta! ....Anty Mariya
      dake

       kitchen tana sanwa tace wadin? Billy taCe" nice k'awar
      Zahra

       nazo gidan ta kishiyoyint a sun mata duka yanxu hakan
      bata

       motsi...Mariya tace yi hkr gamunan zuwa idan kin san
      number

       in. Alhaji d'auka ki buga mai kafin muzo kashewa tai.


       Su kam ganin Jini na bun k'afa fuwan Zahra sai duk
      suka

       dare, cikin sa a kam Alhaji ya bugo dama k'a idarsa ce in
      xae

       komo gida sai yai mata waya .Billy ce ta d'auka tare
      da

       sallama shaida mai take yi,salati ya hau yi,ruwa ta d'auko
      ta

       na yayya fa ma ta amma ko motsi wajen rabin awa sai ga

       ..Alhaji nan ko magana baeba ya sun kuceta sai

       hospital...Billy kam a baya ta bishi.

       URS Queen meemi��

       [10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:

       02/12/2016,10,30,Queen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       53

       WASHEGARI!

       Kamar wajen k'arfe goma duk su Mariya sun hallara.

       Malam ya na cikin d'akin sa duk suka je su ka zazzau na
      suka

       gaishe shi amma ko d'aga ido bai ba balle ya kalle su,sai
      da

       ya gama abun da yake ya juyo yace" wato abunda kukai kun
      kyau

       ta kenan?

       Shine don ku kashe wa yarinya aure zaku je kuyi fad'a
      da

       muta ne ko ?to meya kaiku? cikin in ina mariya tace"...
      Baba

       wlh bugon waya k'awarta tai tana kuka wai sun kashe ta
      shine

       hankali na ya tashi muka je duba ta shine matan sa suka
      kama

       mu da fad'a "

       Duk da haka kun deyi kus kure kun ke ta haddi tun da a
      gidan

       su kuka je ,"to kar naji kar na gani duk abunda zai
      samu

       zahra kar waccen ta kuma d'ibar Jiki taje can na gaya muku
      "

       kuna ji na? "Suka ce eh" ha kan yai ta musu Nasiha san nan
      ya

       sallame, su d'akin Goggo suka shiga suna ta maida
      magana

       ,Aminu dake zaune ya na break fast ya had'e rai shi kam
      yana

       tausayin yayar sa ,wan nan ke nan.


       02/12/2016,Queen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       54

       Malam kam samun Alhaji yai da zen cen san ja gida .Alhaji
      ya

       ce "ay ba matsala nima abun yasoma ban tsoro sam matan
      nan

       basa tsoron Allah," ,ya ce "akwai wani gida a Hotoro
      G.R.A

       sabo ne k'arami na gina shi da 'yan haya zansa amma yanzu
      sai

       ta koma can ,gaisa wa suka kuma yi cikin jin dad'i da
      fahim

       tar juna.

       Zahra kam cikin kwanciyar hankali ta koma G .R.A wan da
      su

       Anty Mariya suka taya ta tsara gidan hankalin ta
      akwance

       ,yanda Matan sa keda mota da driver dake kai su unguwa ha
      kan

       yasa ya samu k'aramar mota tare da driver wan da zai dun
      ga

       kai ta unguwa ,tare da mai aikin ta Lantana.

       Sai bayan komawar zahra .G.R.A da kwana 2 san. Malam
      ya

       takura wa alhaji ya dawo da su Uwani. Amma ya ce" ban da
      su

       tsigai da Nadiya don ya gaji da rik'e 'ya'yan da basu
      da

       mutunci ,ha kan de Malam ya tattaushe shi ("kaji suru
      kan

       arxiki") da k'yar ya hak'ura za'ada wo har da su Amira

       d'in.




       Urs Queen meemi��

       NG WRITERS ASSOCIATION��

       ✨®NGA✨���� .

       [10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: . 02/2/2016,

       11:12,Queen meemi����

       ��KISHIYOYINA��nA Mymounerh. Basheer��

       55

       Kwanci ta shi ba wuya a wurin ALLAH Zahra ta doshi
      wata

       d'aya a sabon Gidan ta inda zaman lafiya ya dad'a wan
      zuwa

       tsakanin ta da Alhaji,tarai taraya kam ta na shan ta
      gun

       Alhaji ayanzu zuciyart a ta d'an samu nutsuwa,ga mai
      aikinta

       Lantana mai kirki suna zaman ,lafiya ta je gidan Maman ta
      har

       sau 2, ita kan ta taji da d'in ga nin yanda hankalin Zahra
      ya

       kwan ta ,domin da duk abinda ta ke ciki ,Aminu na ga ya ma
      ta

       ,Adduar Uwa kar b'ab'b'iya ce kullum dare ba ta bacci.
      Tana

       wa 'yar ta Adduar samun salaama a auren ta wan nan

       kenan.

       Suna zaune ....A falo suna kallon tashar zee alwan
      .Lantana

       daga gefe suna d'an hira,ji tai ana buga kofa da k'arfi
      da

       sauri Lantana taje ta bud'e ....,Mutanen ne su ka fa ra
      shigo

       wa. Arazane Zahra ta ta shi !.,

       Amma se ta basar ta na ce wa" ai baki mukai ",kalle-
      kallen

       falon suke, suna jin jina kai ,cike da gadara ko wacce ta
      ja

       kujera,ta Zauna. Uwani ta na lalle Alhaji hmmm+mmm!
      Lemo

       Lantana ta kawo mu su zahra kam gaishe su ta hau yi
      .Magajiya

       ta ce" ke ba gaisuwa mu,kazo yi ba san nan ba Lemo mu
      kazo

       sha ba don kin san akwai agida,wallhi kar kiga kin dawo
      nan

       ba k'yaleki mukai ba ",hajiya Zainab ta ce "Jibi gida wai
      ita

       ka d'ai lalle. Alhaji abayya ne ma sai ya nu na rashin
      adalci

       .

       Zahra kam ta ta sun kwi da kai tana jan yo adduar
      (ALLAH

       HUMMA AJIRNI FI MUSIBATI WA AKLIFNI KAIRAN MINHA)seyi ta
      ke

       Azuciyar ta tare da karan ta (LAHAULA WALA KUWATA ILLA

       BILLAH)domin kauce wa sharrin su don tsoron su kam ta keji
      ha

       kan su ka gama magan- ganun su da bud'e- bud'en su
      suka

       tafi,sun so zahra ta tan ka ,ita kam tai karatun ta

       nutsu,bayan futar su taja ajiyar zucia da suka fita

       lafiya



       02/13/2016,11:29Queen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymouner Basheer��

       56

       suna zau ne afalo Jummai k'awar Magajiya ta zo ,tana

       tambayar su Zahra su ka ga ya ma ta ai ta bar gidan ,nan
      ta

       sa shewa amma nai muku murna,"Jummai kenan gida fa yajan
      ja

       ma ta" ,da fe kirji tai kai haba de? Ta ce" wallahi
      amma

       wallhi kun yi sa ke ai wan nan gwan da ace ta na gidan
      nan

       yan zu ku ka san irin dukiyar daze na sakar mata kuwa
      lalle

       na raina kishin ku,(hmm sunki yadda da
      kaddara,RUBUTECCEN

       AL'AMARI NE LITTAFIN MY TWINNY BESTY BILLY��,tun fil
      azal,amma

       su kishin su yaki bari su gane.

       Uwani ta ce" wallahi kai na duk ya kunce dabara ta
      k'are,mun

       yi na bokan abanza,jummai ta ce' se ku had"a da makirci
      ai

       ,mata fa kuke kuma manya ,yo wane dare ne Jemage bai
      gani

       ba,?Magajiya ta ce" sai daren mutuwar sa",ta shi tai ta
      kama

       kun nen Magajiya ta rad'a ma ta, nan suka k'yalk'yale
      da

       dariya kai Jummai shiisa nake son zama da ke akwai
      wayo,ni

       d'in ai ba wasa ba ce" nan ta fesa wa su Uwani duk suka
      sa

       dariya ,ina daga gefe ara kub'e don son jin meta fad'a
      amma

       tsoron kar su zaune ni shiisa na koma gefe��hmm mamaki ne
      taf

       afuska na ta yan da. Alhaji ya had'a matan nan basu san
      komi

       ba sai ci da sha,da Jiran dukiya sa .Allah kasa mufi
      k'arfin

       zuciyar mu.

       Yau daya ke Alhaji ya je gidan matan sa, shiga yai
      cikin

       fara' a su ka tarbe shi sai hidima suke mai shi kam
      mamaki

       duk ya ishe shi hira aka zauna ana yi,Magajiya ya ce
      tasa

       kuka .Alhaji? ya ce "ehem me ke faruwa ne? Nan suka hau
      bashi

       hakuri akan abun da duk sukai wa zahra acewar su sun yar
      da

       da k'addara, ga nin hawaye a fuskar su ya yar da yanu
      na

       bakomi,nan kowacce ta tsiri fadar matsalar ta ta kud'i
      ,take

       duk ya biya musu ,da zai tafi har da cewa agai da

       zahra.

       Yau zahra ta ta shi da amai kace- kace da Jiri ga ta
      shin

       zuciya ,bayan dawo war. Alhaji ya sa suka ta fi
      Asibiti

       gwajin farko suka ce ta na da ciki 2 month murna kam kamar
      ya

       suma ,ha kan su ka dawo gida.Lantana ke kula da ita
      hankalin

       su kwan ce.Alhaji kam ba wanda ya gayawa don ya tsora ta
      da

       su hajiya duk da sun tuban.


       Urs Queen meemi��

       NG WRITERS ASSOCIATION ��. ✨®NGA✨����

       [10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: . .

       02/13/2016,11:34,Queen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymouner Basheer��

       57

       Alhaji ke shi rin fita, da ya ke yau ya na gun manyan
      matan

       ,har ya shiga mota da sauri Uwani ta je har da dan
      russu

       nawa,"Alhaji da ma ina nai man alfarma wallahi ka ga Larai
      ta

       tafi ganin gida ,to da ma ko za ka ce Lantana ta zo?"
      ,saboda

       lokacin da ta ke gidan nan da ta re na ke aiken su",ya

       ce"

       ina ne ?ta ce "kasuwa ne su su ke suyon mai kyau",ya ce"
      to

       inna je zata zo" godiya ta hau hi


       Lantana na zuwa suka ja ta d'aki tai mamaki nan ta zauna
      su

       na zaune su uku, Hajiya Zainab ta ce ",kin san aikin da
      muke

       so ki mana"?ta ce "Aa Hajiya, kud'i Uwani ta futo da

       shi,kinga wan nan dubu goma ne ,kuma naki," zaro Ido
      Lantana

       tai ,Hajiya duk ni kad'ai suka ce" k'warai ,Hajiya "ku
      fad'i

       kome ne ne zan muku Inde befi k'arfi na ba,"so mu ke duk
      wani

       abu da ke guda na agidan Zahra kina kawo ma na ko me ki ka
      Ji

       kizo ki ga ya mana",ta ce" ai me sauk'i ne
      Hajia",Hajiya

       Zainab ta ce "in de ai kin ki yai kyau za mu k'ara miki
      dubu

       ashirin" dad'i ne ya ka ma ta, da sauri ta ce" ai yanzu
      ma

       Akwai,abun da zan ga ya muku .



       Zahra na d'au ke da ciki na wa ta biyu kamar had'in baki
      ko

       wacce ta mik'e��tare da zaro ido,ni kam na ce" kuna ta
      ku

       ALLAH Na na shi ,ta ALLAH ita ce gaskiya) tab di Jam in
      ji

       Hajiya Zainab,nan su ka sallame ta, ta ta shi ta tafi dama
      ta

       na da tsohuwar nokia mai tochlight ha kan yasa su ka
      karb'i

       number inta.

       Bayan kwana 2 su ka kirawo Lantana Lokacin su na
      gyaran

       d'aki ita da Zahra ,wanka Zahra ta shiga yi,nan su ka
      Umarce

       ta da ta d'au ko mu su Book kowa ne iri ne, inde Hand
      writing

       In Zahra, Lantana ta ce" Hajiya me ne"? Hand
      writing,tsaki

       Hajiya ta sa da ta tu na Lantana ce ashe,nan ta ce"
      Littafi

       mai rubutu Inde kingan shi Kika tabba tar na Zahra ne ki
      kawo

       ma na" ,ta ce" ba Matsala Hajiya ai mai sauk'i ne,"da
      sauri

       ta kashe jin alamar bud'e k'ofa.



       02/2/2016,,,,,,,,Queen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       58

       Da ma ce ta samu Lantana Inda ta kalli Zahra ",Anty ga
      ma

       Jakun kunan ki na Makaranta ina zan saka su"? ,nan ta ce"
      ki

       kai mun cikin drower,bayan futar Zahra da sauri ta
      bud'e

       cikin sa' a ta d'auko wani 40leaves ta soka acikin Zanin
      ta,

       sauri tai ta ga ma aikace -aikacen ta ,ta gyara d'akin
      ta

       futa ,wajen la 'asar ta nai mi Izini wai Zata gun Maman
      ta

       daya ke Maman ta ta, ma na aiki a wani gidan masu Hannu
      da

       shuni,ha kan kuwa akai futar ta ba ta zar ce ko ina ba
      sai

       Yakasai,su Hajiya na Zaune agefe ga wata mai sai da Kaya
      irin

       na mata sun barbaje sai siya suke ,ga nin lantana ya
      sa

       Magajiya ta ja ta d'aki ,nan ta zaro Book In ta bud'e

       Murmushi tai,


       Kallon ta tai ,tace"mene Labari? Lantana ta ce" Jiya
      ina

       d'aki wajen k'arfe. 8 Anty da Alhaji na falo naji ya
      na

       tambayar ta watan cikin na wa tace" mai Uku,(lallema har
      wani

       watan ciki ake tambaya hmm muje xuwa) Sallamar ta tai tawu
      ce

       gidan,inda dad'i ya kashe ta don yau ma sun bata dubu

       biyar,Ita aganin ta aiki ya bud'e ma ta,Hmm Lantana A
      juri

       zuwa rafi dai..wata ran tulun zai fashe.




       Bayan futar ta suka taru don tsara yan da za su had'a m
      ata

       Makircin (Allah sarki Baiwar Allah ba ma tasan kunayi

       ba)kiran Nadiya su kai akan ta samo musu wani k'wak k'wa
      ran

       wanda ya iya Rubutu ,cikin Murmushi Nadiya ta ce" ai kam
      ina

       da shi ",don yan zu Nadiya ba ta Zaman gidan kullum ta
      na

       biye -biye ga Shige wa Maza ,ta dad'e da fara School wa
      to

       Federal College of Education amma in taje ban da bun Maza
      ba

       ta Karatun komi,Carry Ovar ne fall akan ta,kuma Duk Alhaji
      ne

       yai wahalar School in ,wan nan ya sa ta d'au ki Book in
      domin

       ta kaiwa wani Saurayin ta Class Mate na ta ,duk suka ga ya
      ma

       ta abun da za a Rubuta ya zamto iri d'aya da na Zahra
      ,wan

       nan Kenan.

       Urs Queen meemi��

       ✨®NGA��✨����

       [10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:

       02/15/2016,11:00,Queen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       59

       Kwanci tashi ba wuya agurin ALLAH cikin zahra ya cika
      wata

       na takwas ,inda take samun kulawa daga gun Alhaji da
      kuma

       gida,

       Ab'angaren Manyan Mata kuwa kullum cikin kawo musu gulma
      ake

       amma abi yaci tu ra,daga suje gun wan nan boka se suje
      can

       ,duk sun tashi hankulan su akan cikin Zahra,wanda Allah
      ke

       dad'a ikon sa Akan Al amura.

       Alhaji ne gaban doctor shi da Zahra ana yin text na
      ganin

       abinda ke cikin ta ,d'ago wa Doctor yai suka gaisa da
      Alhaji

       ,yace mai" Congratulation Matar ka na d'auke da twince
      dau

       Maza,da sauri Alhaji ya mike masha Allah ,godiya yai
      wa

       Allah,daya cika mai burin sa ya kalli Zahra da ta sunkwi
      da

       Kai saboda kunya ,yace" Lalle Zahra kin kasance mun
      SANYIN

       IDANIYATA,tauraruwa acikin taurari,shi kam Doctor mamaki
      ne

       k'arara afuskar sa ,yanda kamar Zahra itace matar ,sa shi
      kam

       afarko ma ya d'auka 'yar sa ce ,nan ya basar da tuna

       nin.

       Tunda suka koma gida Alhaji ke nan nan da Zahra kamar
      k'wai

       Lanatana da ke aikace aikace ,duk gulma na cinta amma
      babu

       dama time da suka shige d'aki har lab'ewa tai,amma
      taji

       shiru,



       02/15/2016,Queen meemi����

       ��kISHIYOYINA��nA Mymounerh Basheer��

       60

       ALhaji ke zaune sai har ha'da Takardu ya ke ya na
      cikewa

       ,Zahra ce ta shigo ta Zauna ,tana gaida shi,ta ce" Alhaji
      ya

       kamata na koma gida ko tunda kaga lokacin Haihuwar

       yazo,"d'agowa yai ya kalle ta ,Aaa ki Zamanki in kin
      haihu

       sai ki tafi ,shiru tai bata ce komi ba.

       D'agowa yai kalle ta ya ce" karb'i wan nan ki gani"?

       Karb'a tai ta na dubawa ko ina sai taga ansa hassan
      and

       hussain ,d'agowa tai ta na neman k'arin bayani nan ya
      ce"

       mata duk rabin dukiya ta da kadarori na duk na saka
      sunan

       babies enki,kasa magana tai in banda kallo data ke binshi
      da

       shi,Hawaye ne suka zubo mata ,ta kasa magana abunda ba
      ta

       tab'a yi ba Rungume Alhaji tai ta na godiya ,bayan ta
      share

       Hawayen ta tace" Alhaji ka aje a wajen ka" yace ba

       matsala,akasalan ce ta tashi ta fita dakyar.

       Zahra na zaune da cikinta duk ya mata nauyi tana shan
      romon

       Kifi ,A lokacin tana watan haihuwar ta ,Lantana bata

       nan,gashi tana so ta gyara mata d'a ki,sai wajen 2 Lantana
      ta

       dawo,adede Lokacin Alhaji shima na faka Motar
      sa,share-

       shareLantana ta fara yi,nan ta shiga d'akin Zahra ta gama
      ta

       fito,Alhaji ne Ya kalli Zahra muje D'akiin ki mi Magana
      nan

       suka Shiga ,toilet ta Zarce shikam Alhaji ya kwanta
      akan

       gadon Hannun sa ne yaji yana tabo Kamar Takar da ,d'auka
      yayi

       ya bud'e Wasik'a ce ya gani,da kamar bazai katanta ba
      sai

       kuma yaga kamar irin hand writing in Zahra ,karanta wa
      ya

       farayi cikin tashin hankali,ba inda ya fi bashi mamaki
      sai

       gun da akace" KI KULAMUN DA CIKIN DAKE JIKIN KI DON INA
      SONSA

       MATUK'A

       Daga tsohon Masoyinki.

       Tashin hankali wanda ba asa masa rana,kansa ne ya fara

       juyawa,fitowar Zahra da sauri ya b'oye Takar dar mamakin
      ta

       yake gani tai ya canja ,tace " mai Alhaji meya faru"?
      Nan

       yace" mata kansa ke ciwo tashi yai ya futa,Mamaki
      k'arara

       afuskarta sai ta basar Don ta tuno da kashedin likita kan
      ta

       dena yawan tunani.

       Urs Queen meemi��

       ✨ ®NGA��✨����

       [10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
      02/16/2016,8:28,QUEEN

       MEEM����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       65

       Tun da Alhaji ya koma gida ya rasa sukuni ,kamar
      k'aramun

       yaro haka yake kuka,bak'in ciki yai mai yawa ,shi kam
      ya

       shiga rud'ani akan cikin ta don gani ya ke kamar ba na

       saba,k'irjin sa ne ya fara ciwo dafe wa yai ,dakyar ya
      d'auko

       Maganin sa ya sha,yad'an samu relief,muk'ulli ya d'auka
      ya

       fito, kiran Lantana yai ya ce" ta shirya ta tafi ,can
      gidan

       ta ciga ba da musu aiki",sunkwi da kai tai" Alhaji ina
      Antty

       ne? ko haihuwar ce?" yace"mata Eh tatfi gida.





       Bayan ta had'a kayan ta ta tafi yakasai,bayan taje duk
      ta

       sanar da su Hajiya dad'i ne ya kashe su sai Annashu wa
      suke

       don samun nasara,Hajiya Magajiya ta ce" saura cikin idan
      ta

       haifeshi ma san yanda za ai ",ta fawa sukai na jin dad

       'i




       Lokacin da Alhaji ya shigo suna lura da shi sam ba
      shida

       walwala,sai tambayar sa suke haka dai suka gama kisisi nar
      su

       ,da sun keb'e su hau dariya ,kwana 2 Alhaji ya rasa sukuni
      ko

       abinci baya ci duk ya fad'a,(Allah sarki)su kam sai
      wadak'ar

       su suke don burun su ya cika,sun fudda Zahra
      aganinsu,to

       fah









       Tun asuba Zahra ke jin ciwo ,amma bata ga yawa kowa ba
      har

       Saafiya, Goggo na kula da ita sai ta share,don ta kula
      kwana

       biyu tunda ta dawo bata da sukuni ta sha ganin ta tana
      kuka

       .



       02/16,2016,Queen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       66

       Tana cikin d'iban ruwa abuta cikin ta ya murd'a dafewa
      tai

       kuka ta fara,Da sauri Goggo ta taso tace"Zahra kode
      haihuwar

       ce"dama ina kula dake,kiran Aminu tai daya shigo tace"ya
      samo

       mota" cikin yan lokuta ya samo suka tafi Asibitin da
      take

       Awo,Aminu kam waya ya bugawa Malam domin Doctor ya ce"
      ba

       zata iya haihuwa da kanta ba dole aiki za amata,Zuwan
      Malam

       yasa aka nemi wayar,Alhaji amma batta shiga,Ak'arshe dai
      shi

       ya cike Aka shiga da ita d'akin thearter ,Auta sai kuka
      take

       hakan Aminu duk sunyi jugum-jugum saida Malam yai musu
      magana

       suka daina.

       Wajen kamar Awowi Aka fito da babies da sauri Goggo ta

       karb'a tana "Ikon Allah dama 'yan biyu ne? ,gashi duk
      maza"

       su Auta nan suka fara dariya,norse ce ta fito ta
      karb'esu

       ,Malam ya ce" ina Maman su tace" ta na d'akin hutu,kafin
      kace

       mai duk su mariya duk sun hallara har da matan su Atiku
      duk

       yayun ta dai kowa kagani na murna.

       Ab'an garen Alhaji kuwa rashin lafiya ya kwantar shi
      tun

       lokacin da ya dawo daga shigowar sa babban falo yaga ba
      kowa

       d'an hayaniya yaji ak'aramin Falo kamar ance ya tsaya
      yaji

       Hajiya Uwani na magana" ai Salele ya iya aiki,shegiya
      Lantana

       akwai iya makirci" ,gaban sa ne ya fadi,yaji suna Zen
      cen

       takarda duk wani abu duk yaji su,har yaji sanda suka
      bawa

       Lantana kud'i ta bawa Salele duk ya gama jin komi dafe
      kirjin

       sa yai,zama yai akan kujera nan yaji mugun tausayin Zahra
      ta

       shi yai zaije d'aki ko gaban sa baya gani sai kawai ya
      yanke

       jiki ya fadi.

       Fitowa Bayan sun gama shewar su ganin sa da sukai
      ak'asa

       yasa suka fasa ihun munafunci Hameed nai ya taimaka
      aka

       kaishi Asibiti...................


       Urs Queen meemi����

       ✨®��NHW����✨

       [10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: .
      02/15/2016,Queen

       meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       61

       Tashi tai ta shiga d'akin sa ganin sa tai ya sun kuyar
      da

       kai ,zama tai kan kujera,tace"Alhaji wai meya faru?
      ,d'gowa

       yai taga jijiyoyin kan sa sunyi bur d'un -burd'un da sauri
      ta

       tashi ta komaa kusa da shi tace "Alhaji wai meke
      faruwa

       ne"?

       Yace" Zahra kin ban mamaki yanzu duk irin zaman da muke
      da

       ke na d'auki soyayya ta na baki amma ashe amana ta
      kike

       ci,"cikiin tashin Hankali tace" Alhaji ni"! Take hawaye
      kamar

       me sukai ta zubo ma ta,nan ta tsugunna ,tace" Alhaji
      wallahi

       ni ban san. Komi ba" ",D'agowa yai Ai dama bakya sona shi
      isa

       zaki mun hakan ".Tace"wallahi nasan dokokin Allah da
      k'imar

       aure bazan ci amanar ka ba".

       Zaro wasik'ar yayi ya mik'a mata "karanta ki
      gani",bud'ewa

       tai hannun ta na rawa ,lokacin da ta gama karantawa k'ara
      ta

       saki tare da dafe ciki ,kuka takeyi cin k'arfin ta Sai
      kiran

       Sunan ALLah mai girma take,da kyar ta tashi ta d'auko
      Alkir

       ani zata dafa,cikin k'rfin Hali ya k'wace ,cewa tai "ka
      barni

       na dafa Alkur ani wallahi tallahi ban san da wasik'ar
      nan

       ba",jikin sa ne yayi sanyi,kamo ta yayi ya rungume ta
      ,tare

       da bata hak'uri tana kuka tana yiwa Wanda yai mata Allah
      ya

       isa,zazzabi ne ya rufeta .


       02/15/2016,Queen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       62

       Lantana ce ga ban Hajiyoyi ,ta ke sanar dasu ,tabbas ta
      aje

       wasikar nan kuma ad'akin ,har ta ke sanar da su ai ,time
      da

       su ka shiga d'akin ta ga lokacin da Alhaji ya fito
      ransa

       Ab'ace,nan suka sa dariya da Alama aikin mu wan nan karan
      zai

       ci,sai b'arar gyad'a suke suma afawa abaki,duniya tai
      musu

       dad'i Nadiya ce ta shigo falon sai taunar chew gum take
      ,nan

       Uwani tace" Nadiya kinsan kuwa su Amira na gab da aure
      idan

       baki fudda miji ba".

       Tab'e baki tai zanyi mana" ,ita Amirar wa zata
      aura"?Hajia

       Zainab tace" 'yar gida za ai ita da Hameed ashe sun
      dad'e

       suna soyayya" tashi tai tace" jaraba gaskiya Amira na
      shigar

       mun hanci da kudun dune ,saurayin nawa zata aura ",Amira
      dake

       shigowa falon tace "A ina ya zama saurayin ki? ja jiki
      Kawai

       kije ki nemo naki,Hameed nawa ne" wallahi baki isaba ba
      cewar

       Nadiya"tsigai da ke taje kai tace"kai Anty Nadiya saurayin
      fa

       Amira ne waye bai san suna Soyayya ba duk gidan nan"
      "Dallah

       rufen baki ke wama zaice yana sonki "jibar ki fa,ko
      tudun

       kirki Baki da shi"nan Magajiya tasa baki "Aa Nadiya karfa
      ki

       zak'e duk anfiki Gaskiya,kuma tsigai da kike kushewa Da
      me

       sonta ,kede zauna kina yawon barbad'a,"Nan Uwani tace" ya
      isa

       hakan aiba wani abun take ba".

       Tsigai ta tashi zata shiga d'aki ,ta kalli Nadiya
      tace"ke

       kam Anty abu yai miki yawa ,ya kamata kije ki tambayo
      Ya

       Hameed in kin ga sai ya,tabbatar miki da gaskya,"da sauri
      ta

       shige d'aki,Nadiya tace"Wallahi dakin tsaya da saina
      karai-

       rayaki,mai kama da sauro������nikam da nake zaune na
      ce"ita

       ku,wai ance da makaho ga ido yace" ni wanka na nake"kun
      fi

       kusa.

       Urs Queen meemi��

       ✨®NGA��✨����

       [10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: . .
      02/15/2016,Queen

       meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       61

       Tashi tai ta shiga d'akin sa ganin sa tai ya sun kuyar
      da

       kai ,zama tai kan kujera,tace"Alhaji wai meya faru?
      ,d'gowa

       yai taga jijiyoyin kan sa sunyi bur d'un -burd'un da sauri
      ta

       tashi ta komaa kusa da shi tace "Alhaji wai meke
      faruwa

       ne"?

       Yace" Zahra kin ban mamaki yanzu duk irin zaman da muke
      da

       ke na d'auki soyayya ta na baki amma ashe amana ta
      kike

       ci,"cikiin tashin Hankali tace" Alhaji ni"! Take hawaye
      kamar

       me sukai ta zubo ma ta,nan ta tsugunna ,tace" Alhaji
      wallahi

       ni ban san. Komi ba" ",D'agowa yai Ai dama bakya sona shi
      isa

       zaki mun hakan ".Tace"wallahi nasan dokokin Allah da
      k'imar

       aure bazan ci amanar ka ba".

       Zaro wasik'ar yayi ya mik'a mata "karanta ki
      gani",bud'ewa

       tai hannun ta na rawa ,lokacin da ta gama karantawa k'ara
      ta

       saki tare da dafe ciki ,kuka takeyi cin k'arfin ta Sai
      kiran

       Sunan ALLah mai girma take,da kyar ta tashi ta d'auko
      Alkir

       ani zata dafa,cikin k'rfin Hali ya k'wace ,cewa tai "ka
      barni

       na dafa Alkur ani wallahi tallahi ban san da wasik'ar
      nan

       ba",jikin sa ne yayi sanyi,kamo ta yayi ya rungume ta
      ,tare

       da bata hak'uri tana kuka tana yiwa Wanda yai mata Allah
      ya

       isa,zazzabi ne ya rufeta .


       02/15/2016,Queen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       62

       Lantana ce ga ban Hajiyoyi ,ta ke sanar dasu ,tabbas ta
      aje

       wasikar nan kuma ad'akin ,har ta ke sanar da su ai ,time
      da

       su ka shiga d'akin ta ga lokacin da Alhaji ya fito
      ransa

       Ab'ace,nan suka sa dariya da Alama aikin mu wan nan karan
      zai

       ci,sai b'arar gyad'a suke suma afawa abaki,duniya tai
      musu

       dad'i Nadiya ce ta shigo falon sai taunar chew gum take
      ,nan

       Uwani tace" Nadiya kinsan kuwa su Amira na gab da aure
      idan

       baki fudda miji ba".

       Tab'e baki tai zanyi mana" ,ita Amirar wa zata
      aura"?Hajia

       Zainab tace" 'yar gida za ai ita da Hameed ashe sun
      dad'e

       suna soyayya" tashi tai tace" jaraba gaskiya Amira na
      shigar

       mun hanci da kudun dune ,saurayin nawa zata aura ",Amira
      dake

       shigowa falon tace "A ina ya zama saurayin ki? ja jiki
      Kawai

       kije ki nemo naki,Hameed nawa ne" wallahi baki isaba ba
      cewar

       Nadiya"tsigai da ke taje kai tace"kai Anty Nadiya saurayin
      fa

       Amira ne waye bai san suna Soyayya ba duk gidan nan"
      "Dallah

       rufen baki ke wama zaice yana sonki "jibar ki fa,ko
      tudun

       kirki Baki da shi"nan Magajiya tasa baki "Aa Nadiya karfa
      ki

       zak'e duk anfiki Gaskiya,kuma tsigai da kike kushewa Da
      me

       sonta ,kede zauna kina yawon barbad'a,"Nan Uwani tace" ya
      isa

       hakan aiba wani abun take ba".

       Tsigai ta tashi zata shiga d'aki ,ta kalli Nadiya
      tace"ke

       kam Anty abu yai miki yawa ,ya kamata kije ki tambayo
      Ya

       Hameed in kin ga sai ya,tabbatar miki da gaskya,"da sauri
      ta

       shige d'aki,Nadiya tace"Wallahi dakin tsaya da saina
      karai-

       rayaki,mai kama da sauro������nikam da nake zaune na
      ce"ita

       ku,wai ance da makaho ga ido yace" ni wanka na nake"kun
      fi

       kusa.

       Urs Queen meemi��

       ✨®NHW��✨����

       [10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: . .

       02/16/2016:3:31,QUEEN MEEMI����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       63

       Yau Zahra ta tashi duk bata Jin dad'i daure wa kawai ta
      ke

       yi Lantana na kula da ita ,zuwa tai tace"Anty na ga
      kamar

       bakya jin dad'i ko zaki je ki kwanta kafin Ai sallar la
      asar

       ",tace "wallhi kam bari naje na kwanta ko na d'anji

       dama-dama" shigar ta d'aki ke da wiya ta d'auko wayar ta
      ta

       bugawa su Hajiya Uwani,sai jin -jina kai ta ke Alamar
      tana

       gane karatun da suke gaya mata,sallama sukai ta kashe.



       Da sauri ta d'au mayafin ta, futa can waje tai tana wai
      -ge

       wai ge,waya ta d'auko tana kiran Salele ,"ka ta wo
      kuwa"?"

       tun yaushe gani abayan Layin nan "ta ce" to Lokaci yayi
      sai

       ka zagayo" da sauri ta koma ciki,tana tsaye har ya
      k'araso

       duddu bawa tai ta ga Maigadi na sharar bacci da sauri su
      ka

       shige gidan,adede bayan ko far d'akin zahra Salele ya
      lab'e

       ,ko mawa tai ta cigaba da aikin ta ta nayi tana
      wak'e-wak'e

       ,k'arar hon d'in mota taji ta wani da ka tsalle,Alhaji nai
      ya

       bud'e falon da sauri ta sun kuya tana gaida shi,tambayar
      ta

       yake ina zahra,nan tace"tana bacci ad'akin ta ,d'akin ya
      dosa

       salele na bayan k'ofa yaji Alamar tafiya ,da sauri
      yafito

       yana k'okarin sa riga ,��sai Alamar gudu yake ,wuce Alhaji
      yai

       da sauri,ta ke Alhaji ya bishi ,Lantana ce ta tashi da
      sauri

       Alamar mamaki ta toshe baki,Alhaji bai samu damar kama shi
      ba

       ya gudu.


       02/16/2016,7:46Queen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       64

       Cikin huci da k'unar rai ya dawo ,Kallon Lantana yai
      ,wanda

       duk ta wani rikice,(Mara gaskiya ko A Ruwa gumi yake) sai
      kar

       -karwa Jikin ta ya ke Alamar muna finci,yace" yaushe wan
      nan

       ya shigo ,d'ago wa tai Alhaji ni ban sani ba wallahi don
      ina

       d'aki ina guga,tsaki yai d'akin zahra ,da sauri Lantana
      ta

       d'au waya ta na gaya musu, Alamar aiki yai kyau,Alhaji ne
      ya

       tsaya bakin k'ofar d'akin yakasa shiga ,hawaye ne ke
      zuba

       ,babban Mutum dashi ,Allah sarki baiwar Allah sai
      sharar

       bacci ta ke bata san meke wakana ba,tashin ta yai
      mutsits

       -tsike ido take ,ta kalle shi, " Alhaji yaushe ka
      dawo"?

       hawayen da ta gani Afuskar sa shiya gigita ta, "Alhaji
      meya

       faru "?da katar da ita yai , yace"kinci Amana ta Zahra
      ran

       nan na ga wasik'a kince baki san zance ba yau kuma har
      gardi

       ad'a kinki"WA IYA ZUBILLAHI".

       "Amma Zahra Albasa ba tai halin ruwa ba,kin bani

       mamaki",kuka take shab'e shab'e ta rasa ba kin magana
      ,ce

       mata yai ta sa hijab din ta,ba musu ta sa suka fita,ta
      na

       kuka. Lantana dake lab'e tasa dariya ("Lalle kud'i ba
      yanda

       basa maida mutum Lantana kenan")hakan yaja ta bai zame
      ko

       inaba sai gidan su, Dede sun tsaya a k'ofar gidan
      Lokacin

       Malam ya dawo daga masallaci,sun gaisa yake sanar mai
      ai

       yakawo Zahra ne Malam yai mamaki don sunyi magana da
      Alhajin

       sai ta haihu zata dawo, Mamaki ya isheshi ,sai bece komi
      ba

       akwatin ta, taja ta shiga cikin gidan k'irjin ta na
      dukan

       uku- uku,shikam akofar gida sukai Sallama ya tafi.

       Malam ke tambayar ta Allah yasa ba ta kurawa tai ba ,sai
      ta

       dawo ,hawaye ne ke san zubo mata tace "Aa shine yai ra
      ayi,"

       shide bai gamsu ba amma yak'yale tunda basu ce mai
      komi

       ba,tunda ta shiga d'akin Goggo take kuka ,da taga alamar
      za

       ashigo sai ta rufe Ido Allah sarki baiwar
      Alllah,"INNALLAHA

       MA'ASSABIREEN".




       UrsQueen meemi����

       ✨®NHW✨������

       [10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:

       02/20/2016,3:40pmQueen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer

       73

       Yau watan su ,twince Uku duk sunyi wayo.

       Ciwon Alhaji ne ya tashi tun yana daurewa har ya fara
      sarewa

       ,Alama su Hajiya suka gani sai su kai biris dashi
      ,domin

       Aranar da ciwon nasa ya tashi yana gidan su ,ya fito
      daga

       d'akin Magajiya,kawai ya yan ke Jiki ya fad'i ganin hakan
      ya

       mik'a hannu ta d'aga shi inban da dariya ba abunda

       take.

       Cikin Ikon Allah sai ga Hameed zai je d'akin ta da
      sauri

       yazo ya d'ago shi ,take ta fara KuKan Munafirci.




       Asibiti suka tafi ,Hameed har kuka yayi saboda mamakin
      ta

       k'arara son kashe Alhaji suke,sanda ma suka je bai san
      wake

       kansa ba anba shi gado ,San nan ya bugawa Zahra rud'ewa
      tai

       suka tawo Asibitin,kafin dare asibitin ya cika da 'yan
      uwa

       domin har Lokacin Alhaji bai farfad'o ba ,sai wajen 8 na
      dare

       ya farfad'o ganin zahra da twince agefen sa yasa yai

       murmushi,Alhaji tahir yashi go haka Malam, kallon ta yai
      yace

       Zahra na gode miki saboda kin zauna dani bisa Amana duk
      sa

       nasan ba kya sona ,Allah yai miki Albarka.

       Ita kam inban da kuka ba Abinda take,Nan ya d'auko
      takardun

       nan ya bata yace wan nan halak malak na bawa su hussaien
      baya

       cikin gado ,yacewa Alhaji Tahir kazama shaida ko bayan
      raina

       duk idanuwansu yakawo ruwa suna Alhaji zaka tashi
      ,kiran

       Doctor yai dubashi yayi ya Umarcesu dasu fita su barshi
      ya

       huta hakan kuwa Akai time da Zahra zata Fita
      yace"mik'on

       twince Kallonsu yayi ya shafa kansu,yace"Allah ya dauka
      kaku

       ya baku kyakkyawan rayuwa" "yace kuje Zahra.futa sukai
      dakyar

       take jan k'afa ita da Auta driver ya mika su ,ganin su

       magajiya tai birjik a reception har tafawa suke
      tamakar

       yara.



       02/20/2016,Queen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       74

       Tun da ta koma gida take kuka domin Alhaji ya bata

       Tausayi,ganin su twince sunyi Bacci yasa tai Alwala tai
      ta

       Sallah sai wajen 2 na Dare tai bacci,wajen 6 ta mik'e
      don

       Jinta take tamkar ba ita ba,sauri -sauri take itada
      Auta

       bayan sun gama shiryawa Driver ya d'aukesu ,ganin ya
      d'au

       Hanyar Yakasai yasa tace" habu ina zamu kuma?"Bayan
      Asibiti

       ",take yace "wallahi ban san dalili ba Ande Umarce ni da
      muje

       can in "Jikin ta nai yayi Sanyi, sunyi tsuru -tsuru
      Abayan

       Mota Ita da Auta.

       Ganin Motoci Manya -Manya tun daga bakin Titi har
      cikin

       Layin gidan Alhaji,gaban ta ne ya fad'i ganin Mutane
      take

       tafara kuka,Ita da Auta,Driver ma hankalin sa ya
      tashi,da

       sauri ta fito suka shiga gidan ,tana shiga taga Mata
      nata

       kuka su hajiya Zainba har birgima suke suna Wayyo Alhaji
      ka

       tafi ka barmu,Anan ta zube Asume Mata sukayo kan ta.


       Bayan ta farfad'o tai ta kuka, tana tuna Jiya kan wasiya
      da

       Yai mata,Allah sarki ,take ta d'auko Alkur'ani tana
      karan

       tawa,Su Hajiya Magajiya kuwa,duk sun bazu ,d'akin Alhaji
      suka

       shiga sai bincike suke duk sauran kud'aden sa sun
      d'ebe,su

       Agogo ,kayan abinci kuwa kamar kasa haka Ake kawo wa
      sunja

       Buhunhuna duk sun b'oye Ad'aki,sai da suka kammala San
      nan

       suka dawo suna ta matse Hawaye,Duniya kenan Alhaji tasa ta
      yi

       kyau don ya cika da Kalmar Shahada,ya barma su Duniyar

       Yau Akai sadakar Bakwai,duk an watse Zahra taso tafiya
      Amma

       Malam yace"ta tsaya ta gama ta kaba,Hakan ta zauna zaman
      ba

       dad'i don su magajiya sun,kane komi na gidan Sai,sai
      da

       Abubuwa suke,kallon su kawai take.

       Kwanan Alhaji 20 da rasuwa suka matsa Lamba sai an raba
      ga

       do,Hakan zasu fita duk da basu gama takabar ba suje har
      gidan

       Alhaji Tahir suna bala'i sai an raba Gado.

       Ran nan zahra na ban d'aki hajiya Zainba taga Auta a falo
      da

       hassan A hannun ta Murmushin mugun ta tai,daukan sa tai
      da

       gan gan ta sake shi,kafafuwan sata rike kansa na k'asa
      Auta

       k'ara tasa sakin sa tai da sauri Auta ta taro shi ,sai
      kuka

       yake,take taimai targad'e ak'afa,haka ta zauna A kan
      kujera

       tana Jijjiga ta,Zahra na zuwa ta d'auketa da
      mari,tace"da

       bayan zu,bane,ALHAJI TAHIR ta bugawa ta sanar mai,take
      ya

       turo Doctor aka dubashi.

       KAyanta ta shirya suka tafi gida ita da Auta,shigarta
      yasa

       Malam ya daka mata tsawa kina takaba in kike yawo tana
      Hawaye

       ta sanar mai neman kashe sun da suke so suyi,tuna ni
      yai

       yace" Allah y kyauta,dakinsu na da Ta share suka gyara
      ba

       abunda babu aciki Taci gaba da takabar ta.

       Urs Queen meemi��

       ✨®NWA����✨

       [10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:

       02/19/2016,8:26pmQueen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       69

       Hakan Alhaji na.kwance a sibitin ya saki kudi ana ta
      hidima

       komi waja-waja agidan su zahra Albarkacin twince,Alhaji
      Tahir

       sai kaikawo yake, ranar suna aka yanka raguna manya

       manyan,raguna biyu da tirkeken SA kuda daya kaya kam kamar
      sa

       magana,sbd Alhaji akwai alheri zahra ma kam kullm
      cikin

       sabbin kaya take saidai ba ai suna ba saboda rashin
      lfyar

       Alhaji.

       Duk wan nan abun da ake hajiyoyin naku basu san maike
      faruwa

       ba,don Alhaji yace kar wanda yagaya musu ko Hameed shuru
      yai

       da bakinsa,yanxu harka ta bude musu kullum cikin karbo

       wan.nan karbi wancen Alhaji Tahir kam ko bi ta kansu
      baya

       yi,duk Alhaji yasa Alhaji tahir ya debo mai document nasa
      nan

       ya ware takardun dayasa sunan twince,sukam inbanda suxo
      su

       cika asibiti kamar gidan biki,har an gane su suyi ta
      ciye

       -ciyensu,su nadiya adamo dinki azo ayta karai raya
      gaban

       norses maza da Doctors,


       Suna zaune hajiya tace kama ta yai mu fara karbar kudi
      musan

       me muka kama tunda kunga in Alhaji ya mutu bamuda rabo
      mai

       tsoka,kunga Hankalinmu yanzu akwance yake tunda ,'yar
      nacin

       yakoreta ,kuma boka yatabbatr mun cikin jikinta ya zube
      ,nan

       suka tafa to dama zamuyi hasara biyu,duk sun sakace
      kudaden

       Alhaji nagidan suka koma kantunan sa suna karbar kaya da
      kudi

       hankalinsu kwance sam basu damu da rashin lfyar,sa ba
      saidai

       kawai su cika asibitin don kar ace basu zuwa.




       02/19/2016,8:40,Queen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       70

       Kwanci tashi ba wuya agurin Allah ,ZAHRA tayi arba'en
      sunyi

       kyau sosai itada twince ,babies in kamar kadauka ka
      gudu

       saboda kyau,don Zahra nada kyau sosai,duk sai sukai
      kyanta

       sai skin en hussain da tai irin na Alhaji da
      hancinsa,suna

       samun kulawa ta bangaren Alhaji tahir Saboda Alhaji
      yabude

       bakin Aljihu kawai hidima ake musu.kuma kullum sai ankai
      su

       yagansu tunkan tai arbain


       Yau kamar kullum sun shirya don yau tacika arbarn en
      ,nan

       Malam yay mata umarni datajegun mijinta ,hakan kuwa
      akai

       tafiya sukai itada auta,Alhaji yaji dadin ganinsu
      ,tunda

       zahra taje take kuka sbd yanda Alhaji duk ya rame ya
      dada

       manyanta, sai dai yanzu yana iya tashi hakan yasa
      yadau

       twince ,nna da nan Zahra tahau hidima dashi,sai wajen

       magariba suka tafi,wanda duk wanan abun da akai acikin
      matan

       bawacce tashigo ,dama kullum sai aukin xuwa amma ko ruwa
      basa

       bashi ,sai dai 'ya'yan Alhajitahir maza suke kula dashi
      kuma

       su kwana agun shi wan nan ke nan



       Cikin ikon Allah Alhaji ya warware har an sallameshi,
      yakoma

       gida,kowacce saita tsiri nan nan dashi,shikam yanxu
      yasha

       jinin jikinsa da su,sam baya son ganinsu amma bayanda
      ya

       iya,kwana 2 da komawarsa zahra ta koma gidan ta,tare da
      Auta

       daza ta taya ta aiki da mai aiki d'aya,

       Hajia uwani ce zaune bayan mota suna hira da driver
      zai

       kaita umguwa nan yake mata barkar haihuwar zahra dafe
      kirji

       tai habade wace zahran yace amaryar Alhaji yace
      ,haihuwamai

       albarka twince ,jitai ta kware sabd kidima ,bashiri
      tace

       yamaida ta gida,tundaga falo ta shiga kiran ,suna fitowa
      ta

       gaya musu ,ai bamu ga ta zama ba hakan yasa suka xari
      mayafai

       ,don yanzu basama tambayr alhaji inzaasu fita,gidan

       boka

       Suna zuwa sun tarar va kowa duksu ukun suka shiga take
      suka

       sanar mai nan yace" mai za ai "?suka had'a baki
      "akashe

       boka"?dariya ya busa wan nan mai sauki ne take ,yabasu
      wani

       laya yace su bunne ,kuma su tabbatar daya daga ciki
      tafuta

       agobe ,taje gidan ita yarinyar ta tsaya awaje zansa
      d'an

       kutunba ya fito da Jaririn ,

       To fa masu karatu gareku,me zaku ce da wadan nan
      azzaluman

       mata?


       Urs Queen meemi��

       ✨®NWA����✨

       [10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: .

       02/19/2016,8:26pmQueen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       69

       A Hakan Alhaji na kwance a Asibitin ya saki kud'i ana
      ta

       hidima komi waja-waja agidan su zahra Albarkacin

       twince,Alhaji Tahir sai kai kawo yake, ranar suna aka
      yanka

       Raguna manya- manyan,guda biyu da tirk'ek'en SA guda
      d'aya

       kaya kam kamar a bud'e shago,saboda Alhaji akwai Alheri
      Zahra

       ma kam kullum cikin sabbin kaya take sai dai ba ai suna
      ba

       saboda rashin lafyar Alhaji.

       Duk wan nan abun da ake Hajiyoyin na ku basu san mai
      ke

       faruwa ba,don Alhaji yace kar wanda ya gaya musu ko
      Hameed

       shuru yai da bakin sa,yanxu harka ta bud'e musu kullum
      cikin

       karb'o wan nan karbi wancen Alhaji Tahir kam ko bi ta
      kansu

       baya yi,duk Alhaji yasa Alhaji Tahir ya deb'o mai
      document

       nasa nan ya ware takardun da yasa sunan twince,sukam inban
      da

       suzo su cika Asibiti kamar gidan biki,har an gane su suyi
      ta

       ciye -ciyen su,su Nadiya ad'amo d'inki azo aita karai
      raya

       gaban Norses maza da Doctors,


       Suna zaune Hajiya tace" kama ta yai mu fara kar b'ar
      kud'i

       musan me muka kama tun da kun ga in Alhaji ya mutu bamu
      da

       rabo mai tsoka,kun ga Hankalin mu yanzu akwance yake
      tunda

       ,'yar nacin ya kore ta ,kuma boka ya tabbatar mun cikin
      Jikin

       ta ya zube" ,nan suka tafa to dama zamuyi hasara biyu,ne
      duk

       sun sa kace kud'ad'en Alhaji na gidan suka koma kan tunan
      sa

       suna kar b'ar kaya da kud'i hankalin su kwance sam basu
      damu

       da Rashin lafiyar,sa ba sai dai kawai su cika Asibitin
      don

       kar ace basu zuwa.




       02/19/2016,8:40,Queen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       70

       Kwanci tashi ba wuya agurin Allah ,ZAHRA tayi Arba'en
      sunyi

       kyau sosai ita da twince ,babies in kamar ka d'auka ka
      gudu

       saboda kyau,don Zahra nada kyau sosai,duk sai su kai
      kyanta

       sai skin en hussain da tai Irin na Alhaji da hancin
      sa,suna

       samun kulawa ta b'angaren Alhaji Tahir Saboda Alhaji ya
      bud'e

       bakin Aljihu kawai hidima ake musu kuma kullum sai ankai
      su

       ya gansu tun kan tai Arba'in


       Yau ma kamar kullum sun shirya don yau ta cika Arba'in
      en

       ,nan Malam yai Mata umarni da taje gun mijin ta ,Hakan
      kuwa

       akai tafiya su kai ita da Auta,Alhaji yaji dad'in ganin
      su

       ,tun da Zahra ta je take kuka saboda yan da Alhaji duk
      ya

       rame ya dad'a manyan ta, sai dai yanzu yana iya tashi
      hakan

       yasa yad'au twince ,nan da nan Zahra ta hau hidima
      dashi,sai

       wajen magariba suka tafi,wanda duk wanan abun da akai
      acikin

       matan bawacce ta shigo ,dama kullum sai aukin zuwa amma
      ko

       ruwa ba sa bashi ,sai dai 'ya'yan Alhaji Tahir Maza suke
      kula

       da shi kuma su kwana Agun shi wan nan ke nan



       Cikin Ikon Allah Alhaji ya warware har an sallame shi,
      ya

       koma gida,kowacce sai ta tsiri nan nan da shi,shi kam
      yanzu

       ya sha Jinin Jikin sa da su,sam baya son ganin su amma
      ba

       yanda ya iya,kwana 2 da komawar sa Zahra ta koma gidan

       ta,tare da Auta daza ta taya ta aiki da mai aiki
      d'aya,

       Hajia uwani ce zaune bayan mota suna hira da driver
      zai

       kaita unguwa nan yake Mata barkar Haihuwar Zahra dafe
      kirji

       tai" habade wace Zahran? yace" Amaryar Alhaji" ,Haihuwa
      mai

       Albarka twince" Jitai ta k'ware saboda kid'ima ,ba
      shiri

       tace" ya maida ta gida,tun daga falo ta shiga kiran
      ,suna

       fitowa ta gaya musu ,"Ai bamu ga ta zama ba ha kan yasa
      suka

       Zari mayafai ,don yanzu ba sama tambayar Alhaji inzasu

       fita,gidan boka suka tafi.

       Suna zuwa sun tarar ba kowa duk su Ukun suka shiga take
      suka

       sanar mai nan yace" mai za ai "?suka had'a baki "A
      kashe

       Su,ko A batar da su boka" dariya ya busa "wan nan mai
      sauk'i

       ne ta ke ,ya basu wani Laya yace" su Bunne ,kuma su
      tabbatar

       d'aya daga ciki ta futa A gobe ,taje gidan ita yarinyar
      ta

       tsaya Awaje zansa d'an kutunba ya fito da Jaririn ".

       To fa masu karatu gareku,me zaku ce da wad'an nan
      azzaluman

       mata?


       Urs Queen meemi��

       ✨®NWA����✨

       [10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:

       02/19/2016,10:00amQueen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       67

       Sun je Asibitin da ya ke zuwa da sauri aka karb'e shi
      Saboda

       sun san shi,su Hajiya Uwani duk sun cika Asibitin da
      ihu,Sai

       da wani Doctor ya tsawa tar musu,duk sun zauna a
      reception

       sun cika waje ,da Sauri Alhaji tahir ya shigo da Alama su
      ya

       ke naima ganin su Magajiya da yai ya tsaya yana tambayar
      su

       ,ina d'akin da Alhaji yake,ayatsine suke kallon sa ba
      wacce

       tace kanzil sai kallon banza.

       Tabbas yasan halinsu bazai canja ba,Alhaji bai sa ar mata
      ba

       duk sun raba zumuncisun rabashi da 'yan uwan sa ,yana
      tsaye

       Hameed ya tawo yad'an rusuna ya na gaida shi nan ya
      mai

       Jagora inda yake shikan shi da yaga Alhaji ta window sai
      da

       ya zubda hawaye,Doctor ne ya fito yana tambayar su waye
      'yan

       uwan Alhaji? da sauri Alhaji tahir yace" gamu ni k'anin sa
      ne

       wan nan kuma yaron gidan sa ne",kallon su yai yace" ku
      zo

       muje offfice".

       Bayan sun shiga doctor ya ja dogon Numfashi ya kalle
      su

       yace" Agaskiya Alhaji na cikin mawuya cin hali don .Jinin
      sa

       ya hau sosai,badon ankawo shi asibiti ba da tuni ya
      samu

       ciwon b'arin Jiki,ga zuciyar sa na Alamar ciwo,Agaskiya
      ya

       kamata ana kwantar mai da hankali", Hankalin tahir ya
      tashi

       sai zufa yake ,duk yad'ora Alhakin Akan Matan sa duk da
      yasan

       bamai d'ora cuta sai Allah,amma tabbas suna da kama

       sho.





       02/19/2016,11:07amQueen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       68

       Ab'an garen su zahra kuwa ,ta farfad'o amma in banda kuka
      ba

       abunda take sun lallashin amma tak'i shiru sai da Maman ta
      da

       ta zo tai Mata Magana ta bari ,duk da ta san akwai abunda
      ke

       damun ta,Malam ya ga shiru ba Alhaji,gashi wayar sa
      switch

       off ,k'awai sai ya yanke shawarar zuwa gidan.

       Bayan fitar sa ya tafi gidan Alhaji ,Maigadi ya tarar ya
      ke

       tambayar sa ko Alhaji na nan? ,take yasanar mai ai Alhaji
      ba

       lafiya ya na Asibiti,sallallami ya fara yi ,yana tambayar
      sa

       ina aka kwantar da shi,"nan ya sanar mai ,yace" ikon
      Allah

       Asibitin da zahra ke ciki kenan,sallama sukai ya
      koma,shigar

       sa Asibitin suka ci karo da Alhaji Tahir nan su ka gaisa
      ya

       ke tambayar sa inda Alhaji yake ,take ya sanar mai ai
      Amaryar

       sa ma ta haihu twince wani murna Alhaji Tahir yaji ta
      shige

       shi Hameed ma ya murmushi.

       Ak'alla yau kwanan Zahra 3 a Asibitin Alhaji kuma 2 yau
      dai

       ya farfad'o amma baya iya magana Malam nai ya zo yana mai
      ya

       Jiki duk jibga -jibagan sun cika d'aki sunki fita sai da
      suka

       fita san nan ya kalli Alhaji yace" ka godewa Allah Fadima
      ta

       sauka an samu 'yan biyu maza,Murmushi yai tayi,sai ga
      hawaye

       Hannunsa ya d'aga sama ya na Addua ,nan Alhaji ya ce" ai
      suna

       Asibitin nan" ta ke Malam ya futa,yai wa norse magana
      yana

       son akai wa Mara lafiya ya ga twince da sauri ta debo
      su

       cikin ikon Allah ba kowa d'akin,Alhaji har da Hawaye
      sai

       kallon su yake yana murmushi Azuciyar sa yana godewa

       Allah.

       Alhaji Tahir ma ya shigo,ya gansu sun bashi sha 'awa nan
      yai

       musu hud'uba da hassan nd hussain,ga su Kyawawa.


       An sallami zahra yau suka biya d'akin Alhaji dakyar ta
      shiga

       tana zubda hawaye ta kasa had'a ido dashi hannu ya d'aga
      ya

       na nuna Alamar tazo ,su malam futa sukai,zuwa tai ta
      tsugunna

       tana neman Afuwan sa, cikin nuna Alamar Nadama da hannu
      ya

       nuna bakomi,Magana ta ji yayi yana cewa" zahra kiyi hakuri
      ba

       laifin ki bane don duk naji gaskiya duk sharri da
      Makircin

       mata na ne" ,Amma Nagode wa Allah daya bani Twince ki
      rik'en

       su Amana wan nan takardun suna nan zan sa kid'auko ki
      aje

       gunki" ,Ita kam tausayin sa take Ji dakyar ta tashi Goggo
      ta

       shigo tana mai sannu ,ta Jata suka fita.

       Zahra sunje hanyar futa taji An bangaje ta ta juya
      ganin

       Nadiya tai take ta girgiza kai,Goggo ce tace" ke baki
      da

       hankali ba kiga mara lafiya bace? zaki bangaje ta,"
      taunar

       chewgum take ,harda su kwai,tace "ke tsohuwa bana son
      shish

       -shigi,zahra ta juya tace" Goggo kiyi hakuri mu tafi inde
      wan

       nan ce zatai abunda yafi hakan 'yar rikon kishiyata ne
      hajiya

       uwani",futa sukai suka tafi gida.



       Urs Queen meemi��

       ✨®�� NWA����✨

       [10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
      02/19/2016,QUEEN

       MEEMI����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       71

       Kamar yanda boka ya sanar musu ha kan su kai,Hajiya Uwani
      ta

       tafi,tun wajen k'arfe goma na safe ta na k'ofar gidan
      Zahra

       sai kace Almajira.

       Twince na kan gado time an musu wanka ,itama Zahran ta
      shiga

       toilet don yin wan kan Auta na wasa da su kamar ance ta
      ta

       shi ,sai ta mike ta futa ,fitowar Zahra daga wanka taga
      ba

       hussaien sai hassan sai bata kawo komi ba ,tai tunanin
      Auta

       ce ta d'auke shi,shigowar Auta ta tambaye ta hussain nan
      tace

       "Ai anan na bar su na fita ,na dafa indomie"",to ko sahura
      ce

       ta dauka ?"mai aikin su ,auta tace" anya? na ganta
      akitchen

       ta na Moping,take hankalin ta yai dubu ya tashi nan suka
      hau

       dube- dube duk gidan ba inda basu duba ba.

       Adede lokacin Hajiya uwani na zaune,taji ku kan baby
      abayan

       ta take ta Juya taganshi ajiye cikin towel,Murmushi ta
      fasa

       "tabbas shine ga kamannin zahra ",da saurin ta na
      waige

       -waige ta d'auke shi,bakin titi ta futa ta hau Taxi.

       Zahra kam sai kuka take harda su suma ,da k'yar Auta ta
      samo

       Layin Alhaji tana gaya mai,shima hankalin sa ya
      tashi,da

       sauri ya tawo gidan zuwan sa keda wiya zahra na
      farfad'owa

       kuka sosai take yi hankalin sa ya tashi ,take k'irjin sa
      ya

       hau bugawa da sauri da sauri,kansa na juya wa zama yai ya
      sha

       Maganin sa,Auta ce ta sanar da su Goggi suma hankulan su
      ya

       tashi don sun shaku da twince,har wajen 6pm ba labarin

       hussaien,suman zahra 2 wanda har yanxu d'aurin k'irji
      ne

       Ajikin ta ba inda ba aduba ba amma shuri ka keji,Malam ne
      ya

       tafi gun malam mai Almajirai ya sanar da shi take suka
      fara

       sauka da k'yar zahra taci Abinci Hassan sai kuka yake
      kamar

       yasan An d'auke d'an Uwansa,"Allahu Akbar"



       02/20/2016,QUEEN MEEMI����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       72

       Hajiya Uwani kuwa Lokacin dat a shiga taxi sai ta ce"
      ya

       kaita k'auyen d'an -dalama don Acewar ta yau bazai
      kwana

       Aduniya ba,Tafiya suke don ta ce "karya dau kowa zata
      biya

       shi,sun karya kwana zasu ,mik'a Titin da zai,kaisu
      dan-

       dalama hannun d'an Taxi ya k'wace Sakamakon wani d'an
      keke

       Napep ya shigo ba dai-dai ba,take su kai karo taxi en ta
      bigi

       wata big motor,Mutane suka taru sosai aka Zaro su cikin
      Ikon

       Allah ba wanda ya Mutu driver d'an kurjewa yai Hajiya
      Uwani

       kuma k'afan ta ne ya karye da hannun ta,ta kuma bugu A
      kan

       ta,wani Ikon Allah hussaien ko k'warzane ta ke 'yan
      sanda

       suka d'auke shi aka wuce dasu Asibiti.

       Zahra tun da ta tashi ko Abinci ta kasa ci shikan shi
      Alhaju

       daurewa yake tam kar gidan mutuwa.

       Bayan an kai su Asibitin wadda Uwani bata san inda kan ta
      ya

       ke ba ko motsi ba tai ,take su ka d'au Jakar ta wayar ta
      suka

       duba Last call nata ,nan suka Latso Hameed ,sallama yai
      nan

       su ka sanar da shi yazo Asibiti akwai mara Lafiya da

       Jariri,hankalin sa ne ya tashi ,yai Mamakin dalilin da
      yasa

       Uwani tad'au hussain ,take ya bugawa Alhaji ya ke sanar
      da

       shi da sauri ya mik'e sanar da zahra,yai Abayar ta ta
      d'auka

       suka d'unguma har da Auta shigar su Asibitiin suka tar
      da

       Hameed da d'ansan dan nan yai musu tambayoyi ya
      tabbatar,

       then ya ba su baby insu,Bak'in ciki ne ya ishi Alhaji daya
      ji

       wadda ta sace mai Jariri Alokacin ta farfad'o Alhaji akan
      ta

       ya tsaya zuciyars a na tafar fasa kallon ta yai yace"
      zan

       biya k'udin Magani amma ki sani karki soma dawon gida na
      sake

       ki saki biyu",ta na kwance akan gado ba damar tafiya sai
      kuka

       take t ana bashi hak'uri Zahra kam ko kallon ta batai

       ba,Juyowa yai yace"kuma kitabba tar kin tafi da wan
      nan

       ballagazar yar rik'on taki", wato Nadiya ,hhhhhhh UWANI
      kenan

       ai karshen Mugu ke nan ��

       Bayan Alhaji ya maida zahra gida sun nutsu an treatment
      in

       hussaien ,Alhaji bai zame ko ina ba sai yakasai,shigar sa
      ya

       gansu cirko -cirko take ya nuna Nadiya da yatsa yace
      ta

       tattaro kayan ta ta bar mai gida don ya sallami Uwar
      dakin

       ta" ,Hankalin ta ne ya tashi hardasu kuka tsawa ya daka
      Mata

       da k'yar tabar gidan san nan ya kalli Hajiya Magaijya
      da

       Zainba nan ya hau musu fad'a ta inda ya ke shiga ba ta
      nan

       yake fita ba sai daya musu kaca -kaca yace" kuma duk
      wani

       k'ulli da suke mai ya sani,su kam Jikin su ne yai sanyi
      suka

       hau bashi hak'uri kallon su yai "wallah idan baku
      shiga

       hankalin ku ba duk sai kun bar mun gida wallahi in ban da
      ta

       shin hankali ba abun da kuke sani,kunci Albarkacin Hameed
      da

       kuma ba zaku kwan A gidan nan ba ,amma kunci Albarka

       cinsa,"kowacce tai gum ba bakin Magana fita yai ,duk
      suka

       zube a kujera suna mai da Numfashi

       Gareku readers don book yazo karshe ��

       Urs QUeen meemi��

       ✨®NAW������✨

       [10:43am, 29/03/2016] . 02/20/2016,QUEEN MEEMI����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       75

       Yau take dede na gama takabar su ,washegari duk aka tara
      su

       a gidan Alhaji na Yakaasai an d'auko wani Malami don
      Rabon

       gadon duk an taro mai dukiyar,kowacce acikin matan
      tasamu

       ,tumunin ta kaba wato d'aya bisa takwas,Sauran dukiyar sa
      da

       sha gunan sa duk na twince ne,bayan ya gama Rabon ya
      kalli

       kowacce yace"idan da mai Magaana yayi".

       Take HAJIYA Magajiya ta ta tashi" Gaskiya Malam Rabon
      nan

       bai kyau ba ,ba ai dede ba,ta yaya za ace d'an wan nan

       dukiyar za abamu"

       Duk dad'ewar da mukai da Alhaji ,Ace wan yarinyar,yar
      cikin

       mu duk ta kwashe dukiya Ita da yaran ta,to wallahi ba
      zamu

       yarda ba" Alhaji Tahir tashi yai

       yace"ke baki isaba wallah don bake kika ce abada ba Allah
      ne

       don haka tun da an baku gadonku,sai ku bar gidan nan"
      "Malam

       yai gyaran Murya to nide Abunda Allah ya Hukun ta shi nayi
      da

       Alama baku da Ilmi ,da ace kuna da Ilmi sai nace ku duba
      amma

       duk da ha kan zaku iya zuwa aduba Muku cikin SURATUL
      NISA'I

       AYA TA 10,11,har zuwa ta 12 to ,ALLAH SUBHANAHU
      WATA'ALA

       dakan sa ya raba don haka sai ku d'au Rabon ku kuma duk
      inda

       zakuje wan wan Rabon za amuku"

       Hajiya Zainab ta tashi ,Agaskiya kun so kan ku mu kam
      bazamu

       gane ba,Saboda Allah Maiyasa ba a bamu gidan nan ba,ai mu
      ya

       kamata mu zauna,don haka ba inda zamu"

       D'ago wa zahra tai ta kallesu ,azuciyar ta tace"wanda
      yai

       nisa baya Jin kira,Allah ya shirya"

       Malam kam tashi yai sukai sallama da Alhaji Tahir ya
      tafiyar

       sa Ha kan Zahra ta d'auki babies nata ta tafi.

       Kallon su ,Alhaji Tahir yai yace" wallahi kafin gobe
      ko

       wacce ta had'a kayan ta tabar gidan nan domin an
      sallame

       ku,idan ba hakan ba ,zan nuna muku koni waye,"tafiyar
      sa

       yai,akabar su ,sai maida Zance suke

       Washegari Alhaji Tahir ya dawo yana cikin motar sa
      hakan

       suka fito don tsabar had'ama wata motar d'ibar kaya
      k'arama

       suka d'auko hatta labulaye sa ida suka cire na gidan
      Har

       kujeru Alhaji Kam kobi takan su bai ba shide kawai su
      bar

       gidan sai da suka gama tsab suka tafi,Alhaji ya kulle
      gidan

       ya tafiyrsa.

       Urs Queen meemi��

       ✨®NWA����✨

       [10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: .

       02/21/2016,5:56,QUEEN MEEM����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       78

       Soyayya ta dad'a wan zuwa A tsakanin su yi suke tam kar
      dama

       basu taba rabuwa ba,satin su d'aya ayanzu

       MALAM yai kiran ta yace"zahra ayanzu ba zan miki dole ba
      don

       kin mun biyayya kuma har yanzu ina shimiki Albarka ,kin
      ga

       kullum sai,Anzo guna akan neman auren ki Amma Ayanzu na
      bar

       komi sai wanda kika kawo dama ha kan sharia ta tsara

       Sunkwi,dakai tai godiya tai ta tashi tamkar had'in
      baki

       Salim kece mata gobe Iyayen sa zasu zo,neman auren
      ta,wanda

       sai daya kai ruwa rana suka amince acewarsu ank'i basu da
      sai

       yanzu su koma to Abin ALLAH daga baya suka Amince.

       Washe gari !

       Iyayen sa sunzo an saka biki one month farin ciki
      sosai

       Ab'angare guda kuma tana k'ok'arin zana jamb don Salim
      yace

       karatu zatai har,seya isheta.

       ZAHRA sai shrye shirye take don Ayanzu ne ta kejin
      zatai

       auren SOYAYYA nasu,sai kara gaba yake shi sam man tawa
      ma

       yake Zahra ta tab'a aure,ya rok'i Alfarma abashi twince
      hakan

       yasa yaje Gidan Alhji Tahir ya tambaya take ya Amince
      ,domin

       yace"ai ruk'esu amana domin 'ya'yan zahra 'yaa'yansa
      ,kuma

       Alhaji tamkar Mahaifinsa yake.

       KOMI AKASA LOKACI sai yazo,saura kwana d'aya d'aurin

       aure,Zahra in ban da k'alk'alar Jiki ba abinda take ta
      had'u

       ta hade,su Anty mariya sai tsuma ta suke,Masha Allah
      Zahra

       tamakar d'awisu sai kyalli take.


       Washegari !dubban jamaa suka shaida daurin Aurenta da
      Tsohon

       Masoyin ta ,Salim,Ana gamawa Aka d'auki hanya don
      mik'ata

       gidan mijin ta dake babban birnin Tarayya Wato ABUJA gidan
      ta

       abin kallo ne domin SALIM ya nuna lalle masoyiyar sa ce
      zata

       shiga

       to mude sai muce Allah y bada zama lafiya.

       02/21/2016,Queen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       79

       Twince na kano sai sun gama cin amarci za Amik'a su,

       Amarya da ango kam soyayya suke tamkar sa hadiye juna
      ,idan

       kaje gidan nan ,sai kunya ta sa ka bar gidan,kome
      sukeyi

       girki don taya ta ya keyi komi watsowa Junansu zafafan

       kalamai suke,Domin Zahra ta shagwaba Salim hakan shima

       Ita kam zahra jinta take tam kar bata tab'a Aure ba
      domin

       sai yanzu tasan dad'in aure, Zama Da Masoyi dadi,Salim
      kosan

       fita ba yayi,satin su ,2 suka d'aga dubai,suka yada Zango
      A

       saudiya don yin Umara sun adduoi don d'orewar zaman
      lfy

       .

       02/21/2016,Queen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymouneh Basher��

       80

       Bayan dawowar su Aka kawo su twince wanda Salim ya
      tsara

       d'akin su,jinsu yake tam kar nasa,mai aiki dattijuwa
      Umman

       SALIM ta sa aka kawo mata da safe ZAHRA n Kshingide a
      k'aya

       taccen falon ta ga twince na wasa agefe SALIM yashigo
      da

       dattijiwar.

       D'agowar da zatai taga MAGAJIYA nuna ta da yatsa tai
      kece"

       kika dawo haka?, "Lalle ALLAH SHINE SARKIN
      SARAKUNA",mai

       maidaM utum yadda yaso,domin Magajiya ko ina Jikinta k'una
      ne

       ta Jeme ta dawo Mitsi tsiya fuskar ta duk Alamar
      k'una.

       Kuka Magajiya ke ta rusawa tana nai man afuwarta ,zama
      tai

       kan tiles tace" Zahra munga Ja iba,rayuwa ba komi bace
      ,

       kinga ni nan bayan rabon gado hakan yasa na samu
      saurayi

       k'arami da niyar na Aureshi hakan yasa yai ta karb'en
      kud'i

       sai daya karb'e komi,yai mun duka sai dana dawo abin
      cima

       bana samu gashi duk 'yan uwana dama bana zumunci na
      guje

       su,ha kan yasa na kama wanke- wanke A tasha gun mai sai
      da

       doya wataran fad'an 'yan jagaliya tashi aka kwaran mai duk
      na

       toye kowa ya gidu yabarni ahakan nai jinya cikin
      wulak'anta

       bame ,zuwa inda nake ta share hawaye.

       Hajiya zainab kam aure tayi ta auri wani Matarsa d'aya
      da

       yara shida ha kan duk suka cin ye Mata dukiya komi ita
      ta

       keyi k'anzo shine abincin ta ga hidimar gida data
      'ya'yan

       kishiya ,ga shi kullum miji du kanta yake Agirme ta
      girmi

       +atar sa amma ha kan ita yaran ta zasu Lakad'a mata
      duka,ko

       agaban sa , kuma yak'i sakin ta daga k'arshe ma sayya
      dena

       bata abincin sai dai tai aikatau ta samu har rasa hannu
      tai

       kan wani duka da yai mata.

       Uwani kuwa tana nan anyan ke mata kafa tun Lokacin nan
      itama

       'yan Uwanta duk sun gujeta yanzu ha kan kullum tana
      bara

       abakin titi.



       NADIYA kuwa auren ta uku ,duk tak'i zama yanzu tai
      Aure

       akarkara itace ta hud'u agidan duk ta lalace gashi Matan
      sun

       ta kura mata da tai Magana siun Jibgeta miji ya jJibga ga
      ba

       abincin kirki da situra kullum itace surfe



       AMIRA DA HAMEED kuwa sunyi aure suna zaman su
      lafiya,haka

       tsigai na ga ban iyayen ta yanzu hakan tana karatu A

       legal.

       Tsugunnawa tai tana neman afuwandon sun san Alhakin
      tane

       dana Alhaji ZAHRA kam da taji tsoron rayuwa ta shigeta
      tace"

       na yafe muku sai kuyita istigfari amma kiyi hak'uri kije
      wani

       gun ki nemi,aikin,kud'i ta bata tana tafiya tana kuka
      duk

       kayan ta ayage,take tabata kwancenn ta .

       SALIM NE YA rungume ta ta baya "babyna wace kuma wan nan
      ?

       ta zauna kan cinyar sa tana bashi labarinn irin zaman
      da

       sukai da wahalar da suka bata,yace" Allah ya
      kyauta,rad'a

       mata yai akunne kin san gobe ki nada lucture kuwa
      ?tace"

       aikwa na manta nan yace zakwa kisha bulala dariya
      sukai



       KARSHEEEE

       Rayuwar ZAHRA ta zamo abinso ga kowa,duk afamily nata da
      ita

       suke hutawa ta Janyo Maman ta Jikin ta inda Auta ke gaban
      ta

       tana school,ga twince dame kula dasu,ZAHRA KENAN ga
      sakamakon

       hak'urin ki nan ak'arshe kece da riba Sai dai muce ,Allah
      ya

       k'ara donk'on soyayya ,domin duk rabun labarin nan true
      life

       story ne Anan na kawo k'arshen littfin KISHIYOYINA da
      fatan

       ya wa azantar tare da ilmantar.

       GODIYA ta tabbata GA ALLAH subhanahu wata ala daya bani
      ikon

       rubutu.

       SALATI DA SALLAMA G shaugabanmu Annabi MUHD S.A.W ALLAH
      ya

       barmu da kaunar sa.

       my Twinny Billy Don kina raina tnx 4 d luv nd luv u

       tooo��

       Futha kenan besty Godiya nake.����

       My QAWAS ummu samha,kina birgeni��haka kausar luv






       Ban Mantaku ba:

       Aneesa S kinyi nisan kiwo

       Teema luv





       SADAUKARWA: NA sadaukar da wan nan book en ga my

       family,iyayena 'yan uwana don banda tamkar ku arayuwa

       ta.





       Jinina gareku :

       Qasaitattun mata

       My Novel group

       NAGARTA WRITERS Associasion

       excellent writers

       Our ladies our prides

       Makaranta littfan hausa

       Guzurin 'ya mace

       Be a lady with fassoin da sauran wadanda ban fado ba.

       Yabawa :gareku makaranta littafina my fans nagode da
      nuna

       soyayyr ku agareni,ina sonku masoyana luv u oll my

       fanz����

       Fatan wan nan littafin ya wa azantar kunga muhimman
      cin

       hak'uri da biyayya ga iyaye yarda da k'addara hak'uri da
      duk

       yanayin daka samu kan ka,ko ina ka samu kanka zauna
      bisa

       yarda da Amana sai Allah ya shiga cikin lamuranka.
      Kuma

       bakomi ne kakeso arayuwa kake samu ba.

       Tammat bihamdullah

       Sai kun jini asabon book ina

       Urs Queen meemi��

       [10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
      02/2/2016,4:38,QUEEN

       MEEMI����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       76.

       Mintuna,Awanni, kwanaki,Satit tika,Watanni duk sun
      shud'e

       tare da mutanen kwarai da na banza wani yana cikin farin
      ciki

       wani yana b'akin ciki,Rayuwa bata zuwar wa Mutum iri
      d'aya

       Yadda da k'addara kuwa tana ga Musulmi na k'warai

       Ayau twince in Zahra sun cika shekara d'aya cir ,tana
      d'akin

       Goggo suna shiri zata tafi yi musu Shopping,Yaran gwanin
      sha

       awa kayan su iri d'aya Motar ta ta shiga twince Abaya
      tana

       driving Ahankli don da k'yar Malam ya barta tana drivin
      sabod

       taci ta acikin gadon Alhaji shiisa ya k'yaleta .

       In banda jibgo musu kaya ba abinda take,Juyawar da
      zatai

       taji tai karo da mutum kayan duk suka tar watse,Daga
      idanuwan

       ta tai ganinsa tai da hussien A hannu murmushi yai
      mata,take

       kirjinta ya bada damm! Waza ta gani ?SALIM ta gani sun
      kuya

       wa tai ta d'ebe kayan ta ta tafi counting, d'aukar hassan
      tai

       da tafiyar sa bai k'wariba

       MOTAR ta ta shiga mik'o mata hussaien yai yaana
      murmushi

       ,yace"' Ya hak'uri Zahar? Na Mutuwar mijin ki? ta amsa
      da

       godia,take ta figa,koma warta gida ta shige d'aki data
      rufe

       ido shi take gani ,wan nan feelin in da take ji tattare
      da

       duk san da ta gan shi shine taji ya dawo,take tasa
      murmushi

       kirjin ta har wani bugawa yake,kwanciya tai kawai
      smilling

       insa ta ke gani A hankali ta furta SALIM tare da
      lumshe

       ido.

       A b'angaren SALIM kuwa yai Mamakin ganin Zahra Ashe
      itace

       Amaryar Alhaji umar ,Ikon Allah ,Shekara Uku kenan Rabuwar
      su

       da ita Wani wawan sonta ne yaji ya taso wanda dama
      kullum

       dashi Aransa Adalilin hakan ne yasa ya kasa Aure,tabbas
      ZAHRA

       tasa ce ba abinda ya birgeshi da ita sai Ida nuwanta
      wanda

       suke Alumshe,wadda dacan suke sakar mai da kasala
      Zahar

       tazama big gal ga wani kyau data kara tamkar yar 18,duk
      da

       yanzu Take 21 yrs, ba suda maraba bacci ne ya gaga
      reshi

       tashi yai ya na Nafil -fili da godia ga Allah daya dawo
      mai

       da Zahran sa.






       02/2/2016,5:04Queen meemi����

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��

       77

       Wajen karfe 8 na dare twince na wasa da baby in
      Mujaheed

       wadda suka girme,ta da one month , sunzoo gidan,Anata
      hira

       Amma ban da Zahra in banda doka murmushi ba Abinda
      take,Goggo

       ce ta kalle ta "Zahra kodai mun Samu bazawari ne"?
      Idanuwan

       ta ta rufe,Goggo na son Zahra yanzu saboda tai kud'i
      domin

       kud'in gadon ta ta ware wasu daga ciki Aka gyara gidan nan
      ta

       sai wa Malam mota,hakan ta saiwa Mamanta Keke napep ana
      mata

       haya,Goggo kuma ta bata Jari domin Alhaji ba k'aramun kudi
      ya

       bari ba don sun samu Tumuni mai tsoka,da sauri ta shige
      d'aki

       tana dariya Goggo tace" ja'ira" yaro ne yai Sallaama
      yace"

       Ana sallama da Zahra k'in fita tai don kullum sai Anzo

       sallama da ita Ikon Allah duk samari,Don Basa d'auka ta
      taba

       aure,futa tai Taga wata jibgegiyar mota prado tsayawa
      tai

       fitowa yai ,k'irjin ta ne ya bada wani sauti mai dad'i
      ,SALIM

       kenan komi nasa ya canja ya zama wani Handsome ga
      kud'i

       ,yace" zahra Tauraruwa ta har yan zu kece mai haskawa
      shekara

       uku Rabona da ke nayi kukan Rashin ki,Adalilin ki
      nabar

       Mahaifana,Sai dai banyi bakinciki ba Saboda NA YARDA
      da

       KADDARA sai akaci sa a kin auri Abokin Mahaifi na
      Mutumin

       kirki,ta dalilin sa na samu Aiki A fedaral don shi ya
      tsaya

       tsayin daka,shiisa daga baya dana sann ke ya Aura Nakoma
      muku

       addauar fatan Alheri,yad'an ja Numfashi Zahra Adalilin ki
      Har

       yan zu ban ga wadda taimun ba Har yanzu ke ce mai

       Haskawa,PLSSSSS ki.bani Second chance,na zamo abokin

       Rayuwarki Jan numfashi yayi.

       Ita kam Mamaki ne ya ishe ta tamkar Radio sai zaro
      zance

       yake,take ta basar inaga salon sa kenan ,amma kuma
      ahankali

       yake maganar ta ke tad'an fari da ido tace " Alright ,ita
      kam

       ta rasa dalilin in tana ga ban SALIM take kasa ta
      bu'ka

       komi,jikinta mituwa yake tun wan cen lokacin,bare yanzu da
      ta

       san kanta,

       Sunkuyo wa yai dede fuskar ta yace"ZAHRA ,MY Heart 4 U
      Will

       never break,My smile 4 U will Never fade ,my love 4 U
      will

       never end. ILOVE YOU."

       Murmushi ta saki ta d'an rufe fuska shi kam,yana d'aya
      daga

       cikin habit in Zahra dake birgeshi wato kunya,da gudu
      ta

       shige gida tana ma ida Numfashi,Aminu dake k'ok'arin
      shiga

       SALMI yatam bayeshi number enta take ya bashi yai mai
      Sallama

       ya Tafi.

       Urs Queen meemi��

       ✨® NWA✨ ����

       [10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:

       01/23/2016,12:01pm,Queen meemi������. ��KISHIYOYINA��NA
      Mymounerh

       Basheer����. . 17. Yau satin zahra daya agidan aurenta,
      amma

       har yau taki bari alhji umar ma ya xo dakinta ,kullm
      cikin

       ruufe kofa take ,yau tachi alwashin komi ta fanjama
      fanjam

       wanka tai taci uwar kwalliya dawata super me greenr
      ganye

       ajiki tafito amarya sak ,tafito babban falo ganin su
      hajia

       tai birjik a falo sunata hira tace sannunku amira ce kadai
      ta

       amsa,nadiya tai tsaki tabi kayan.jiknta da kallo
      hanyar

       kitchen tai dassuri amira ta bita tadan tsaya abakin
      kitchen

       en anty sannunki takalleta da murmushi yawwa
      sannu,mexakiyine

       ta tmbayeta. ? "Tace xan danyi girki ne ,wlh yunwa
      nakeji

       bari na tayaki cewar amira sun fara suna hira kadan
      kadan

       ,sega nadiya ,tace lalle amira nan kuma kika koma
      magulmaciya

       tace meye ina ruwanki to, baya tai aguje don kiran su
      hajia

       don yanxu tafara tsoron zahra tunda suka daku,tana xuwa
      tace

       taf to gashi.can ta janye amira da sauri hajia zainab
      tamike

       sukai ciki,tace sannu yar halak wato bakya tayani
      kishi

       ko?kinsan don ta haihu da alhaji yakawota sbd yana
      neman

       haihuwa ido rufe ko?to wlh ban lamunta ba kuma ki
      fito,sum

       sum amira ta futo ta gallawa nadiya harara banxa
      magulmaciya,

       hajia xainab ce tai ciki ta cafko zahra,don ubanki
      fito

       shegia aljana fusgewa xatai hajia takuma damke ta tajata
      har

       falo ta dan gwarar da ita agaban su duk suna kan
      kujera,

       hajia uwani tai gyaran murya,dago ki kallemu kinsan ko

       babarki baxatai kishi damuba balle ke yar cikinmu,to
      kishiga

       hankalinki naga kinfara gagara kinga mun daga muki kafa
      ko

       ?to yanxu xamu tabbatar miki kin shigo gidan kishiyoyi
      kuma

       manya, to munkafa miki doka idan safiya tayi, karfe
      tara

       kinsan alhaji yafuta to kema xaki fito kihau aykin gida
      kuma

       duk yawan mu nan ke xaki girka ki bamu mundena komi
      kinga

       girkin rana dare duk ke xaki dunga yi ,zahra dasauri ta
      dago

       kai ki kallemu da kyuai tace"hajia niba son mijinku
      nakeba

       kukyaleni dukkansu dariya suka sa ke yarinya wlh kishiya
      ko

       jaririyace kishiyace don hka kibi abinda mukace kisamu

       lfy,hajia maryam tace"cikin daga murya. zahra!
      Zahra!zahra!

       Kinga ni nan wlh xan iya turgudeki zahra takalketa
      taganta

       irin jig jibgan nan take jikinta yahau rawa, hajia xainb
      tace

       wlh koda wasa kika gayawa alhaji kashinki ya bushe
      hawaye

       yxubo mata sharr tasa hannunta ta share,tace naji ku
      kuma

       xanbi abunda kuka ce nan ta tashi, nadiya tace daya

       fiimiki"wani wawan kallo ta watsa nadiya,wanda yake
      nufin

       xamu hadu ne . . . . 01/23//2016,12:38,Queen meemi������
      ��

       KISHIYOYINA ��NA Mymounerh Basheer���� . 18. Wajen 12 zahra
      na

       kwance tunani yay mata yawa tako ina bata jin dadi,itakam
      wan

       nan aure batasan irin saba,hajia ce taxo dakanta ke seki
      taso

       ki dora girki ciki sanyaya tatashi ,suka shiga kitchen
      kamar

       ar ayki haka tasata gaba abinci ne wajen kwano daya darabi
      ta

       dafa sannn taxo tai jallof na taliya se wajen 2 tagama
      duk

       tagaji,ko gama kwashewa bataiba a flaks sega sunan kowacce
      da

       kwanunka haka duk suka diba dakayr aka bar mata kadan
      tatashi

       ta tafi tana mamakin irn cin su ,sallah tai dayake ana
      xafi

       tasake wnka sbd duk tagaji kishin gida tai,se bacci amira
      ce

       tashiga dakin wai kixo,inji hajia tadan tashi suke jera
      amira

       na bata hakr take akan irin xaman da suke da ita
      cewatai

       bakomi haka Allah ytsara tana xuwa hajia tace ke
      banason

       wan.nna grkin naki ,dan wake nakeso,tace"gsky nagaji
      nimafa

       matar gida ce,hajia tace" aubakiji ba kenan nan tace
      nifa

       nagaji hajia kwada mata mari tai dafe kuncinta tai takalle
      ta

       kadan krnan dagudu tafuta tai hanyar kitchen tafara hada
      dan

       wanken tanayi tana kuka sewajen 3 tagama takai mata
      ,cikin

       mirmushi takalleta yawwa yan mata ,futa tai hanninta
      se

       radadi yake setafiya take kamar wadda kwai yafashewa aciki
      ,

       wjen 4:30 tafito nan tagansu birjik kamar kayan wanki
      akan

       kujeru ta dauke kai hakan tashiga tafara hada girki
      ,haka

       taita tuka tuwo tanayi tana tsaki fulas ne kaloli se
      xubawa

       aciki take haka tagama ,dan mugunta sunada yan ayki duk
      suka

       koresu semasu musu ayke ayke,dibar nata tai tatafi
      dakinta

       jikinta har ciwo yake sbd tukin datayi yauma kamar
      kullm

       bacci yay gaba da ita dma ta kulle dakinta. . .

       .01/23/2016,1:05,pm,Queen meemi,������. .�� KISHIYOYINA��
      NA

       Mymounerh Basheer���� . 19. washegari wajen 8pm tana
      daki,xaman

       dakin don tagaki yadameta domin data futa xasu daka
      mata

       tsawa suce tafita ,ita sa anninsune ,haka ta kwanta don
      har

       tai shirin kwanciya tasa kayan baccinta domin idanma
      takumna

       kallon ba iyawa xataiba,kwnciyatai akan gado,gashinta
      ya

       kwanta agadon bayanta, fuskarta tai fiyau tayi kyau, taku
      yay

       ,yatsaya akanta tabashi sha awa aynun ,hannun yakai
      ,seya

       dauke dagowa tai suka hada ido da alhaji dassuri tai
      baya

       ,yaxauna abakin gadon nan yace zahra. kibani hadin kai
      mana

       ni mjijinki ne ina da hakki akanki takalle shi aa ni
      kawai

       karabu dani ,banson xaman gidanka ni yace kiyi hkr
      zahra.

       Tashi tai xata shiga bandaki don yadan jawo rigarta
      dassuri

       tajuyo tsoronsa takeji ,rungumeta yay tahau kokarin
      kwacewa

       nan yace haba xahra ,tasa kuka yanxukai dagrmanka
      kana.mun

       hakan nika kyaleni,sakinta yay tareda juywa baya zahra
      kenan

       gawan nan ya aje mata leda yafuta ,jikinta se rawa
      yakeyi

       tadawo ta xauna ,alhaji bayan yakoma dakinsa yadafe kai
      haka

       Allah ke jarrba bayinsa ,shikam yaxe da kaunar yarinyr
      da

       take kamar jikar sa, dole yasan yanda xeyi uana son
      kadiacewa

       da ita allah yagani 'ya'ya yakeso be saniba ko Allah
      yabashi

       ta bangarenta rokon Allah yashiga yi, wan nan kenan.
      Domin

       baxe iya kyale zahra ba ,ga matansa yasan duk irin
      abunda

       suke mata badamr yay magana amma dole yafau mataki don
      da

       mutuncinta baxasu xubar masaba .kubiyoni don jin
      badakalar

       dazata afku ....wasa farin girki ................kubiyo
      yar

       mutan kano .....Queen meemi��

       [10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:

       01/20/2016,8:26pm,Queen meemi������. ��KISHIYOYINA��NA
      Mymounerh

       Basheer ����. . 15. Taku take kaamr mara gasky domin
      batasan

       ina kitchen yake ba se dube dube take ,dakyr tagano
      shi

       tashiga balefi komi a kawwame yake,tarasa me xatai
      gano

       kwalin indomie tayi,bashiri ta dauko ta kunna gas tareda
      dora

       tukunya karama jikinta har rawa yakeyi,iyeeeeeee!!!! Taji
      an

       ambata juyawa tai taga nadiya takama kugu,juyawa tai
      tafara

       aykinta dasauri ta dauke indomie en ,takalleta malama
      bani

       tace baxan bayarba mirde hannunta tai kara tasa,hajia
      maryam

       ce tashigo me nake gani ?cikin kisisna nadiya tahau kuka
      wai

       don ta dau indomie shine ta kwada mata murfin
      tukunya,zahra

       kam tsayawa tai saroro hajia takalleta ke wai bakisan me
      kike

       bane ?mema yakawoki nan?maxa maza ki fito ki koma,ko
      kallonta

       bataiba tajuya tacigaba ,fixgota taji anyi ,wani mari
      hajia

       takai mata cikin kunar rai tace"hajia wai me na tsare
      miki.

       ne ?naga gidan miji nane wlh ba wanda ya isaa hanani
      abinda

       xanyii, ta dauko tukunya nadiya tacafko ta ke dan uwarki
      ban

       gayamiki ba tunka ki shigo ,nan takamata da dambe ,zahra
      gani

       tai idan bata ramaba xa akwareta dambe suka hau yi harda
      si

       cixo ,hajia uwani ce da hajia xainab suka leko wai
      meke

       faruwane tsigai da amira ne suka shigo ,tuni tsigai
      tashiga

       fadan ,suka tararwa zahra ,tai kukan karfi ta wullar
      da

       tsigai gefe ta rarumo nadiya abun tsautsayi ruwan xafin
      data

       dora ya kwarowa nadiya agefen cinya kwala ihu tai
      ,dasauri

       zahra ta fito daga kitchen en duk gashinta abarbaje
      ,hajia

       uwani ce ta damkota ,dan ubanki ina xaki ay kin shigo
      hannun

       mu mari ta kai mata dama ina cike dake bake ki shigo
      gidan

       nan ba ho ho cixo takandara.wa hajia uwani dagudu tai
      daki

       takulle. . . . 01/20/2016,8:46pm,Queen meemi������.

       ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheeer����. . 16. Biyota
      sukai

       tareda buga.kofar ,kibude komu karya ,daga ciki tace ku
      karya

       din wlh baxan bude ba hajia uwani tai kwafa wlh bade ki
      xauna

       agidan nan ba yr iska me kamada aljanu,nadiya takaraso
      se

       balbali take tanayi tana firfita cinyarta ,amira dake
      gefe

       inbanda dariya ba abunda takeyi ,taji dadi domin har
      alokacin

       basu shirya.ba haka suka gaji suka koma falo,kowacce ta
      dafe

       kai amma idan muka bari yarinyar nan taga lagonmu wlh
      mun

       kade yar cikin mu ace ta gagaremu,shawara suka yanke
      akan

       kunta tamata tayanda seta bar gidan ,kowacce tai
      dakinta

       tsigai ta kalli nadiya Allah anty karfi gareta
      tace"barta

       wlhseta gane kuranta angaya mata ana shigowa gidan
      manyan

       mata hakan kuma da rashin kunya,:: . Zahra dake bakin
      kofa

       tasa kuka duk rigarta ayage ga yunwa na addabarta
      dasauri

       tabude firgi en dakinta wayam taga ba komi se yougut haka
      ta

       dauka ta kwankade shi ,tana gama sha amai ya biyo baya
      sbd

       yunwa tacita ga jikinta yay laga laga sbd dakuwar

       dasukai,kuka tacigaba dayi dkyr tatashi tashiga toilet
      tai

       wanka tafito abakin gado takwnta baccine yasaceta,Alhaji
      ne

       yadawo yaturo dakinta jinshi yay abude yashiga yaganta
      kan

       gado taba wuynta yay yaji xau, tashi tai taja da baya

       ykalleta kidena rufe dakinki ,meke dMunki ta kauda kai
      ,seda

       nace banason aurnka bandace dakaiba gashi matanka kullm
      se

       sun dake ni ,akan abinci tafashe dakuka ,janyo ta yay
      ze

       rungume ta ja dabaya yace haba zahra nifa mijinki ne ?,nan
      ta

       durkusa don Allah ka sauwake mun wlh kullm naganka
      kamar

       mahaifina nake gani,nan yasunkiya kiyi hkr zahra Allah
      ne

       yadoran kaunarki ,don Allah kibani hadin kai ,nan taja
      da

       baya baxan iyaba nifa mijinki ne kodan tsoho ne.ni dagudu
      tai

       cikin toilet tana kuka dafe kai yayi ,Allah ne ya
      jarrabeshi

       yaxeyi nan ya ajiye ledar daya shigo mata da shi ,yafuta
      yana

       share xufa dole yadau mataki don matansa kedada

       rikitata,dakinsa ya shige a rashin haihuwa na damunsa
      nan

       yadaga hannu yana rokan Allah ,don jiyake xahra kamar
      baxe

       iya rayuwa ba itaba duk da karancin shekarunta,na. Yakwnta
      da

       tinanin yanda xe tsawatarwa matansa. Kubiyoni taku har
      kullm

       Queen meemi��.