.
.
KISHIYOYINA
NA QUEEN MEEMI��
�� 01 Tana tsaye agaban me kayan miya ,tana jira ya
xuba
mata,cikin dadda dar murrya taji an mata sallama,tajuya
nan
danan tadan yi murmushi ta juyar dakai ,tare da danjin
kunya
afuskar ta,tadan duka tagaisheshi,SALIM kenan wani
matashin
saurayi daya mato akan,FADIMATU ZZAHRA'U,yakalleta
cikin
tattausar murya zahra kwana biu kin buya koda naje
gidanku
cewa ake bakya nan ,cikin jin kunya tace bana nan ne
natafi
kaduna ,yace"eyya ayna bugo wayar ki amma bata shiga
,takalleshi wlh nayi matsalar caji kwana 2, shiisa ,me
kayan
miya ne yamiko mata dassuri takarba ,tai gaba SALIM
yay
murmushi yabita se xabga sauri take, yace sekace wadda
xaki
tashi sama,tadanyi yake,wlh ina sauri ,ne sbd goggo najira
na
,yace ok ba matsala dama ni xan danje wata unguwa ne gobe
xan
leko tace "Allah y kaimu nan tai gaba yabita da kallo
shikam
yaarasa mesa zahransa ke dari. dari dashi inde suka
hadu
ahanya tadunga sauri kenan,inaga ko kunyar aganta da
saurayi
take nan yay murmushi zahransa dabance yanason mace me
kunya,(kalu bale garemu mata kinya adoce agaremu) ZAHRA
kam
da take tafiya kamar wadda kwai yafashe mata ajiki
,tareda
dan murmushi afuskarta domin duk sanda ta dora ido akan
SALIM
bata iya tabuka komi ga matsanan ciyar kunyar sa
datake
ji,agefe daya kuma tanajin tsoron kar wani dan gidansu
yaganta ,tasan nan da nan xasu kai gulma,musamman in
babansu
na nan susa aytaimata fada shiisa take taka
tsantsan,tana
shiga soron gidansu tai karo da ya abbas nan yadaka
mata
tsawa ke daga ina kike?cikin ina tace"goggoce ta aykeni
siyo
kayan miya yace au,se muxurai yake irin na manyan yayye
yay
gaba ,goggo dake bakin famfo tadago kai tace sannu
daga
aykenki kin xauna ko? to wa xemiki wanke wanken nan
ne?tace
kiyi hkr tashiga Dora Santa
*KISHIYOYINA*
Na *Queen meemi*
����. . 02 ZAHRA'U 'yace ga malam mu'azu wanda asalinsa
dan
kano ne wanda ke xaune akaramar hukumar dala cikin
kwaryar
kano acikin unguwar gwammaja ,yakasance yana rufin asiri
dede
gwargwado yana kasuwancinsa a kofar wambai yana da mata
biu
da ''ya'ya goma ,goggo itace matarsa ta farko wadda
sukai
aure tun saurayi da budurwa , ya abbas shine babba
seme
bimasa,ya atiku san nan,ya abubakar ,se ya mubarak,san
nan
mariya,rukayya da xainab ,wanda ya atiku da abbs suke
kasuwanci y abbakr kuma yana ayki a ma'aikatar water
resources,kuma kowanne yay aure acikinsu inbanda
mubarak
wanda besamu aiki ba, kuma yace baxe kasuwanci ba ,matan
kuma
duk an musu aure ,wadaan.nan sune na wajen goggo ,se
amina
wato mahaifiyar FADIMATUZ ZAHRA'U,ita wanda ita zaharan
itace
babba se aminu dake binta san nan ,kultum auta duk sune
kana
na agidan ,ayanxu haka maman zahra bata gidan don tun
bayan.haihuwar kultum suka rabu da malam mu'azu wanda
goggo
ke mata kishin mummuke ,dayake Allah yay se.sun rabu
hakan
tabar gidan wanda malam mu'azu yasan rabuwarsu daga Allah
ne
,yana sonta,dukda bawani tsana nin kishi ake gwadawa
agidansa
ba, suna xaune lfy sede abunda baza arasa ba ,bayan
barin
amina gidan goggo taci gaba da rike su xahra ba tsan gwama
ba
takura sede goggo akwai fada abu kadan mutum xe xata
taimai
fada,barinma ace ita xahrance tai abun ,tofa abin nema
yasamu
,domin sam batason xahra,shikam aminu miskili ne ,auta
kultum
kuwa ita anayi da ita ,ayanxu haka zahra tagama
secondrya
ashekarar shekarunta 18 tana san cigaba amma malam
mu'azu
yace"baxata cigaba ba sede en adakinta idan mijinta ya
yarda
don aure xe maata,dama ita batasa abun aranta ba tunda
tasan
duk yayunta su mariya ba wacce tai, wan.
*KISHIYOYINA*
03 SALIM matashin sauryi meji da kwalisa da gayu sam
bayason
kaxanta kullm xakagansu tsaf tsaf, dane agidan Alhaji
dalha
tsohon ma aikacin gwabnati wanda yay ritaya wanda
ayanxu
hakan sede rufun asirin ALLAH tare da matarsa sadiya,
salim
shine da na uku agidansu maxa 2 yayaunsa da kannesa
mata
yakammala digiri ensa ashekarar 2012 wanda ayanxu hakan
ayki
yake nema, yadade yana kaunar zahra don tin tana 'yar
12yrs
yake santa tun tana gudu inyay mata magana har tadena
sun
shaku sosai bayan tagama secondry ne yake xuwa gunta
xance,inda malam mu'azu sam bayason alakar su kawai de
yay
musu shiru ne ,yaga iya gudun ruwansu,bawai don salim
bashida
tarbiyaba ba kawai hakan nan bemaiba,su kansu su y
atiku
basason ganinta dawani saurayi duk da ba wani ta
tsayarba
salim shine xabinta xuna zuwa aunguwar duk ran juma a
suna
shiga gun tsofin abokan sushiisa ta ce salim yadena xuwa
ran
juma.sede idan yasamu lokaci duk ran saturday yazo
susha
hirarsu shikam aganinsa bame rabashi da xahra hmmm muje
xuwa
. TakuQueen meemi��
[10:40am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
01/16/2016,11:30,����Queen meemi��. . �� KISHIYOYINA�� NA
Mymounerh Basheer���� . 04 Aminu ne yataso daga scl duk
yagaji
yashiga kitchrn yatarar da zahra na dora girki
yakalleta
,anty zahra yanxu nagamu da salim yace nagaisheki wai
anjima
xe shigo ,tace to naji,salllama taji daga kofar gida
tai
saurin futa ,tana kiran aminu yaje yaduba ,daga cikin
daki
yce shibaxashi ba don yagaji,tace aykai dama haka kake
kamar
mace sekace ba namiji ba ta xari hijab enta akan igiya
tai
gaba,tana xuwa soro taji magana tadan leka taga mota
akofar
gidansu ,tadan rusuna tagaida wani mutum da alama
abokin
babanta ne ,yace 'yan mata babanki na nan kuwa?tace
yana
kasuwa bedawoba ,yace kash!! idan yadawo kice"mai Alhaji
umar
ne na tudun.wada ta amsa da to,tatashi yabita da kallo
,takoma tacigaba da aykinta ,tana gamawa ta xuba aflsk
takaiwa goggo ,tana sallah takalleta zahra meyahanaki
gama
girki dawuri tace goggo kayan miyan.ne ba asamo dawuri
ba
,tace kintsaya de lakai lakai , . Shikam Alhaji umar
bayan
fitarsa seyay hanyar kasuwar da malam mu axu yake ,yana
xuwa
kuwa yasameshi ,nan suka gaisa yaushe gari,domin sundade
basu
hadu ba abokinsa ne tun suna yara, shi Allah y wadata
shine
abotar tasu taja baya,bayan sun gaisa yake shaidamai ay
daga
ma gidansa yake, da har xe tafi seya gwammace yaxo
kasuwar
,malam mua xu,yace masha Allah ,sundan taba hira yace"
naga
iri agidan ka malam mu axu yace"wane iri fa?yace naga
yarmu
tagirma yace au ho fateema ,aykasan grman dan mutum
,yay
gyaran murya agaskiya idan ba amata mijji ba inaso
,malam
muaxu yay,dariya kaida kanka alhaji yace wlh kasan abun
Allah
,yakalleshi ay wan nan abun sone kaima me iya bada ita
ne
nabaka ita Alhaji umar yasa dariya masha Allah ikon
Allah
,nan sukai sallma yake shaidamai xai,shigo next time
,shikam
malm.umar murna ce fal acikinsa don xumuncinsu xe dada
kulluwa ,cikin farin ciki yaji xaman kasuwar yaa isheshi
nan
yakulle shagonsa yay tafi gida. . .
.01/16/2016,11:52am,����Queen meemi�� �� KISHIYOYINA�� NA
Mymounerh Basheer���� . 05. Salim ne xaune aakofar
gidansu
zahra kan dandamali ya karo uwar hula se karkade gefen
wandonsa yake ,tarede goge takalminsa dawani tissue,
yakosa
yaga sanyin idaniyarsa ,cikin takunta me sanyi takaraso
tadan
leka daga soron gidansu taimai mirmushi yadago idonsa
yakafe
ta da kallo ,nan kunya ta kamata tace"kataso ga kujera
asoro
nan yaje yashiga suka gaisa inbanda aunawa juna murmushi
ba
abunda suke ,sshikam baya gajia da kallon zahra ,nan yay
wani
gauron murmushi zahra beauty banson wani so nake miki
ba?
,taka maimai bansan mesa nake sonki ba, zahraaa?
yakira
sunanta cikon wani sauti ,inda tajishi har kwakwalwarta
tadan
dago kai, yace"zahra kunyar nan tai yawa nan tai
murmushi
tace"aykai ke sani kunya kalamanka ,yace idan ina
gabanki
bansan inayinsuba, sindau tsawon lokaci suna hira wajen
6
ankusa kiran magriba,maalam mu a'xu yaxo xe wuce
masallaci
dasuri salim yasauko daga kan kujera ya gaisheshi nan
yace
hirar ta isa atashi ay salllah yafice abinsa ,salim
yakalli
xah ra toni xan wuce se jibi ko?tace aa se next,week
yatsaya
yakalleta sokike nakwanta ciwo ko?tai mirmushi sukai
sallma
kowanne xuciyarsa fes. . tana shiga ,goggo tabalbaleta
da
fada ke zahra ke kllm yaron nan yaxo sekin barni da ayki
to
maxa maxa kixo ki karasa don kafata ciwo take ,ke kllm
Nagayamiki magana bakyaji duk muna fircin uwarki kin
dauke
waike soyayyya ko maji magani, ta dauko buta tafara
alwala
,zahra kamar andasata abudaya tatsana taji goggo nafada
irin
tace tadauko gulmar uwarta,cikin jin haushi tai
kitchen,tana
kunkuni ita inde fadanta yatashi haka take ,tana cikon
tunani
taji goggo na au ina aykin kin xaunawa kikai kina
tunani?
,wlh ki kiyayeni tom ,tajuyo kiyi hkr,ko kallonta bataiba
tai
dakinta ,nan tai tsai badama aganka cikin farin ciki se
an
bata ma,dasauri tagama aikin tai sallah wan nan kenan. . .
.
01/16/2016,12:12pm����Queen meemi�� . �� KISHIYOYINA�� NA
Mymounerh Basheer���� . 06 washegari,wajen karfe goma zahra
na
wanke wanke,dayake ba scl duk su auta nagida ,dagudu
taxo
anty wai kixo inji baba tadauraye hannunta tatsshi
tashiga
dakinsa ,yana xaune lokaxin yagama breakfast nan tace
baba
gani!yadago ido tareda gayaran murya yakalleta,zahra
kinsan
nine ubanki kuma idan kinason samun albarka arayuwarki
dole
kibini inde besabawa sharia.ba,tace"hakane baaba,yace
to
kinsan uba shine keda damar xabawa yarsa mijin aure
inde
budurwace,to nide amatsayina na babanki naxBamiki miji
,dasauri tadago ido, cikin xubar hawaye take taji
kirjinta
yabuga ,yana kula da ,amma naga wani yaro naxuwa
wajenki
nabashi nan.da sati yafuto idan kuma be fitoba dama nai
miki
miji donde nafita hakkinki ne tunda, xamani yacanja
cikin
murna taita godiayace mata ALLAH YAY MIKI ALBARKA da amin
ta
amsa tatashi tana fita tadaga hannu sama tana addua, .
malam
mua zu dakansa yasa aka kirawo mai salim yake gayamai
yafito
donshi aure xewa yarsa,haka kuwa akai salim naxuwa
gida
yasamu babansa da maganar alokacin babansa yana
karanta
jaridar daily trust, ya ajeta gefe tareda xare gilas
,yakalli
salim yanxu kai salim kanada aykinyi dazaka tarko
aure?yasosa
keya alhaji xannema ai,yakalleshi baxata sabuba bayanxu
xakai
aureba kana ganin 'yayunka ba wanda yay maganar aure
sekai
suda sukeda aykinyima dudu shekarunka nawa?,kaga ni
yanxu
bakarfi gareniba kayi hkr kabarsu suyiwa yarsu aure
cikin
hawaye salim yadago dady don Alla kataimakan yace salim
bama
sa'insa daku kuma kasan ni bana mGana biyu, yatashi
dkyar
yake tafiya selayi yake yatafi bangaron mamansa yana
xuwa
yafashe dakuka cikin tashin hankkli tace aa meye?yace
kitaimakan mami xa arabani da zahra dady yace banda
sana'a
baxan aure yanxuba,tadade bataga kukan sslimba tun
yana
karami.,nan taita kwantarmai da hankali tace matar
mutum
kabarinsa kay hkr ka fawwalawa Allah,tace"yayta
maimaita
INNNALILLH WA INNA ILAIHI RAJU'UN hakan yatshi yatafi
dakinsa
se maimaita wa yake take yaji xuciyarsa tai
sanyi('yan.uwa
duk abunda yasamemu na rashi kona tashin hankali ,mita
karanta INNALILLAHI, dasannu sauki xexo)bacci ne yakwashe
shi
.hmm . Taku Queen meemi��
[10:40am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
01/17/2016,7:31pm,Queen meemi������. ��KISHIYOYINA��.NA
Mymounerh
Basheer���� . 07. Ranar juma a kuwa da misalin karfe 6
Alhaji
umar na.kofar. gidan su zahra ,alokacin zahra an
ayketa
sundawo itada auta ,cikin ladabi tagaisheda shi ,jikinsa
na
rawa kamar yaro ya amsa ,tarreda jan auta da hira dayake
uwar
surutu ce seta biyemai ,itakuwa ta shige gida,goggo
nata
yankan salak ,tace yawwa dama ke ake jira ,alhaji umar ne
ke
jiranki ,jirana kuma goggo ?tace eh!ko haramun ne
?takoma
tana futa tana mamakin kiran ,bayan sun gaisa auta
tashige
gida yace nasan bakisan komi ba nine wanda xan aureki ta
dafe
kirji haba baba ni kuma ?yace tabbs naroki Alfarma
anbani
fatan xamu xauna lfy ,tafara hawaye dama baba kaine wanda
ake
cewa xan aura ,ta sunkwi dakai baba don grman Allah kay
hkr
wlh inada salim yace nima ina sonki duk da tsufana ,da
gudu
tashige gida ,Alhaji umar ya hau motarsa ya tafi, .
Alhajj
umar asalinsa dan dan bauchi ne kasuwanci yakawo
iyayensa
kano har aka ssameshi ,ayanxu hakan yana xaune a
unguwar
yakasai ,dake kano Allah ya hore mai yanada wadata,domin
duk
yakasai ansan da xamansa ,yana da mutunci a idanun
mutane
,yanada matan aure har guda uku ,hajia xainab
,uwani,hajia
magajia,duk yawan wadatar dayake dashi Allah be
horemasa
haihuwa ba ,abun yadameshi haka matansa ke xaunee,abotar
sa
tsakaninsa da malam mu axu tasamo asali ne tun a secondry
scl
Allah yhada jininsu ,har yanxu kuma shiisa dayaga zahra
yana
so be wata wata ba ,malam mua xu ya amince, domin tunda
yaga
xahra ya yaba da ita. . . . .01/17/2016,7:49,Queen
meeemi������
�� KISHIYOYINA�� NA Mymounerh Basheer���� . 08 wajen 8
yashiga
gida ,domin ayau yake son sanar da matansa batun
aurensa
bayan yagama cin abinci yay hamdala yana xaune afalonsa
hajia
uwani tashigo ,yace mata taje takirawo sauran mtan
,kowacce
taxxo bayan sun xaxxauna yay gyaran murya ,inason gayamuku
ne
zan aure kuma.nan da sati 2,shiisa nakirawoku don
nasheda.muku ,da sauri hajia uwani tatashi haba Allah ji
yada
grmanmu xakaimana haka kai ba abun kunya bane agareka ka
yi
xancen aure,to haramun ne hajia magajia ta tashi fuu tai
waje
wlh Alhaji muxubamu dakai ,hajia xainab tace Allahji
kodan
kaga bamu haihuba ko ,yace duk abunda xaku ce kuce amma
wlh
baxan fasa ba kuma sena aurota yatashi fuu,hajia uwani
cikin
fusata tace "ina ina raye alhaji ya auro wadda xata
haihu
,saini hajia jabba wlh senaga.bayan auren nan don baxe
janyomana abun kunya ba,(kuji fa?wai aure ne abun
kunya)suka.je falo sukai cirko cirko ,suna ta shawarar
yanda
xasuyi hajia xainab tace shawara akwai wani malami
dana
sanshi xanje don wlh muna xaune xata xo ta haifa mai da
mukam
ko oho to kunga wa gari ya waya ,suka ce tabbs, .
Washegari
hajia xainab ta tafi wani kauye gun wani malami
duba,ta
sheda.mai xancen auren alhaji ,nan yay bincike yadago
ya
kalleta hajia idan xaki bi ta tawa kibari ai auren nan
domin
ba makawa se anyi kuma xexo da kalubale da dama don hka
ku
bar abun ba yanda xa ai,cikin tashin hankali tace malam
bawNi
taimako? yace"hajia kibarshi kawai ,nan tatashi jiki
asanyaye
ta koma gida tasheda musu, hajia uwani ce ta kirawo
nadiya
yar ruko data dauko domin kowacce akalla tadauko 'ya'yan
ruko
a cikin danginta,tinda basa haihuwa. Domin kowanne
yaro
kagani agidan dan ruko ne,kuma ta bangaren matan,nadiya
tace
hajia gani tace ,aykenki xanyi nan tashirya tasheda mata
inda
xata tatafi ayken ,tofa.
.01/17/2016,9:46pmQueen meemi������ �� KISHIYOYINA�� NA
Mymounerh
Basheer���� . 09. Ankai kudi da saka rana ,da lefe duk
ahade,aranar zahra inbanda kuka ba abunda take gashi
ba
kawaye gareta ba balle sutayata jimami domin bording scl
tai
wato F.G.C, KAZAURE.,duk suna nesa ,su mariya ne ,duk
sunxo
kowacce da yayanta dayake jininsu yafi haduwa da xainab
nan
taita bata baki,duk sun barbaje afalo mariya tace"kema
xainba
da bata lokaci karta yarda man aurede ba fashi ,rukayya
tace
wlh kam,xanab tadago kai haba mufa yayunta ne manya
duk
cikinku wace ta auri babban mutum haka haba balle ita
danya
sharaf ,nikam wlh banji dadin auren nan ba ,goggo daga
daki
to abuwa kinfara ko? to meye naki ba ubanta ne yaso
hakanba,xainab tace"haba goggo kanwarmu ce fa,ya atikune
ya
shigo da matarsa yaji ana maganar yave"kubarta man wlh
inbaki
mana shiru ba sena farfasamiki jiki ,dasaurri tashige
daki
nan da nan xaxxabi yarufeta gashi sun isheta da
hargowar
ganin kaya. . Washegari wajen la.asar tana wanke kayanta
akai
sallama wata budurwa tagani tasha fenti afuska wato
kwalliya
tana taunar cingam ,nan tacr goggo kinyi bakuwa dasauri
ta
dakatar da ita bagunta naxo ba ,ina bukata r ganin
zahra
ne,tadago da dan murmushi afuskarta aynice!nan tace
takwana
gidan sauki,sunana nadiya 'ya daya daga cikin 'ya'yan
Alhaji
umar daxaki aura,naxo yimiki kashedi ne da babbar
murya.muddin kika.bari aka kawo ki cikin manyan mata
wlh
sekin rena kanki domin munan mun isheki, kalleni koni nan
na
girmeki don haka kishi da iyayena matsalane,ta sakai
tafuta
zahra dake tsaye kamar an dasa ta ta tabe baki banxa
kawai
tadauka son uban nata ake ,wlh sekun gwammace kida da
karatu,hawayene sharrr!domin ubanta ne ya janyo mata
amma
yata iya dada hanyar da xatabi databi wlh,duk rashin
mamanta
ne yajanyo mata. . . . .01/17/2016,10:00pm,Queen
meemi������.
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer����. . 10. gida ne
yafara
chika don gudanarda harkar biki dukkan su mariya sunxo
da
iyalansu haka yan uwansu nanesa dakusa ,duk zhara
tafuta
hayyyacinta ,domin ko gyran jiki takibari aymata ,wani
yarone
yashigo yabata wata wasika tabude cikin sauri taga
sunan
salim baro baro ,kalaman rabuwa ne domi nyana
shedamata.shikam yayi gaba domin baxe iyaganin aurenta
ba
,yatfi se wata rana cikin kuka ta durkushe ana
tanayi,bawanda
xe lallasheta balllatana yabata baki . Dasauri taxari
mayafi
Gidan mamanta tatafi duk tagayamata halin datake ciki
amina
akwai hkr bataji dadiba haka ta kwntar mata da hankali
tareda
mata nasiha da daukan kaddara ,dayin biyayya cikin
kuka
tadawo gida . WASHEGARI Aka daura aurentada Alhaji umar
wanda
takira auren kaddara domin tunda safe xaxxabi mexafi
yarufeta
Allah sarki duk takode tajeme abun tausayi haka aka gama
biki
lfy aka kaita dakin mijinta,wanda takirawo
kurkuku,,,,,,,,,,to makaranta kubiyo ni donjin yanda
xaman
nata xe kasance da kishiyoyinta. . Taku Queen meemi��
[10:40am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
01/18/2016,7:46PM,Queen meemi������. ��KISHIYOYINA��.NA
Mymounerh
Basheer����. . 11. Zahra na gudundune akan gadonta inbanda
kuka
ba abinda takeyi,xuciarta na kuna lalle seta dana wa
mitumin
nan bakin ciki,domin yacuceta yay sanadiyarr rabata da
farin
cikinta ,tana yar yarinyar ta ace ,kamar mahaifinta ya
aureta
ya kusa.jika da ita ,ita yanxu ya xatai da wadan nan
matan
,cikin kuka tacigaba da kuka,kanta se s,arawa
yakeyi,duk
wan.nan tanayine axuciarta. . Jitai anbude kofa nan da
nan
kirjinta y buga ,nan takuma kumdunewa,alhaji umar ne
yatako
yaxauna kusa da ita yakira sunanta zahra ,kodagowa batai
ba
ballantana ta amsa,hkr kawai yake bata ,yace zahra ki
yarda
da kaddara duk dani tsoho ne nai miki tsufa namiki
alkawarin
kula dake se abinda kikeso har fa makarnta xansaka ki
kicigaba wlh Allah ne yahada jinina danaki,amm a
yakamata
yanxu ki hkr,kamar andasa gunki bama tadago kai
takalleshiba,ya aje leda shake da kayan masarufi dayar
kuma
gasassun kajine se tururi suke dayar ledar kuma frsh milk
ne
aciki ,yace mata ki ci ,jiki sanyaye yasakai ya
fice,yana
futa tatashi tadau ledodin duk tawatsar dasu atsakiyar
dakin,ga hawaye se xuba suke hakan tadaure tashiga toilet
tai
alwala tai sallah ,wani bacci ne yakwasheta, jin kiran
salla
tai dasuri tatashi tai sallah takoma bacci akan
darduma
,cikin barci taji ana dukanta.,firgigit ta tashi
xaune,mata
tagani birjik adakinta ,wajen su bakwai seda ta gama
kare
musu kallo,san nan ta tsayar dashi kan nadiya dake
taunar
cingam kas kas atsaye, ta cokalo dan kwali gaba, tana
jijjiga
,cikin xuciarta tace yanxu da wan nan xanfara kenan daga
xuwa
gida!,jitai andaka mata tsawa,daya daga cikin shirga
shirgan
matan ce tai magana ,wato hajia uwani ,tace"yanxu ke
da
hankalinki kirasa inda xaki shigo senan gidan?to
kisani
kinsako kanki awahala,kin ganmu nan manyan mata ma basa
hada
kishi damu balle.ke yar cikinmu. . .
.01/18/2016,8:40,pmQueen
meemi������. ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer����. . 12.
Nadiya
ce tace ke bangayamiki karkishigo gidanmu ba ,to wlh
kin
dauko romon dafuwar kanki,mu,xuba mudake ,tsigai nan
nasa
seta miki duka,nan wata figaggiya bankararriyar
yarinya
tafuto ta tsaya agabanta tana ytsina kafafuwanta siri
siri,cikin takaici zahra tadan sunkwi dakai,hajia xainab
ta
taso takama kunnenta ,kalleni nan ko uwarki bata isa
inkishi
da itaba ,kuma yarinya duk abinda ake agidannan..se
kinfito
kinyi, . Cikin takaici zahra tadago takallesu haba
bayin
Allah menai muku yada xuwana gida kunxo kuna mun
hargagi
adaki ,takalli tsigai datai mata tsegege aka ,ke kuma
ki
matsa daka kaina don bada ke xanyiba da ta bayanki
xanyi,kirjinta se dukan uku uku yake amma hakan ta
dake,hajia
uwani ce tai kwafa ,nadiya taxo xata fusgota hajia
xainab
tace kyaleta ,damu take xencen,suka sakai suka
fice,takaici
da hawaye suka xubo mata ,da tausayin kannta hakan
taxauna
adaki taki futa balle tasan ya gidan yake ,mukulli tadauka
ta
kulle dakin ,jitai cikinta na kugi ,kaxar data watsar ita
ta
dauka tafara ci.jitai ana bugu amma ko a jikinta,kuma
tasan
Alhaji umar ne ,axuciarta tace wlh tsohon nan seya
gane
kurensa,bashi me budrwar xuciaba ,tai kwafa,haka
yagaji
yakoma. . TakuQueenmeemi��
[10:40am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
01/20/2016,10:32am,Queen meemi������. ��KISHIYOYINA��NA
Mymounerh
Basheer����. . 13. Washegari!! Da sassafe alhaji umar
yashigo
dakin ta tana ganinshi tamatsa baya kawai murmushi yay
ya
dago ido ,zahra wai mesa kike guduna ne? Menai miki
haba
kinsan ina sonki ,cikin kuka zahra tace amma baba ay
kasan
kai matsayin mahaifina kake nagayama da wanda nakeso
mesa
xakaimun haka,yace Allahh lokaci daya Allah ya dasan
kaunar.ki,mekikeso nasayo miki,nan ta daga ido bansan
komi
,yace nasan nabata miki rai amma kiyi hkr,abun nabata
mamaki
tsoho kamar sa yaxauna yana irin hakan gabanta ita kam
kome
xe mata baxata so,shiba hakan tai tsaki ta danno kofa
alhaji
umar yadafe.kai ,haka yay hanyar waje ,su hajia uwani
ne
atsaye wajen kitchen suna gainisa suka hau dariya don
seda
hajia xainab taxo ta labe taji komi. Hakan yashirya
yafuta
,suna ganin yafuta se sukai hanyar dakinta dayake ita
dakinta
nakusa dana alhaji ,danna kofar sukai da karfi,hajia
uwani
tace ke tashi ki fito ki mana ayki don ba xaki xo
gidan
mijinmu ba dole ki futo ki girki,dama axuciye take nan
takallesu daya bayan daya ,karkuga nai muku rashin
kunya
donnaga bakuda alamar jan grmanku,iyeee!!!yay miki kyau
inji
hajia marym,ta tabe baki idan jika ne kunkusa yi dani
amma
don yada grma kunxo kuna mun shirme aka,kallon kallo
suka
fara yi dasauri hajia uwani ta janyo ta ta wanka mata
mari
,nan.suka rufar mata ,tsigai ce tashigo aguje hajia ga
Alhaji
nan yadawo dasauri suka saketa kowacce tai waje. . .
.01/20/2016,10:50amQueen meemi������. ��KISHIYOYINA��NA
Mymounerh
Basheer����. . 14. Kuka tasaki kamar ranta xe futa duk
idanunta
yay jaa ,shikuma alhaji umar dede lokacin yashigo
falon
yagansu kowacce azaune sin turbune fuska ,ya tsaya
meyasameku
naga kowacce fuska ba annuri ,hajia zainab ta tabe baki
yo
aybaka maidamu komi agidan nan ba tunda kai aure ay
kamata
yay kadauko amaryar taka ka kawo mana muganta,axuciyarsa
kwa
mamakinsu yakeyi , domin yasan basa jetuwa gaba dayannsu
,nan
ya numfasa to kuyi hkr samun,daya daga kujerun yay
yaxauna
yakallli tsigai dake gefe ,yace taje ta kirawo
amarya,dasauri
tatashi tai hanyar dakin tashiga tana tabe baki ,alhaji
yace
kixo ,zahra kam bama tasan tanayi ba ,taje kanta alhaji
yace
kixo ,takalleta idan naki fa?tsigai tasan baxata dau
komi
jikinta ba tace ke kika sani tai saurin futa,jim tai
axaune
da. kamar baxata jeba ,seta tashi ta daurayo fuska
tafuta,dakyar takai kanta falon don tunda aka kawota
bata
taba fita ba. . Xama tai akasan capet su hajia uwani
an
hakimce akan kujera suka nuna kamar basu santa ba hajia
xainb
tace yanxu alhaji wan nan ka auro sa ar yar
cikinmu,yace"haramun ne ,yakallesu daya bayan daya to
gata
nan amana nabaku ,banda hatsaniya,kuja girmanki,ke kuma ki
ja
kan kantarki ki musu biyayya,hajia uwani tai farat
alhaji
kuma dole araba girki da ita duk ran grkinta itaxatana
mana
haka mumayace senaji tabakinta domin duk ina suaran
yaran
gidan duk su fito suyi ,yakalleta kin amince hakan
tace
eh,nan yasallamesu tatashi tatafi ,tana shiga ta wada
wanka
tafito fes da ita ,sallah tai wani bacci me nauyi yay gaba
da
ita.hayaniya taji dasauri taleka tashige karamin falo
tashiga
babba ,nadiya ce dawata daba ta taba ganin taba se fada
suke
da xage xage,hajia zainb ce tafuto iyee ke nadiya baki
da
mutunci dama amiran kike xaki harda mata.gorin ba
gidan
ubanta ba ?to ke en gidan ubanki ne ? Yanda taxo cirani
kema
hakan ,yarinya duk kinbi kin xake,hajia uwani ce ,daga
kofa
tace amma de kinsan duk gidan nan tafi shiga gun alhaji
har
yaushe amiran taxo ,hajia xainb tace oho dai duk daya
suke,zahra dake leke tagefe ,banxaye ashema duk
agololine
aykam nadena raga musu, jitai sun cigaba da cece kuce
suka
hau dambe su hajia na rabasu ita abun dariya ya bata
,takoma
dakinta dayake da tv aciki taxauna tana ganin wani film
da
ake a bollywood,wato sahrul asmar ,tana son film
en,wayarta
ce tahau ruri. Taga sunan alhaji tarasa yama akai yasa
mata
no ensa harda wani seving ,tai tsaki ta kashe kiran,take
taji
cikinta yafara kugi yunwa gashi batasan kitchen ba ,tashi
tai
tafuta............ Kudan.jirani Taku Queen meemi��
[10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
01/18/2016,7:46PM,Queen meemi������. ��KISHIYOYINA��.NA
Mymounerh
Basheer����. . 11. Zahra na gudundune akan gadonta inbanda
kuka
ba abinda takeyi,xuciarta na kuna lalle seta dana wa
mitumin
nan bakin ciki,domin yacuceta yay sanadiyarr rabata da
farin
cikinta ,tana yar yarinyar ta ace ,kamar mahaifinta ya
aureta
ya kusa.jika da ita ,ita yanxu ya xatai da wadan nan
matan
,cikin kuka tacigaba da kuka,kanta se s,arawa
yakeyi,duk
wan.nan tanayine axuciarta. . Jitai anbude kofa nan da
nan
kirjinta y buga ,nan takuma kumdunewa,alhaji umar ne
yatako
yaxauna kusa da ita yakira sunanta zahra ,kodagowa batai
ba
ballantana ta amsa,hkr kawai yake bata ,yace zahra ki
yarda
da kaddara duk dani tsoho ne nai miki tsufa namiki
alkawarin
kula dake se abinda kikeso har fa makarnta xansaka ki
kicigaba wlh Allah ne yahada jinina danaki,amm a
yakamata
yanxu ki hkr,kamar andasa gunki bama tadago kai
takalleshiba,ya aje leda shake da kayan masarufi dayar
kuma
gasassun kajine se tururi suke dayar ledar kuma frsh milk
ne
aciki ,yace mata ki ci ,jiki sanyaye yasakai ya
fice,yana
futa tatashi tadau ledodin duk tawatsar dasu atsakiyar
dakin,ga hawaye se xuba suke hakan tadaure tashiga toilet
tai
alwala tai sallah ,wani bacci ne yakwasheta, jin kiran
salla
tai dasuri tatashi tai sallah takoma bacci akan
darduma
,cikin barci taji ana dukanta.,firgigit ta tashi
xaune,mata
tagani birjik adakinta ,wajen su bakwai seda ta gama
kare
musu kallo,san nan ta tsayar dashi kan nadiya dake
taunar
cingam kas kas atsaye, ta cokalo dan kwali gaba, tana
jijjiga
,cikin xuciarta tace yanxu da wan nan xanfara kenan daga
xuwa
gida!,jitai andaka mata tsawa,daya daga cikin shirga
shirgan
matan ce tai magana ,wato hajia uwani ,tace"yanxu ke
da
hankalinki kirasa inda xaki shigo senan gidan?to
kisani
kinsako kanki awahala,kin ganmu nan manyan mata ma basa
hada
kishi damu balle.ke yar cikinmu. . .
.01/18/2016,8:40,pmQueen
meemi������. ��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer����. . 12.
Nadiya
ce tace ke bangayamiki karkishigo gidanmu ba ,to wlh
kin
dauko romon dafuwar kanki,mu,xuba mudake ,tsigai nan
nasa
seta miki duka,nan wata figaggiya bankararriyar
yarinya
tafuto ta tsaya agabanta tana ytsina kafafuwanta siri
siri,cikin takaici zahra tadan sunkwi dakai,hajia xainab
ta
taso takama kunnenta ,kalleni nan ko uwarki bata isa
inkishi
da itaba ,kuma yarinya duk abinda ake agidannan..se
kinfito
kinyi, . Cikin takaici zahra tadago takallesu haba
bayin
Allah menai muku yada xuwana gida kunxo kuna mun
hargagi
adaki ,takalli tsigai datai mata tsegege aka ,ke kuma
ki
matsa daka kaina don bada ke xanyiba da ta bayanki
xanyi,kirjinta se dukan uku uku yake amma hakan ta
dake,hajia
uwani ce tai kwafa ,nadiya taxo xata fusgota hajia
xainab
tace kyaleta ,damu take xencen,suka sakai suka
fice,takaici
da hawaye suka xubo mata ,da tausayin kannta hakan
taxauna
adaki taki futa balle tasan ya gidan yake ,mukulli tadauka
ta
kulle dakin ,jitai cikinta na kugi ,kaxar data watsar ita
ta
dauka tafara ci.jitai ana bugu amma ko a jikinta,kuma
tasan
Alhaji umar ne ,axuciarta tace wlh tsohon nan seya
gane
kurensa,bashi me budrwar xuciaba ,tai kwafa,haka
yagaji
yakoma. . TakuQueenmeemi��
[10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
01/23/2016,12:01pm,Queen meemi������. ��KISHIYOYINA��NA
Mymounerh
Basheer����. . 17. Yau satin zahra daya agidan aurenta,
amma
har yau taki bari alhji umar ma ya xo dakinta ,kullm
cikin
ruufe kofa take ,yau tachi alwashin komi ta fanjama
fanjam
wanka tai taci uwar kwalliya dawata super me greenr
ganye
ajiki tafito amarya sak ,tafito babban falo ganin su
hajia
tai birjik a falo sunata hira tace sannunku amira ce kadai
ta
amsa,nadiya tai tsaki tabi kayan.jiknta da kallo
hanyar
kitchen tai dassuri amira ta bita tadan tsaya abakin
kitchen
en anty sannunki takalleta da murmushi yawwa
sannu,mexakiyine
ta tmbayeta. ? "Tace xan danyi girki ne ,wlh yunwa
nakeji
bari na tayaki cewar amira sun fara suna hira kadan
kadan
,sega nadiya ,tace lalle amira nan kuma kika koma
magulmaciya
tace meye ina ruwanki to, baya tai aguje don kiran su
hajia
don yanxu tafara tsoron zahra tunda suka daku,tana xuwa
tace
taf to gashi.can ta janye amira da sauri hajia zainab
tamike
sukai ciki,tace sannu yar halak wato bakya tayani
kishi
ko?kinsan don ta haihu da alhaji yakawota sbd yana
neman
haihuwa ido rufe ko?to wlh ban lamunta ba kuma ki
fito,sum
sum amira ta futo ta gallawa nadiya harara banxa
magulmaciya,
hajia xainab ce tai ciki ta cafko zahra,don ubanki
fito
shegia aljana fusgewa xatai hajia takuma damke ta tajata
har
falo ta dan gwarar da ita agaban su duk suna kan
kujera,
hajia uwani tai gyaran murya,dago ki kallemu kinsan ko
babarki baxatai kishi damuba balle ke yar cikinmu,to
kishiga
hankalinki naga kinfara gagara kinga mun daga muki kafa
ko
?to yanxu xamu tabbatar miki kin shigo gidan kishiyoyi
kuma
manya, to munkafa miki doka idan safiya tayi, karfe
tara
kinsan alhaji yafuta to kema xaki fito kihau aykin gida
kuma
duk yawan mu nan ke xaki girka ki bamu mundena komi
kinga
girkin rana dare duk ke xaki dunga yi ,zahra dasauri ta
dago
kai ki kallemu da kyuai tace"hajia niba son mijinku
nakeba
kukyaleni dukkansu dariya suka sa ke yarinya wlh kishiya
ko
jaririyace kishiyace don hka kibi abinda mukace kisamu
lfy,hajia maryam tace"cikin daga murya. zahra!
Zahra!zahra!
Kinga ni nan wlh xan iya turgudeki zahra takalketa
taganta
irin jig jibgan nan take jikinta yahau rawa, hajia xainb
tace
wlh koda wasa kika gayawa alhaji kashinki ya bushe
hawaye
yxubo mata sharr tasa hannunta ta share,tace naji ku
kuma
xanbi abunda kuka ce nan ta tashi, nadiya tace daya
fiimiki"wani wawan kallo ta watsa nadiya,wanda yake
nufin
xamu hadu ne . . . . 01/23//2016,12:38,Queen meemi������
��
KISHIYOYINA ��NA Mymounerh Basheer���� . 18. Wajen 12 zahra
na
kwance tunani yay mata yawa tako ina bata jin dadi,itakam
wan
nan aure batasan irin saba,hajia ce taxo dakanta ke seki
taso
ki dora girki ciki sanyaya tatashi ,suka shiga kitchen
kamar
ar ayki haka tasata gaba abinci ne wajen kwano daya darabi
ta
dafa sannn taxo tai jallof na taliya se wajen 2 tagama
duk
tagaji,ko gama kwashewa bataiba a flaks sega sunan kowacce
da
kwanunka haka duk suka diba dakayr aka bar mata kadan
tatashi
ta tafi tana mamakin irn cin su ,sallah tai dayake ana
xafi
tasake wnka sbd duk tagaji kishin gida tai,se bacci amira
ce
tashiga dakin wai kixo,inji hajia tadan tashi suke jera
amira
na bata hakr take akan irin xaman da suke da ita
cewatai
bakomi haka Allah ytsara tana xuwa hajia tace ke
banason
wan.nna grkin naki ,dan wake nakeso,tace"gsky nagaji
nimafa
matar gida ce,hajia tace" aubakiji ba kenan nan tace
nifa
nagaji hajia kwada mata mari tai dafe kuncinta tai takalle
ta
kadan krnan dagudu tafuta tai hanyar kitchen tafara hada
dan
wanken tanayi tana kuka sewajen 3 tagama takai mata
,cikin
mirmushi takalleta yawwa yan mata ,futa tai hanninta
se
radadi yake setafiya take kamar wadda kwai yafashewa aciki
,
wjen 4:30 tafito nan tagansu birjik kamar kayan wanki
akan
kujeru ta dauke kai hakan tashiga tafara hada girki
,haka
taita tuka tuwo tanayi tana tsaki fulas ne kaloli se
xubawa
aciki take haka tagama ,dan mugunta sunada yan ayki duk
suka
koresu semasu musu ayke ayke,dibar nata tai tatafi
dakinta
jikinta har ciwo yake sbd tukin datayi yauma kamar
kullm
bacci yay gaba da ita dma ta kulle dakinta. . .
.01/23/2016,1:05,pm,Queen meemi,������. .�� KISHIYOYINA��
NA
Mymounerh Basheer���� . 19. washegari wajen 8pm tana
daki,xaman
dakin don tagaki yadameta domin data futa xasu daka
mata
tsawa suce tafita ,ita sa anninsune ,haka ta kwanta don
har
tai shirin kwanciya tasa kayan baccinta domin idanma
takumna
kallon ba iyawa xataiba,kwnciyatai akan gado,gashinta
ya
kwanta agadon bayanta, fuskarta tai fiyau tayi kyau, taku
yay
,yatsaya akanta tabashi sha awa aynun ,hannun yakai
,seya
dauke dagowa tai suka hada ido da alhaji dassuri tai
baya
,yaxauna abakin gadon nan yace zahra. kibani hadin kai
mana
ni mjijinki ne ina da hakki akanki takalle shi aa ni
kawai
karabu dani ,banson xaman gidanka ni yace kiyi hkr
zahra.
Tashi tai xata shiga bandaki don yadan jawo rigarta
dassuri
tajuyo tsoronsa takeji ,rungumeta yay tahau kokarin
kwacewa
nan yace haba xahra ,tasa kuka yanxukai dagrmanka
kana.mun
hakan nika kyaleni,sakinta yay tareda juywa baya zahra
kenan
gawan nan ya aje mata leda yafuta ,jikinta se rawa
yakeyi
tadawo ta xauna ,alhaji bayan yakoma dakinsa yadafe kai
haka
Allah ke jarrba bayinsa ,shikam yaxe da kaunar yarinyr
da
take kamar jikar sa, dole yasan yanda xeyi uana son
kadiacewa
da ita allah yagani 'ya'ya yakeso be saniba ko Allah
yabashi
ta bangarenta rokon Allah yashiga yi, wan nan kenan.
Domin
baxe iya kyale zahra ba ,ga matansa yasan duk irin
abunda
suke mata badamr yay magana amma dole yafau mataki don
da
mutuncinta baxasu xubar masaba .kubiyoni don jin
badakalar
dazata afku ....wasa farin girki ................kubiyo
yar
mutan kano .....Queen meemi��
[10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: S
01/24/2016,1:15,Queen meemi������. ��KISHIYOYINA��NA
Mymounerh
Basheer����. . 20. Alhaji ne yatara Mutan gidan matansu
da
maxansu ,da matan gidan ,yasa aka kirawo zahra suna xaune
duk
sunyi jugum jigum yay gyaran murya ,hakika banji dadin
abunda
akewa zahra ba dukda ba ita tagayanba nina fahimta. . .
To
daga yau nakafa dokar kar wanda yakara sata ayki ,huci
hajia
uwani tafarayi.dayake tafisu balai,yace sn nan yakalli
yaran
gidan kuma kowaccen ku wlh karta kuskura tarena ta ,yanuna
su
hajia kinga wadan nan matan to dede take dasu yanda xa
abasu
girma hakan xa abata,hajia xainab tace alhaji baxata
sabuba
yanxu kamar mu kaxo kana mana kashedi akan wan.nan
figalalliyar, yace nayi !matata ce ita ai nade gaya muku
wlh
duk wacce takarya dokar abunda nace wlh xN dau
mummunar
mataki akanta. . . .hajia magajiya cikin kunar rai
lalle
alhaji yanxu abunnaka harya kai hakan kanuna tafi mu ko
yace
wan nan kuma fadar kice ,nade gayamuku wlh xan iya
sallamarku
daya bayan daya akanta cikin xaro ido tareda dafe kirji
hajia
xainab tace"kai alhaji yace tabbas ,hajia uwani ce tai
murmushin yaudar to alhaji ay abin bekai da hakaba ay
zahra
kamar yar cikin mu ce ,insha Allahu xa a kiyaye, yace
dayafi
muku,fuuuu yatashi yabar gun,cikin dka tsawa hajia
xainab
takalli yran gidan kowacce tatashi tabasu gu sum sum suka
bar
gun,zahra.kam mike wa tai tareda gyara rigarta tana.
Murmushi
tai gaba ,magjia tabita da kallo tareda kwafa,lalle
Alhaji
xesan giwar daya taka. . . *cikin karfun hali hj zainb
tatashi tsaye bamuga ta xama ba ,wlh kunga dan hakin
daka
rena shikam tsokanema ido ,tabbs idan muka kyale muna
gani
xata mamaye gdan nan mugashi ba haihuwaba wlh data
fara
haihuwa semun rena kanmu,sukace tabbas,xama tai kan
bakin
kujera shawara daxan fada wlh dole mudau mataki kubar
komi
hannuna ,da.xafi xafi akan bugi karfe,xanje gun malam
mexarota(kice boka de hmm)nan sukai naam da sha warar. * *
*
*01/24/2016,1:39,Queen meemi������. ��KISHIYOYINA��NA
Mymounerh
Basheer����. . 21. Yauma kamar kullm zahra na daki wajen 9pm
ta
nutsu wani film take kallo da ake haskawa atashar
arewa24.
Jitai ambude kofa ko kallon.gun bataiba,alaji ne
yashigo
juyawa yay ya sa mukulli y kulle dakin da ledodi
ahannunsa
,yaxauna.kusa da ita akan gado maatsawa tai gefe
dasauri
murmushi yay,yabude ledar ya xaro waya sabuwa dal kirar
ipon
6 yabata taki karba ya aje bakin gado dayar ledar kuma
less
ne masu kyau da atampha,har da jaguard voil sun hadu
,tabe
baki tai yace"zahra g kaya.nan gakuma waya sabuwa nan
tajuyo
banso ,tace baba ka kyaleni yace haba xahra nifa mijinki
ne
tace yanxu kai amatsayinka na sa an mahaifina ay kamun
tsufa,yace tsoho da kudi ay yaro ne ,hannunta yakama xe
rike
,ta fusge, tai hanyar toilet cikin murmushi don yau
kotaki
kotaso seya kwashi lada,rufe tailet tai nan ,mukulli
yasa
yabude ,kwalla.kara tai ,nan yafuto.da ita kuka takeyi
don
takula tsohon nan da shirinsa yaxo. * * *hajia uwani ce
taji
kararta domin dakinta nakusa dana ta ta side en
baya,nan
tadan tashi domin dama taga tym da alhaji yshiga kishine
ya
turniketa lalle ma alhaji, futowa tai txo ta tsaya
wajen
bakin kofa sauti murya takeji nan ta tsaya tana huci,
shikam
alhaji alokacin soyake hakansa ya cimma ruwa amma zahra
se
fusge fusge take dakuka ,tana ba huruminka bane cikin
jin
haushi yatashi yace"zahra ko kinsan mlaiku na tsine
mikiinde
baki yardaba ,ko kulashi bataiba kukanta take tace amma
ay
inada wanda nakeso ,nan yadauko waya yace bari na kira
mahaifinki na sheda mai cikin xaro ido nuna alamar
bataso
tareda kara xunduma kra ,murmushi yay, to fah ahakan
alhaji
yasamu loganta tana fisge fisge ,nikam dasauri.nafice
don
bakyau ganin sirin mutane,ganin hajia uwani nay se
fareti
take awajen nasa dariya��kaga manyan mata kishi
yamotsa,
dasauri nabar wajen don inta ganni kashina yabushe,don
ayanda
naganta.seta turgudeni lol
��...........................Queen
meemi��
[10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
01/25/2016,3:09pmQueen meemi����. . �� KISHIYOYINA��NA
Mymounerh
Basheer�� . 22 . Zahra kam tasha wahala ba kadanba don
har
suma tai tun lokacin take kuka har yanxu,da safiya tai
alhji
yay lallashin amma abanxa ,haushinsa kawai takeji
,hajia
uwani ce tashigo dakin ,ta tabe baki waini alhaji bata da
lfy
ne?in ina ya hau yi eh bbata da lfy ne ayatsine takalli
zahra
tai hanyar waje ,xuciyarta kamar an watsa tafashesh
shen
mai,alhaji kam yarasa yanda xe da xahra ,cikin kunar
rai
takalleshi wlh baxan taba sonka ba ka cuceni,yace xahra
da
grmana kike gayan hakan ,tsaki ta saki,mikewa tai xata
tiolet
takasa tfy ganin hakan yasa y sunkuceta har bandaki
yfuto
,kuka me me karfi ya kwace mata Wajen awanni tadauka san
nan
tai wanka. . . . . .hajja uwani ce tasame magajiya
adakinta
tace muna nan bonono alhaji har yayi danyn ayki,dafe
kirji
tai wlh idan mukai sake sekin ganta.da ciki waya
sukaiwa
hajja zainb shigowa tai da alama unguwa xata nan suka
fesa
mata tace kubarni dasu yanxu gidan hajia rukayya xani
zamu
gun malamin nan ,dayafi de inji magajiya,taje gidan
haja
rukyaa suka rankaya gun malami,bayan xuwan su suka sheda
mai
bukatarsu yace"kun kawo kuka gidan mutuwa,(wan nan boka
xamu
kirashi ba malam ba )gyara xama yay yakallesu yanxu hjia
me
kikeso Ayi? malam ,yarinyr nan tunda taxo alhaji.
Yamaidamu
borori,don akantama yace xe iya rabuwa damu,san nan
muna
tsoron tasamu ciki,yace badamuwa yanxu xanbaku magani
kutabbatar taci,to dawuya tasamu ciki ,san nan xan muku
ayki
yanda xaku mallake ita yarinyar se abunda kukace tai
shi
xatai,amma kusani alhaji nasonta so meyawa,godiya
sukai
meyawa suka dire mai kudi ,ya damke kudin nan yana washe
baki
,tamkar gonar auduga,su hajia da kwarinsu suka tafi
,tana
komawa gida ,suka taru a dakinta, nan ta xayyane musu
suka
tafa,kmar wasu kana nan yara ,tashi hajia tai tana
dariya,
bari na tafi na gudanar da ayki nafarko,kunsan da xafi
xafi
akan bugi karfe. . . . . . 01/25/2016,3:41pmQueen meemi����
��
KISHIYOYINA�� NA Mymounerh Basheer�� . 23 .hajia xainb ce
a
kitchen se wake waken ta takeyi,farfesu ta hadawa zahra
me
dadi tabarbadeshi da maganinta wanda boka yabata,bayan
tagama
tai murmushi tai dakinta ,kiran amira tai take
shedamata
takaiwa zahra don alhaji ne yacetadafa mata,takalleta
kitabbatar taci fa don naga ke kuna dasawa daita ,dauka
amira
tai taje dakin zahra shiga tai da sallama ganin zahra
tai
akan gado takudundune xama tai tanamata sannu,dago ido
tai
takalle amira ,axuciyrta tace lallema tsohon nan yaje
yawani
barbaxata kwafa tai xegane kurenshi,abincin tabata tace
gashi
kici ,naga baki fito bane tun dasafe shiisa naimiki
ferfusu
,karba tai dagodia tashi tai tana gyara mata dakin
ganin
hakan yasa tadanji kwarin jikinta ,tadanci farfesun
kadan
,godia taiwa ameera itakuma tafuta bacci ne yay awon gaba
da
ita sewajen 4 tatashi tajita garau ,karashe farfesun nan
tai,
kai su zahra sarakan kwadayi anji romo radau harda
lashe
kwano,hmmm Allah sarki. . . . .alhaji ne da daddare y
dawo
yakasa shiga don yasan yay mata lefi ,haka ya kunna kai
tana
kan sallaya ,yaxauna yana mata yacijiki ,kallon tara
saura
kwata tai mai tarreda tabe baki,yace zahra kidenemin
abunda
kikemun waike bakya yarda da kaddara ne ,kiyarda Allah
ne
yatsara nine mijinki duk da tsufana,cikin kunar rai tadago
aa
wlh,bakasan waceni ba bakasan kalata ba ,to wlh yanxu
xan
budema kalata kagani,kaga daga haka karabu dani
,subhannallh
xahra da ilminki kike ambatar na rabu dake?, ehe sbd
bamu
dace da juna ba,xahra kiyarda ni,wlh ina kaunar ki ni
masoyinkine wlh koda yaron kika aura balalle yasoki
yanda
nake sonki ba,ajemata bakar leda yay gashi,kici kallon
Ledar
tai dashi ,dasauri tadau ledar ta watsamai ajiki duk
abubauwan ciki ya bata mai,kayansa kallonta yay yace
zahra!takalleshi dayama kenan ,yace banxaci haka daga
gareki
ba sbd nasan kinada tarbiya,kallonsa tai da kenan amma
tunda
kai nasarar aurena na cnja hali ,cikin bakin ciki yay
waje
dakinsa yashiga yadafe kai rokon Allah yake yasa ya
cinye
jarrabawar da Allah yadora mai.................Queen
meemi��
[10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
01/30/2016,3:33PMQueen meemi����. �� KISHIYOYINA��NA
Mymounerh
Basheer�� . 32 yauma kamar kullm ta bangaren xahra na
tafama
da aykace aykacenta tamkar jaka tagaji likiss,dakin ta
tashiga tana shirin yin wanka amira tashigo bayan sun
gaisa
,tace hajia na kiranki,akasalance ta futa amira tabita
da
kallo,axuciarta tana jin tausayinta hakkun. ** da
sallama
tashiga dakin ,shewa taji hajia nayi da alama waya take
ta
kashingida kan kujerar dake dakinta,cewa tai hajia
gani,kallonta tai ga kaya can.kidauka ki wanko mun su
da
sauri ta dago takallrta,debo mata kayan tai ,hajia nagaji
wlh
yanxu nagama ayki ,dagowa tai lallema baxaki ba kenan,
cikin
tsoro tace aa hajia xanyi dauka tai tafuta cikn kunar rai.
**
haka taje tafara wankewa ,tanayi tana hawye ,axuciarta
tana
cewa wai kishiyoyinta ne ke sata hakan tarasa dalili
,ga
kayan.da uban yawa ,nadiya ce taci uban.kwalliya da
alama
biki xata takalli zahra harda shewa yau kuma wanki ake
,ta
tabe baki kadanma kika gani bake wai kishi da manyan mata
ba
hohoho yarinya wasa farin girki ko,kallon inda take
xahra
bataiba ,aka tagama taje ta shanya. . .
.01/30/2016,3:59pm,Queen meemi����. ��KISHIYOYINA��NA
Mymounerh
Basheer��. . 33. Zahra ce ke waya da mamnta inda take
sanar
mata da halin data ke ciki ,mamnta abun ya taba xuciarta
amma
ta danne tana bata baki tare da hkr da kaddara sann da
biyayya ga miji ,san nn tace tadage da addua hakan
taita
kwantar mata da hankali ,farin ciki taji ya shigeta. **
tashi
tai tai wanka tadauko. Wayarta tana daddanawa ,billy ce
ta
tabota awhtsup sunsha hira ,har take sanar da ita
xataxo
gidanta ,nan tamata kwatance tace insha Allah xataxo
,amira
ce tashigo tana dan.tayata hira har take cemata tana
karanta
novel kuwa? Tace ay datana karantawa nan tadebo mata
dayawa
taji dadi aranta don xasu na d'ebe mata kewa godia tai
mata,
tatashi tafuta. ** da dare alhaji yana xaune afalonsa
kiran
zahra yay tai burus tare da tsaki ,wajen 10 miss call
,tuno
nasihar mom nata tai ,dauka tai daga can.bangaren yace
zahrata kina inane naketa kira ?,cikin bacin rai tace
ina
toilet ne,yace don Allah kixo hijab tasa tai hanyar
dakinsa
,hajia uwani ce dauke da flsks na tea ta futo daga
dakin
,wani wawan kallon ta watsa mata ,ke me xaki aciki? Alhajj
ke
kirana ,tsawa ta daka mata koma munafuka me xaki mai
,haushi
ne ya kamata taki tafiya,azuciarta tana mexan da tsoho
rankwashi takai mata da gudu tai baya tana kuka,dadi
ne
yakama hjauwani tai gaba ,shiru shiru alhaji be ganta taxo
ba
tasowa yay ya nufo dakinta shiga yay yaganta tana kuka
da
sauri yaje ya yxauna kusa da ita
xahra.....:.................................................Urs
Queen meemi��
[10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
01/28/2016,1:44PM,Queen meemi����. ��KISHIYOYINA��NA
Mymuonerh
Basheer��. . 29. Zahra ce kwance saman gadonta ,tana
dan
daddana wayarta jitai an watso mata ruwa ,inuwa tagani
akanta
,daga kanta tai taga hajiyoyin ganin kowacce fuskarta
ba
annuri, cakumota magajiya tai ta nunamata waje ,cike da
tsoro
tatashi don yau kawai jitai tana jin tsoronsu ,karamun
falon
suka tsaya duk jikinta na digar ruwa ,daga yau xaki fara
ayki
,akallah kin doshi wata 2 agidan nan inbanda rashin m2nci
ba
abunda kike,to dasake ,oya muje suka tasa ta a gaba
har
kitchen dole tafara goge goge da wanke wanke, cikin
karfin
hali tace" amma hajia ay akwai masu ayki ko???????? **
hajia
uwani ce tadaka mata tsawa ke meye aykinki ,bakin
nasarar
shigiwa cikinmu ba ?wolllahi da kafafauwanki xaki bar
gidan
nan ,yau tarasa gane kanta mugun tsoronsu take ji tadau
wajen
rabin awa tagama ,al0kacn sun barbaje afalo taxo tace"
nagama
hajia tace " sekixo ki goge falo , guga ta hau hi kamar
me
ayki ,duk ta gaji,bayan tagama sukace taje kitchen tai
girki,tajuya xata hajja xainb ta dakatar da ita kinga
wan.nan
aykin dakikai to koyaushe shine aykinki,kina jina? tace
eh
,dassuri tashiga kitchen tafara hda.girki. ** shewa suka
buga
,suka kalli hjia xainb ,yar gari ashe kin samo mana
mafutar
yo ni wasa ce ,hmm wai kishiyoyi kenan kowacce taciki
na
ciki,hamid ne yadoshi kitchen en ,xe dau kofi ganin zhra
yay
kamar maye ya tsaya yana kallonta,alamun jitai
ana.kallonta
dago ido tai ta watsilar, futa yay yaxauna falo suna
hira
dasu hajia ,tunan insa duk yatafi gun xahra shikam yarinyr
na
birgeshi,(to fah masu karatu. Kunji fa wai matar aure
ke
birgeshi ""muje xuwa. . . .01/28/2016,,Queen meemi ����
.��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��. . 30. bayan tagama
ykace
aykacen ta batai daki ba setai hanyar waje ,gun fulawowi
dake
bayan dakunansu taje ta xauna ,tunani take kala
kala,hawaye
sharrr har ga Allah bata son auren alhajin nan,ga matansa
se
takura mata suke ya xatai,wayarta da dauka ,tashiga
whtsup
wani group tashiga hirarsu tadau hanklinta.nan tamanta ma
da
bacin ran datake ciki,tayi nisa har dan murmushi take ,hon
en
mota taji ,tabasar alhaji ne yaxo wucewa yaganta xaune
,jikinsa har bari yake yana kiran yarinya zahra
kina.nan
tsaki taja takau dakai, xama yay kusa da ita dago ido
tai
,takalleshi duk furfura fuskarshi nan haushi ya
turnuketa
tashi tai tabar wajen yana kiranta.ko inda yake bata
kuma
kalla ba idan dasabo ya saba kam ,jiki asanyayae
yatashi
yashiga falon Allah sarki alhaji. ** har wajen karfe
goma
xahra na kitchen ,tanaiwa hajia wainar fulawa don de
abata
wahala,tsigai ce tatawo kamar xta karye ,bude cooler tai
ta
debe abinci shirgege takalli zhara tai waje,dariyace
taxo
mata,"axuci tace ci ba.kiba asarar dawa" bayan tagama
takai
mata san.nan takalleta seki bamu gu kitafi daki kar
naga
kafarki afalo da rawr jiki ta tatfi,tana shiga tai wanka
tai
sallah ta kunna kallonta ,kasa.kallon tai ta kashe
tadauko
wayarta ta hau whtsup,jitai ana knockin kofa tai burus
tasan
alhaji ne ,waya yabugo tbasar ,haka yagaji ya kyaleta,se
cht
enta take, don group en datake sun saba da wata biyota
private.tai sunata hira sunanta BILKISu jinin su yahadu
sun
dade suna hira ta sauka. . . .01/28/2016,3:36,,Queen
meemi����.
��KISHIYOYINA��NA Mymouner Basheer��. . 31. yauma kamar
kullm
tasha ayki,tamkar jaka dn har dakunan su ta share ta
gyara
dagangan su nadiya xasu subar daa abu ,don ta
gyara,yau
tagama dawuri wanka taje tai kafin da yamma tacigaba
kayanta
mekyau tasa wani material purple yakarbeta falo tafito
xata
wuce waje,hajia magajia ce da xainab don hajja uwani bata
nan
,wani tsawa suka dako mata take kirjinta yabuga,xonan
dasauri
ta tsugunna wan.nan uwar kwalliyr fa munafuka? yi kawai
nayi
tafada kanta asunkuye, to maxa maxa.kije kicire ke in
banda
abinki har.kinada tym na kwalliya ,to bude kunne
kijini
dakyau����,dagayau karna kuma ganinki da super ,ko
shadda
,material da sauransu ,kodaddun kaya xakina.sawa ko
dogwayen.
Riguna,munafuka me suffar aljanu ,salon ki fita alhaji
na
shigowa yay ido hudu dake,rankwashi magajia takai mata
,wlh
da kafafuwanki sekin bar gidan nan mayya,wollahi muna
gidan
nan bawaccce ta isa ta haihu da alhaji. . ** . dasauri
tataashi cikin hawaye tai daki tareda takaici axuciarta
cire
kayan tai ,tasa wani ,fasa fitowa tai ta kwnta inbanda
tunani
ba abunda take ,take tatuno ummanta ,tana son xuwa
amma
babanta yace setai sis month xata fara fita ,kayanta
tadauko
taware masu kyan tabar tsoffin ,wayarta ce tai kara
sunan
billy tagani ,dauka tai suna hira sun gaisa
takashe,danne
danne take se taga no en salim ,mamaki karara ya kamata,
wani
wawan murmushi tasaki ,cikin karkarwa takirashi bugu
daya
biyu ya daga begane no en ba,seya kashe haushi yakamata,
tana
son jin information akan salim ammma ba dama(kai xahra
da
auren naki kike dialling wani namjin,Allah ka
kiyaye)ALHAJI
ne xaune acikn mota da alama gida xe komo abuabwa sun
taru
sun mai yawa kuma duk akan zahra yanason kebewa da ita
amma
ta hana yarasa yanda xe da ita ,ga matansa duk bata dauka
ga
rsshin haihuwa,dole zhara ta karbeshi kam da wann nan
shawarar ya.tada motor"" nikam danake gefe nace alhaji
kenan
dama duk wanda yasai rariya ayyansan xata xubda ruwa ,).
..
.. urs Queen meemi��. ®ONLINE HAUSA WRITTERS
[10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
01/25/2016,5:26pm,Queen meemi����. .��KISHIYOYINA��NA
Mymouneh
Basheer��. . 24. .washegari!! . wajen karfe goma nasafe
auta
da aminu sukaxo farko dasuka shigo auta ce agaba nadiya
na
kallo afalo ,takallesu ku wakuke nema? auta tace"anty
zahra
man ,tace au ho, ashe anxo kwadayine, aminu dayake
akwai
xuciya yace Allah ya sawwake, tataso kai wazakaiwa
rashin
kunya auta tajashi sukai ciki,xahra ce tafito falon don
tadan
dafa abinda xataci ,dasauri auta tarungume ta taana
anty
anty,aminu murmushi yafara yi zahra kam kamar tadaka
tsalle
se murna take ,jansu tai dakinta takawo musu lemuka
suka
xauna suna ta hira ,futa tai jikinta har rawa yake (dan
uwa
kenan rabin jiki). . kitchen tashiga dasauri. Ta dafa
indomie
da kifin gwangwani ,da kayan lambu setashi kamshi take
tamkar
ba indomie ba, nadiya ce taxo tsaya domin indomien yabata
sha
awa ,da gadara tadauko fillet xata iba zhara tadoke
annunta
nan suka fara fada,dataga ba yanda xatai ta kyaleta
,dasauri
tajuye tai daki, . . . da murmushi ta xauna janyo auta
tai
jikinta ho my sis nayi missn enku ,aminu se sunkwi dakai
yake
,takalleshi yaukuma kunyata kakeji,yay dariya anty
aykinxama
antyna yanxu ,dariya tasa ,ina baba, dasu goggo su y
atiku
abbkr d.s yace "duk suna amsawa,sunci abincinsu tare
setaji
duk bakincikin ta ya yaye. . bayan sungama sunata
kallo
abinsu suna hira, tsigai ce ta banko kofa ,ta tsaya
tsegege
,ke kixo inji su hajja, kallon banxa zahra tai mata
sekixo
kijani ,kuma.kifita ,fita tai dasauri,aminu yace"anty
wace
wan.nan ?tace agidan take dariya yasa ,amma ta renaki
,tace
kyalesu ba yanda xasiyi dani ,san nan yace kije man
dakamar
baxaba kawai se ta ce bari naje.naji dawacce suka xo,
tashi
tai tafuta . . . . .01/25/2016,5:46,Queen meemi����.
.��KISHIYOYINA��NA. . 25 Mymounerh Basheer��. Falon
tashiga
ganin su tai birjik,tafiya ta canja taje kan kujera daya
ta
xauna,kallon kallon suka yi kashedi suka farai mata
tana
jinsu ta tabe baki ,wani gardedan saurayi ne yashigo falon
ya
tokaloo hula gaban goshinsa,hajja uwani ta wshe baki
,aa
wanake gani kamar hamid yace nine seyau kaga damar
dawomana
yace wollayi aykine yarike ni,nadiya ce se wani far far
take
da ido jikinta har rawa yake, da alama tana ciki . . .
nan
suka cigaba da . tsats tsage wa zhara, magajia ce tace wlh
ki
ikiyayemu takallesu kun gama?idan kun gama ina da
abunyi
,takaici yasa suka kasa magana ,tashi tai tana juya baya
tai
dakinta hajia uwani tace"tabdi munyi sake kallon hjja
xaimb
sukai wai ya lbr ne,dariya tasa dariya dadina daku gajen
hkr.
. . .nadiyace tace"kuu ma hjia munce kubarmu da ita
amma
kunki,sbd alhaji sukace" ai yaki dan xamba ne ,wlh ko
tsigai
seta mata duka ,amira dake tsifa tai dariya ,sbd tasan
itama
nadiya ba sharawa xatai ba balle tsigai,hamid ne ya
kallesu
waini wace wan nan ne? Hjja tace eai matar alhaji,ce
tabe
baki yay shimade alhaji wan nan ay jikarsa ce kaima ka
fada
inji nadiya,(kujimu duk cikinsu yaran ba dan alhaji
kodaya
amma sun cika falo sunayi dashi ). . . .
01/25/2015,6:25,pmQueen meemi���� . �� KISHIYOYINA�� NA
Mymounerh
Basheer�� . 26 su autane xasu tafi sunfi to se drya
suke
,zahra ta canja kwalliya tai kyau abunta takafa dogon
takalminta tafito da gashinta tagefe har kasan habarta
ta
kashe dauri bakin nan yasha jmbaki red ,kamar yar tsana
siket
en yaxauna das ajikinta ,canja tafiya tai sunxo dede
dasu
,dama da gangan tai wan nan kwalliya don ta kular
dasu,,nadiyace tasaki baki hmm,sukansu su hjia tatafi
dasu
,mamaki suke dama haka take lalle dole alhaji yarude su
kansu
tabirgesu,hamid kam sakin ido yay ko kifci xuciyarsa na
dar
dar ,to fa xahra ta dana tarko. . . ,bayan tarakasu
auta
sunata missn juna tana basu sako su kaiwa mamanta
setaji
kamar tabisu ,axuciarta tace aynakusa dawowa ,don
nasha
Alwashi sena auri yaro dede ni to fa (zahr kin daukota
da
xafi,, ,tadawo tawuce su ,ko kallo basu isheta ba tai
hanyar
side. enta . . . Wani wawan numfashi suka saki,nadiya
tace
Allah hjia ku tashi tsaye wlh kun sakar mata ,dayawa wlh
kuna
zaune xata kwace. gidan nan mukanmu mun kade,sun kasa
magana
kawai domin kowacce akwai abunda take ayyanawa ,shikam
hamid
dakin daya ke sauka yashige ,axuciarsa yana gsky alhaji
ya
iya xabe,tab! koni danake yaro balalle na samu kamar wan
nan
yarinyr ba,lalle yayarda da maganar hausawa da sukace
""tsoho
da kudi yaro ne"".....................queen meemi��
[10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
02/4/2016,11:17AM,Queen meemi,����. ��KISHIYOYINA��NA
Mymounerh
Basheer��. . 38. Da sassafe tatashi tai wankanta tay
kwalliyarta ,tasa shadda brown ta kafe dauri ,tai kyau
abunta
gyra daurin kanta take taji an banko kofa atsorace ta
juya,ganin hajiyoyin tai a tsatstsaye kallonsu tai daya
bayan
daya tajuya . . ** ,basu ce mata komi ba hakan
itama,tagama
shirinta tsaf tadau jakarta da wayarta,uwani ce
takalleta
lalle kin samu sake yarinyr nan ,sunkwi dakai tai ,ba
magana
muke mikiba, tadago to mexance? To bude kunne kiji
waxa
kibari da yaunwa''tace hajia unguwa fa xani" to wlh
baxakiba
sekin mana girki,"tace gasky kuyi hkr sauri nake ana
jirana''
iyeeee hakama xakice to bari kiga ayki da cikawa. . **
dukanta suka hau yi tamkar jaka se ihu take,bashiri ta
banko
kofa tafita wajen falo nan ma suka biyota kamar yarsu
da
gangan hajia taja bayan rigarta suka yaga mata kuka
taitayi
me tsuma rai,hameed ne yashigo cikin bacin rai yace
haba
hajia wan nan ayba yi bane ,ya xaku kama yarinya kuna
duka
hakka, uwani tace"to rasa kunya meye naka aciki"?nan
yace
wan.nan bayi bane ina lura wlh kuntakurawa amaryar alhaji
wlh
nikam xan sanar dashi,iyee don ban haifeka ba shine
xakace
hakn baka kishina ko? Kar ka manta ni kanwar uwarka ne
bakada
hadi da alhaji don haka ba ruwanka,yace"Allah hajia
sena
sanar mai haba ay yar adam ce ciki yay ,tai kwafa. ,. .
.
02/4/2016,12:14,pmQueen meemi���� ��KISHIYOYINA�� NA
Mymounerh
Basheer�� . 39 . seda suka tabbatar sun mata duka ,suka
kyaleta,dakinta tashige kwanciya tai tana kuka,wayarta
ce
tahau ruri mariya ce,dasauri ta dauka kefa muke jira
,tace
gata nan ,karfin halitai ta canja kaya tawanke fuska
takuma
yin kwalliyarta,fuskarta duk ta kumbura hka tatafi
driver
yatafikaita, wani sanyi taji da taga an shiga unguwarsu.
.**
yau watanta 4 da aure rabonta da ita,me kayan miya tagani
,se
yatuno mata da salim ,Allah sarki koyana ina?ta
tambayi
kanta,har akaxo kofar gidansu tana tuna ne tuna ne
seda
driver yay mata magana,sasauri tafuta,soron gidansu
tashiga
su y atiku da abbakr tagani nan tagaishesu suna tmbayarta
y
gida,tana shiga gidan taga mata birjik akafara ga amarya
ga
amarya cikin farinciki suka gaisa,shiga falon tai
taxauna
kusa da goggo suna gaisawa tagaida su anty mariya,tashi
tai
tashiga kuryar dakin goggo ganin xainaba tai aciki,suka
gaisa
mariya tashigo ,zahra meya samu fuskarki ne kamar kin
kuka,tace"me kika gani" ? Tace dalla rufen baki
bagashi
fuskarki ta kumbura ba nan ta sunkwi dakai ,dukanki
sukai
ko?batace komi ba ke kam akwai lusara ke kam kixauna
sekace
jaka sede kishiyoyi ssita jibgarki. . ** , ke mijinki be
miki
ba se su dayake mariya akwai masifa wlh semun rama
miki,dago
kai tay aa anty kikyalesu akwai Allah ,ke dallah rufen
baki
wollahi semun raamamiki ,wlh duk randa suka kuma
dukanki
semunxo mundaku dasu,wajen karfe uku suka tafi kai lefen
a
unguwar rijiyar xaki,suna tafiya amota se hargowa suke
sun
sata atsakiya se caccaka suke itade tai shiru don baxata
iya
da matan nan ba manya dasu,sunkai ankarbesu cikin
mutunci
suka dawo,wajen 8 driver yaxo yadauketa,tana shiga falon
taji
hargowar su ,nadiyace da tsigai ke fada ,tsaki tai
tawuce,dakinta tashiga taxauna bayan tai sallah ,tahau
whtsup
inda billy ke sanar mata gobe xata xo,nan ta aykamata
da
kwatancen gidanta sunsha hirar su tai ,jin gajia tai
ajikinta
nan bacci ya dauketa ,wajen 10 tafarka ganin dakinta tai
duk
an barbaxa haka wardrop enta anbude duk anwatso da
kayanta,dasauri tabude kit enta taga ba sarkarta. . **
.nan
gabanta yafadi don tasan tsadarta ,itace wadda alhaji
yabata
tukwici ,bakin.ciki taji me daci nan tahau huci ,baxata
yard
ba Allah Allah take gobe tai wlh se anfuto mata da
ita,kuka
ne ya kufce mata sam batajin dadin auren nan cux
tarasa
metaiwa matan nan hawaye tashare tai alwala tahau salloli
don
samun sauki agun Allah. . ku dakaceni
.............................urs Queen meemi��. ✨OHW✨
[10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: , ,
01/31/2016,7:32PM,Queen meemi����. ��KISHIYOYINA��NA
Mymounerh
Basheer��. . 34. Tambayarta yake meya sata kuka kuma
meya
hanata xuwa,kasa motsawa tai tambayarta yay tayi ,taso
ta
dago taimai rashin kunya sekuma tatuno nasiyar
mahaifiyarta
kan biyayya ga miji,ahankali ta dago tana share
fuska,hankalinsa atashe setaji yabata tausayi ayau,sanar
mai
tai kanta ke ciwo, domin ayau tadau alkawarin duk
abunda
matansa sukai mata baxata gayamai ba sede yagani da
idonsa,cikin jimami yay mata sannu ,magani ya dauko
mata
tassha se bacci yadauketa haka yaxauna ya kura mata
ido
yakasa tashi ,bude idonta taai taga alhajin nan nan
tausayinsa ya kamata ,gashi shi yana sonta itakam bata
sonsa
amma xatana mai. Biyayya amatsayin mijinta. ** shikam
alhaji
umar yay mMaki yanda ta sauko ,Allah kenan !me yanda
yaso
domin baya bacci kullm cikin addua,to gashi adduar sa
tafara
karbuwa,yau kam adakin zahra ya kwan cikin farin ciki ita
kam
xahra inbanda daurewa ba abinda take,tasha albarka
domin
harda kukansa ,tausayinsa ne yakamta tai alwashin tadena
mai
wulaknci xata yarda da kaddara domin shine cikar
mumini,domin
Aljannarta na ga mijinta,ta numfasa tsugunnawa tai
bayan
sunyi break fast ,tana bashi hkr kan abunda tai masa
abaya
,dariya yay zahra bakimun lefi ba nine nai mikima
,ngdwa
Allah dayasa kika fahimci rayuwa kikasan komi daga
Allah
ne,hawaye tashare ,murmushi yay zahra fadi duk abunda
kikiso
in baki sunkwi dakai tai batace komi ba ,numfashi yaja
yakalli mudubi lalle zahra ke alheri ce gareni dubi
furfura
ta har tafara bacewa�� dariya tai kawai mikewa yay yace
xefuta
,sallama yay mata yatafi . ** tuna ne tunane taxauna tai
tayi
,da mamakin wai ita ke auren sa an babanta abunda bata
taba
xata ba ,kawarda tunanin tai tatashi tagyara dakinta
tafita
domin gudanarda aykinda daya xamar mata dole, aykinda ba
lada
se bakin ciki ,tunda ba aykin mijinta bane. . .
.01/31/2016,8:30,Queen meemi����. ��KISHIYOYINA��NA
Mymounerh
Basheer��. . 35. Goge gogen falo take ga gumi duk ya
dameta
,magajia ce tafito da bokiti a hannunta dagangan ta sake
shi
,kash!tace takalli zahra yi hkr nabata miki ayki ko
,ko
kallonta batai ba ,sekixo ki goge ,bayanda xatai haka
ta
goge,gamawarta keda wuya tashiga kitchen tana feraye doya
don
yau hajia uwani tace shixasuci ,tarasa dalili da ta
taso
xatai musu chellenges akan hakan seta kasa ,hakan take
hkr,sallma aka doka afalo, dasauri tafuta ganinsu mariya
tai
da zainab wato yayunta doka tsalle tai ,wani kallo
mariya
tabita dashi ayanda taga dukta canja dakin ta takaisu
,tareda
kawo musu lemuka xainab ce takasa shiru zahra cuta kikai
ne?
dasauri tace" eh anty mariya da xancen be shigeta ba
ta
jinjina kai,cewa tai bari na duba girkin can,binta da
kallo
sukai xainb ce tace"wollahi ni kam anya yarinyar nan
tana
xaune kalau kuwa? jifa yanda tadawo ,duk kyawun xahra
amma
tai wani iri ,mariya tace haka nagani ,xainb tace bar
yar
banxa ay xamu san me ta ke ciki.
** mamaki ne ya ishi xahraa yanda taga an kashe mata gas
san
nan an xubda ruwan cikin tukunyar data dora ,kawai
basarwa
tai takuma dorawa,nadiya ce tasa wani uban dinki duk
kirjinta
awaje se rangaji take tadoso kitchen en ,kallon xahra
tai
,malama inason amfani da gas en? ,tsaki tai dadin abunde
ba
gidan mutum bane ,haka kuma ba na gidan su mutum
bane,nadiya
ce tace" iyeeeeee nikike gayawa hakan ? Zahra tace"nafada
en
domin gidan miji nane,tabe baki tai sannu miji ay kinci
baya
,banxa kin buge da auren tsoho zahra tace"banxa abanza
kina
cin arxikin mutum kinacemai tsoho,yakamata kisamu madafa
don
naga kinyi kwantai ba mashin shini ,juyi xahra tai
nikam
matar manya nake , ** . . 01/31/2016,9:23,Queen meemi����
��
KISHIYOYINA�� NA Mymounerh Basheer�� . 37 . wani kululun
bakin
ciki ne yatasowa nadiya,cafko zahra tai ta dima mata
dundu
kara zahra tasaki wanda yasa su mariya suka fito ita
da
xainab,dambe suka hau yi tun suna kitchen har falo, mariya
ce
ta wankawa nadiya mari ,baki dahankali godediya dake
,zaki
kashe mana kanwa ,cikin tsiwa tahau yiwa mariya rashin
kunya
nan falon ya har gitse hajiyoyin ne suka fito ,mexan
gani
hakan ?inji hajja uwani wato yan uwanki kika gayyato ko
zhara
?kamo zahra tai xata daka zainab tace wlh ba wadda ta isa
ta
daketa,dayake mariya irin nan tashiga tai kace kace gata
irin
masifaffun nan ne bashiri suka kyaleta, nadiya kam tadaku
se
xage xage take hajia uwani ce takamata ,wlh zahra
kindau
bashi,zainab ce suka ja zahra daki cikin fushi mariya
tace
yanxu xahra irin ukubat dakike ciki shine kikai shiru?
Cikin
kuka tace"anty ya xanyi nakasa yanda xan dasu
,kinsan.kuma
idan baba yaji nai wani abin sabat mun xe,zainb tace da
alama
ke kike ayyukan gidan ma ko?nan ta fayyacemusu komi
cikin
kunar rai sukai mata fada akan ta magantu san nan kar
tasake
tasabawa mijinta taimai biyayya iya karfinta Allah
natare
dake zahra ,me hkr shikan dafa dutse....wanda hausawa
kecewa
haryasha romonsa,duk tagama jinsu ,mariya tace san nan
wollahi duk sanda wata takuma.dukanki ki gayamana wlh
semunxo
munci mutuncinsu tundasu basa jan grmansu idan jika ce ay
sun
kusa yi dake , ** snaks en da alhaji yakawo mata ne
wanda
takasa ci duk takwaso musu sunaci suna korawa da lemo
,dan
sunce baxatai girkinba ,wajen la asar sukai mata
sallama
,tareda nasiha ,suka jadda da mata lalle taxo ran friday
kai
kayan mujaheed , suka tafi, daki takoma takulle kofa don
tace
sede su kwan da yunwa
yau..........:.....:.....................urs Queen
meemi��
[10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: , ✨OHW✨
02/7/2016,10:08AMQueen meemi����. ��KISHIYOYINA�� NA
Mymounerh
Basheer��. . 43. Zahra ce zaune A bakin garden d'in dake
gidan
ta na son wajen saboda sanyinsa,cikin ta ne taji ya
wani
hautsina da sauri ta dafe cikin tare da ya tsine
fuska,haka
adaddafe ta tashi tai cikin gidan ,da yake side na ta
akwai
k'ofa ta baya inda xe kai ka garden in ,d'akin ta ta
shiga
firij ta bud'e ta sha ruwa ko aje robar ba tai ba amai
yabiyo
baya haka tai ta kwara shi,tashi tai ta gyara gun tai
mopin
ta kwanta,ta na numfarfashi. ** ** ** Alhaji ne ....ya
shigo
d'akin zai ma ta sallama,ganin ta yai ko magana ta kasa
jikin
ta zafi zau, k'amshin turaren sa ne yasa ta tashi da gudu
tai
toilet da mamaki k'arara akan fuskar sa ,da sauri ya bi ta
ya
rik'e ta sai da ta gama tsaf san nan ya ruk'o ta ,waya yai
wa
family doctor na sa ,ya na ne mansa ,zama yai yana ta
mata
sannu futa yai ya canjo kaya ko turare bai fesa ba saboda
kar
ta kuma wani aman..... ,A lokacin doctor har ya k'araso,
iso
yai mai k'aramun falo checking in ta yai sosai,yace"ta je
tai
fitsari agwada bayan ya gama gwaje gwajen sa ya rubuta
magani,san nan ya tafi,don auno fitsarin, fitar da...
Alhaji
bai ba kenan ya zauna kula da Zahra. ** ** ** Magajiya
ce
tashiga d'akin ta kalli Zahra ta tab'e baki tai san nan
ta
kalle shi..........,Alhaji ni zanfita gidan sunan ummu
Samha,kallon ta yai to adawo lafiya ta na son tambayar mai
ya
samu Zahra amma ba fuska,tana futa ba ta zame ko ina ba
sai
gidan... Aminiyarta hajia jummai nan suka zauna
inbanda
zancen gidan boka ba abinda suke lemon dake gaban ta ,ta
dan
kurb'a tare da ajiyan zuciya kinsan wani abu kuwa
jimmai?....Tace"sekin fad'a wallahi yanda zan fitar da
shegiyar yarinyar nan na ke ,habade! ke ai kin wuce wan
nan
wajen tace" barni de jummai mai d'aki shi ya san inda
yake
mai yoyo,tsoron mu d'aya karta d'au ciki. ** ** ** Kinga
mu
ba haihuwa muke ba ,ta ja numfashi ga ....Alhaji burin
shi
kawai ya samu magaji,kuma kud'insa kullum hab'b'aka suke
,kin
san gwabnan yanzu abokin sa ne don ba kiga kwangilar da
ya
bashi ba ,wani tamfatse tsen gida yake ginawa a 'yan
kaba,
dole ki a mun haukace yanzu da wan nan yarinyar ta haihu
duk
dukiya gunta zatai,jimmai taja wani numfashi
gaskiya.....
Hajiya kun yi sake tabd'ijam!! ,to bud'e kunne ki ji
akwai
wani sabon boka a k'auyen digirima ya had'u,tafawa su kai
to
ai yanxu ma ba mu ga ta zama ba kawai tashi mu tafi
hmm
(Allah ya kiyashe mu zuwa gun boka, Allah subhanahu
wata'ala
ya ce" duk wanda yaje gun boka ko d'an tsubbu Sallahr sa
ta
kwana arba'in 40 baza akarb'a ba wa iyazu billah Allah ka
ka
remu) . .02/7/2016,11:12amQueen meemi����
.��KISHIYOYINA��NA
Mymounerh Basheer��. . 44. Doctor ne ya dawo
gidan bayan ya je yai gwaje gwajen sa .......,Alhaji
ke
tambayar sa meya samu matarsa? cikin murmushi
yace".... ",ALLAHU K'ADIRUN ALA MAN YASHAA""wato"....
Alhaji matar ka Zahra na d'auke da ciki na wata d'aya
da
rabi,kid'imewa... Alhaji yai tare da d'aga hannu sama ya
na
godia ga... Allah abunda ya dad'e bai samu ba gashi
yanzu
Lalle hak'uri baya fad'uwa k'asa banza baisan yawan
adadin
kud'in daya d'aibo ba ya damk'awa dector tare da
sauran
tukwicin da yace" ya saurare shi,salllama sukai cikin
sauri
-sauri.......Alhaji yai side in Zahra. To fah! kifi na
ganin
ka mai jarkoma�� inji hausawa"��tsigai na gano tayi
firkai
-firkai a bayan k'ofa ,duk maganganun da su ....... Alhaji
su
kai akunnen ta,da gudu tai shashen hajiya zainab tun da
uwar
d'akin na ta magajiya ba ta nan,ta na haki ta
shiga.......
Hajiya tace" Aa! tsigai meye hakan? sai kace wa ta
k'aramar
yarinya zama tai agefen mudubi... Hajiya wallahi na ji
doctor
sani na cewa..... Alhaji wai zahra na da ciki,daafe
kirji
tai!ta mik'e tsaye hankalinta ya ta shi tace" ciki! �� **
**
** Magajiya ce zaune gaban boka,jummai na gefen ta,kallon
ta
yai nasan meke tafe da ke... Kishiya ko? da sauri ta ce"
Eh
boka ,wata wawiyar dariya ya fasa,fad'i abinda ki keso ai
ma
ta ,abin nema ya samu ta ce" boka mai kankan so na ke
ayi
abunda baza ta samu ciki ba kai ....Ama kore ta daga
gidan,gurnani yayi yace"....,Hajia kun yi sa ke domin
yanzu
hakan ta na d' au ke da ciki,dafe kirji tai!! San nan
batun
ta bar gida wan nan bazan cemu ki komai akai ba, amma
zanba
ki magani ki tabbatar ta ci ,inde kinyi dai-dai to take
cikin
zai zube,kud'i su ka zube mai ,ya basu magani ya ce"
kar
maganin ya wuce yau ba ai amfani dashi ba, inde kwa ya
wuce
yau ,to ayki ya baci koda taci cikin bazai zube
ba....Sallama
sukai da boka suka futa ta baya suka tafi...to fah! gare
ku
masu karatu..........bye urs Queen meemi�� luv u ol my fans��
.
✨OHW✨
[10:41am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
02/10/2016,11,PMQueen
meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
47
ALhamdlh zahra jiki yai sauki ,tana iya cin abinci ayanzu
ma
sam bata shiga har karsu kota gansu afalo ,sai dai tamu
su.
Sallama,wajen karfe 4 na yamma billy kawarta tazo ,taji
dadin
zuwanta haka ta karramata da kayan motsa baki,
karamun falo suka fito suna ta hirar su kan wani book da
ita
billy ke bibiya agroup en ,suna ta kyalkyala dariya.
Nadiya ce tashigo falon ko sallama babu ta kunna tv harda
su
canja tasha, Zarha kam tasan tsokana ce ta kawo ta ,da
gan-gan suka tsiri hirar cikinta wanda har wani fari
take
Nadiya kam haushi ya isheta tashi tai tabar wajen .
Billy tace am kawata wai wan nan wace ,yar rukon
kishiya
tane ,da mamaki karara tace au dama kina.da kishiya
,tace
kishiyoyima suna cikin zancen saiga matan nan kamar
bukkoki
sun tsaya ,Nadiya tace ke zahra?
maimaita abundakikace ,uwani tace barta wai har ita
zata
mana gorin ciki ,kallon juna zahra da billy
sukai,hajia
zainab tace yau zaki gane kurenki, magajia tace kwarai
ma
kuwa.
Hannun.billy taja suka tashi ,zasu bar falin da sauri
nadiya
ta cakumo kafadarta ta juyo da ita ,uwani ta kwada mata
mari
waike kinyi ciki ko wlh tau se kin gayawa aya zakinta
,kallonsu tai wlh duk wanda yatabani xe gane kurensa
janyota
uwani tai ke kina yar cikinmu kina yimana rashin kuya,
wa!wlh
baku haifenba don ko kaza baku aje ba,ita kam billy
hankalinta ne yatashi,janyo ta sukai suka hau duka tun
tana
cizon su har ta kasa,hajia zainab kam taliyo ta tai ta
wadi
kasa wlh yau sekinji nauyinmu, ihu ta dunga yi billy
kam
hardasu kuka tana basu hkr.
Ko ajikinsu uwani kan kafarta tasa tadaki cikin nata kara
ta
saki wanda yasa ta suma ,billy kam wayar zahra tadauka
tarasa
wa zata kira numbet rn farko datai recieving call
takira
,kuka take daga can akace zahra da sauri billy tace don
Allah
kuzo zasu kasheta ,anty mariya dake kitchen tana sanwa
tace
wadin? Billy tCe nickawar zahra ce nazo higidanta
kishiyoyinta sun mata duka yanxu hakan bata motsi,mariya
tace
yi hkr gamunan zuwa idan.kinsan.no,en Alhaji dauka ki
buga
kashewa tai
SUkam ganin.jini nabun kafa fuean zahra se duk suka
dare
cikin sa a kam Alhaji.ybugo dama.ka idarsa ce in xe komo
gida
seyay mata waya ,billy ce tadauka tareda sallama shaida
mai
take yi,salati ya hau yi,ruwa ta dauko tana yayyafa mata
amma
ko motsi wajen rabin awa saiga Alhaji nan ko magana beba
y
sunkuceta sai hospital,billy tabishi.
[10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: ®OHW
02/8/2016,7:33,Queen meemi����. ��KISHIYOYINA��NA
Mymounerh
Basheer��. . 45. Bayan sun taho daga gun bokan.A hanya
suka
sauke Jummai sauri -sauri ta keyi saboda ta na so ta
ruski
lokacin da zahra ke girka abin da zata ci...Don Alhaji
ya
hana ta girkin gidan sai na ta kawai, wajen 6 oclock ta
shigo
gidan d'akinta ta. . Bata zarce ko ina ba sai kitchen ko
zama
batai ba tai ,ganin mai aikin su tai ,tambayar ta tai
,ko
zahra ta shigo kitchen? .."Mai aikin ta ce" ai hajiya
yau
zahra bata shigo kitchen ba saboda bata jin dadi ta na
d'akin
ta yanxu ma".. Alhaji ne ya ce" na d'an yi mata romon kifi
ko
za ta iya ci,da sauri tace" yawwa kin dora ko? tace"
....Eh
Hajiya d'an murmushi tai ta d'auko Kettle ta na
k'ok'arin
dafa ruwan zafi, kallon Larai tai tace""da ma nima
kinga
abunda zan dafa",ganin da tai ta sauke ta xuba .A Flaks
da
sauri ta ce"Larai!. Jeki d'aukon babban flaks ina a
bedrom.
Da sauri ta tafi . . Ganin ta fita ta zaro k'ullun
maganin
nan ta barbad'a ta Juya ,hardasu karkad'e hannu kallon
k'ofa
tai ganin ba wanda ya tawo .Da sauri tai waje ganin Larai
tai
ta tawo ta ce" "ma ta sai ki zubon aciki ki kawon
d'aki",shigar ta d'akin ta wani murmusa wanda ita aganin
ta
aikin ta yaso cinma yi. Domin dama tsoron ta kar yau ta
wuce
bata zuba, matan ba.Murmushi ta kuma dokawa, wayar ta
ta.
Dauka suna waya da..... Jummai. . . . 02/8/2016,8:pm
Queen
meemi���� .��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer�� . 46. Larai
ce
tai sallama d'akin zahra, shiga tai ta aje mata Flasks in
ta
ce"hajiya gashi. Alhaji ne yace adafa miki",kallon ta
tai
tace" menene kika dafa?"romon kifi," bud'e na gani! don
har
taji sha' awar sa,ta na bud'ewa k'amshin ya bugi hancin ta
da
sauri tai toilet amai tai ta kwara rawa,...Larai na ta
yi
mata sannu. . Kuskure bakin ta tai,ta futo ta ce"anya!
larai
zanci romon nan kuwa? tai d'an tsaki kawai je ki ku
cinye.
Godiya tai mata, san nan ta ce."Hajiya bakya buk'atar
wani
abun?....Aa Larai jeki kawai,futa tai ita kuma ta kwan
ta,tana d'an kallon TV . Magajiya suna zaune. A falo
dukkan
su ana ta hira ana kallo,ganin Larai tai da Flaks
ahannu
,kiran ta tai Larai yadai? Kin kai matan kuwa? kinsan
....Alhaji da fad'a inde akan wan nan yarinyar ne,
tace"
hajiya na kaima ta amma tace"bata ci ,to ina yake?ai cewa
tai
mu cinye,tsaki tai seki tashi ki bamu waje,tana barin
gun
hajiya ta kalli uwani aiki ya b'aci,tab'e baki uwani tai
bar
ta nasan menake shirya wa kede saura reni nan da kwana
2
dariya suka sa...............To masu karatu ku biyo ni
donjin
cigaba..........urs Queen meemi���� . ✨®OHW✨ ,
[10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: , , ,
02/6/2016,10:43,Queen meemi����. ��KISHIYOYINA��NA
Mymounerh
Basheer��. . 40. Washegari! Cikin fushi ta shiga d'akin
Alhaji,yana xaune abakin gado yana duba jarida daya ke
yau
lahadi beje market ba yana hutawa,murmushi yai da mamaki
..A
fuskarsa ya kalleta Malama Zahra da magana A bakinki ko?
Eh
Alhaji nan hawaye suka fara kwaranyo mata,take Alhaji
ya
rikice yana cewa"ashsha!ya da kuka kuma?,hawaye
sharrrrrrr!
yasoma zubo mata tasowa yai yaxauna kusa da ita,yace"gayan
me
akai miki? ** *** ** Tace "sark'ar da kasaimun ce jiya
bayan
nadawo daga kai kayan yaya mujaheed,na d'an kwanta
bacci,ina
tashi naga an watson kaya anbud'e kit d'ina an d'auke
sark'ar,lallashinta ya hauyi a fusace ya tashi.....
babban
falo yafuta ya zauna itama Zahran ta zauna janyo ta yayi
yana
d'an dukan bayanta alamar lallashi,hajiya! hajiya!!
hajiya!
Yabud'e murya yana kiran su,da sauri suka firfito,kowacce
na
ya tsina suka zauna kan kujera ,kallon kallo suka hau
yi,don
ganin Zahra kwance jikin alhaji,ba'kin ciki ne tamkar
ya
kashesu. ** ** ** Ina wa d'ancen yaran?uwani ta
'kwalawa
nadiya dasu tsigai amira su hameed da sauransu duk
suka
hallara inbanda hararar Zahra ba abunda suke inka
d'auke
amira da hameed gyaran murya yai wato duk abunda nake
gaya
muku kan yarinyar nan bakwaji ko?.......nasan fa irin
zaman
da kukeyi da ita ,da wad'an nan yaran ,to acikinku
waya
shigar mata d'aki jiya?shiru yaratso falon!yakuma mai
maitawa,cikin daka tsawa wai ba magana nake mukuba yakalli
su
uwani,cikin in ina amira tai magana yajuyo Yana
kallonta
,fad'i mana kallon su hajiya tai cikin tsoro,dama Nadiya
ce
jiya tashiga d'akin lokacin tana bacci nai mata magana
ta
shareni,juyo da kallonsa yai gun Nadiya ,ke meya kaiki
d'akin
ta ? Ko sa 'arki ce? Ehe? sunkwi dakai tai to tashi ki
futo
da sark'a dagowa tai ta kalli hajiya uwani harara ta
watsa
mata ,gyara zama tai,ni band'au sark'a ba,haushi
yakuma
kamashi ya tashi tsaye ta inda yake shiga bata nan yake
futa
ba sedaya musu kaca kaca. . San nan ya kalli Hajiyoyin
yace"banason k'ara ganin ko wacce yarinya agidan nan
,ku
tabbatar kowacce ta tafi gidan ubanta,dafe k'irji
magajiya
tai da zaro ido!hameed dake tsaye ya tsugunna Alhaji
ai
hakuri kullum dama ina musu magana akan hakan basa jin
maganata Alhaji ya kalli hameed bakomi ,amma fa dole su
fito
da sark'a wallahi idan bahaka ba kowacce seta tafi gidan
su
,a fusace ya tashi ya d'ago Zahra wadda keda d'a narkewa
don
takuma basu haushi, d'akinsa suka shiga ya kulle. . .
.02/6/2016,11:37am,Queen meemi���� ��KISHIYOYINA��NA
Mymounerh
Basheer��. . 41. Hajiya magajiya ce ta kalli su Nadiya to
seki
fito da sark'a kallon banza hajiya uwani tai mata,tab'e
baki
tai to mude ki fito da sark'a don baazaki janyowa
amira
ba,tashi sukai suka shige d'aki uwani takalli Nadiya ina
kika
kai sark'ar tace" tana d'akina abunda nakeso dake ki
dauko
sark'a ki kawo mun ita nan..... Tashi tai ta d'auko
mata
mamaki k'arara afuskar ta lallema Alhaji tunda nake be
tab'a
saimun kamar wan nan ba,to fah kunji halin mata,(komi
zaka
musu inde basuda tsoron Allah lokaci d'aya se suce ba
atab'ai
musu ba hmm Allah ya kiyashemu) ......k'wafa tai ,Nadiya
kuwa
da hankalinta yatashi tasan inta bar gidan tarabu da shan
jar
miya don tun tana karama hajiya uwani tad'auko ta 'yar
kanwarta ce talakawa ne tibis yanzu idan takoma abinci ma
ga
gararta zeyi duk da tana ganin gidan iyayenta ne,da
sauri
tace nide hajiya amaida mata abarta. ** ** ** numfashi
taja
hakan za ai don akace kin koma gida kunyama ta isheni
cikin
yan uwana suna gani ina auren me kud'i ,don hakan
kid'au
sark'ar ki kai mata d'a kinta don naga sun shige
d'akin
Alhajin ita dashi, da sauri ta d'auka cikin sand'a ta
bud'e
d'akin ta aje acikin kit in har tana watsar da kayan
saboda
tsoro ,da sauri takoma d'akin hajiya nan ta zauna tana
cewa
"d'an da kyar har hada gumi take��hajiya uwani tace"
nayi
rantsuwa se yarinyar nan tabar gidan nan nifa saboda
kar
alhaji yasamu magaji nakeso ta bar gidan nan, Nadiya
tace
wallahi Hajiya sena ci uwar Amira yau, munafuka ba duk ita
ke
rusa mana aiki ba,uwani tace"karde ki kulata Nadiya
tace
"hajiya ki k'yaleni da ita ,tashi tai tafuta cikin jin
haushin an raba ta da sarka,hhhhhhh (kuji barauniyar
zaune
tab). ** ** ** d'akinsu tashiga amira na kwance ta
fusgota
tsigai tad'ago meye haka kuma? ,dalla Malama yimana
shiru.......Amira ce tace"meye hakan kuma xaki shak'e
ni
anshak'e ki d'in banza yar cirani kawai,dariya tasa ai
kema
ciranin ne yakawo ki kinga duk kanmu nan d'an jumane da
d'an
jummai ,mari ta kai mata tana zaginta banza munafuka
,amira
tace"kinsan bana fad'a amma wallahi yau bazan k'yale
kiba
b'arauniya kawai laa!laa! Ki kacemun barauniya! nan fad'a
ya
kaure tun suna d'aki har falo tsigai na zugasu������karar
fashewar abu Alhaji yaji futowa yai shida zahra. . .
02/6/2016,12:57,Queen meemi���� �� KISHIYOYINA�� NA
Mymounerh
Basheer�� . 42 A lokacin Hajiyoyin suma... sun hau
hayaniyar
ko wacce nabun bayan 'yar d'akinta hameed ma...... ya
futo
daga daki yai tsaki shikam a zuciyar sa ya tsani Nadiya
yasan
itace me tsokana,kullum da ita ake fada,tsawa Alhaji ya
daka
,ya nunasu da d'an yatsa yace"wallahi kushiga hankalin ku
ya
xaku maidamun gida bariki,to bazata sab'uba ,yakalli
hajiyoyin wallahih ku kam...... Anyi manyan banza ,zahra
nan
tafiku hankali cikin fusata uwani tace" haba Alhaji ai
wan
nan cin fuska ne kullum seka nuna tafimu dan tsabar
kai
yarinta tahau kanka,yace"naji ai yanxu ke da girmanki
gashi
kina abun yaran. , ** ** ** Hameed yakalla samon
bulala
dasauri ya d'auko dorina(bulala)yace" yaiwa Nadiya da
Amira
goma goma,abin nema yasamu haka yafara takan Nadiya yai
ta
laftarta ,ya xage k'wanjin sa dama yana cike da
ita,dayazo
kan Amira ahankali yai mata,kuka sosai suka hauyi nan
Alhaji
ya umarci zahra da taje ta shirya shima yatafi
duk........
sunyi birjik afalon se maida zance ake sewa hajiya
zainab
fad'a suke akan taiwa hameed fad'a...... ,Haka sukaita
cece
kuce wajen awa d'aya kamar saci babu..... Alhaji ne
yafuto
yaruk'o hannun zahra tafeso uwar kwalliya se walwali take
nan
yakalli hameed yace yazo ,ya kallesu..... Azuciyarsa
yana
mamakin yanda duk matansa suka dawo tun bayan da yai
aure,sun
maida kansu kamar wasu tab'abb'u,kuma kallonsu yai yace"
to
semun dawo....,sakin baki sukai sunma kasa magana duk se
suka
manta da abunda yafaru oh mu 'yasu ...Alhaji yazama
taa
ce,hahahahahahh,��ina daga gefe na watso musu gwalo ��don
sin
ban dariya yanda naga sunyi shirim shirim akan kujera
d'aya,juyo wa nai naga zasu ganni da gudu nabi bayan
su
Alhaji don karsu b'acen..........muje
zuwa.............urs
Queen meemi��. . ✨OHW✨
[10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
02/11/2016,11:16amQueen meemi����
��KISHIYOYINA��Na Mymounerh Basheer��
50
Bayan an kai ta asibitin wanda aka shaidawa. Alhaji ta
samu
b'ari .Alhaji har kuka ya yi domin ya d'ora buri akan
cikin
,rok'on Allah yayi akan ya saka masa.....,Billy daga nan
ta
tafi gidan su, sai wajen 10 suka dawo ,kobi takan su
bai
ba.Aranar d'akin zahra ya kwana saboda kula da ita.
WASHEGARI!
Bayan ....Alhaji ya kim tsa Zahra wad da ta d'an samu
sauk'i
sai abun da ba' arasa ba,wajen karfe goma sha d'aya 11:00
sai
ga ....Mariya ,Rukayya da Zainba ,wato ya yun Zahra ko
zama
basiba su ka hau cewa ",ina matan gidan"? tsigai ce ta
fara
futo wa ta kalle su daga ina? Mariya tace" daga gidan ku
,ki
kirawo mana iya yen d'akin naki.Juyawa tai ta tafi
kiran
su
Magajiya ce ta fara fito wa, kallon su tai , taimako kuka
zo
naima ......? Rukayya tace" bawan nan ba,munxo sa nin
dalilin
daya sa ku kai wa k'anwar mu duka har da su zub da
ciki
saboda, ku baku haihuwa don tsabar bakin ciki,to baza mu
yar
daba....Mariya da ta fisu masifa ,janyo Tsigai tai ta
fara
nad'a da sauri su U wani su kai yo kan ta lokaci kad'an
guri
ya har gitse dama ashirye suka xo.
02/11/2016,QueeN
meemi����
��KISHIYOYINA��NA.Mymounerh Basheer��
51
,Zainab kam fita tai can waje ta d'au boki tin.....
Maigadi
wanda yake cike da ruwan kumfa da alama wanki yake ,da
gudu
tai ciki ,d'akin da taga d'aya ta futo ne ta shiga ta
kwara
duk d'akin ya b'aci .....Magajiya.ta cakumo ta d
tace"d'akin
nawa zaki zuba wa .Ruwan wanki ? nan sukai ta fad'a duk
da
hajiyoyin sunfi k'arfin su amma kuma suda yarin ta...
aAJikin
su sai da suckai kaca- kaca da falon. Alokacin Zahra ta
futo
ganin ha kan yasa ta fara kuka don ita abun ya fara
isar
ta,wayar Alhaji ta kiraa bugu d'aya ya d'auka ta gaya
mai
abun da ke faru wa ,ko awa d'aya baiba ya shigo
gidan........
Afusace! kirjin sa har ciwo yake,dama yana cike
dasu,su...
Mariya na ganin sa suka hau kuka,tambayar su yai ba 'asi
?nan
suka ce" Munzo duba Jikin,zahra ne shine matan ka suka
dake
mu,"k'irjin sa ne ya ji yana ne man fashewa ,dafewa yai
ya
zauna ,da sauri suka zo .....Alhaji ?ya daka tar dasu
,tare
da nuna musu k'ofa kowace ta bar mai gida karya bud'e ido
ya
gan su hakan yasa ...Jikinsu yai sanyi suka zari. Maya
fai
kowacce tai wa je su.
Mariya kuwa bayan sun duba zahra suka tafi ,tana zaune
sae
kuka ta ke ita kam auren nan Ya isheta ta rasa yanda
zatai,wata zuciayar tace" mata kidage da addua
mahakurci
mawadaci
Malam umar wato baban zahra yaje inda Alhaji yake
bussness
nasa ,ganin sa yai kwan ta tunani yake yi baima san yazo
ba
,sai daya bubbu ga san nan ya tashi... Aa malam ne ?
zauna
yai yace"ashe zahra bata ji dad'i ba naso zuwa gidan to
saena
ga rashin dacewar saboda ga mata manya,..Alhaji yace ay
daka
zo kuwa kaida gidan surukin ka dariya suka sa,yaja
tsaki
malam yace ya de ?nan yace duk wata masifa wallahi mata na
ke
sani ,nan ya warware mai komai tun auren sa da zahra da
kuma
zubda mai da ciki da sukai har fad'an da akai yau.
Cikin tashin hankali yace" assha !abu beyiba ,beji da
d'in
abunda su Mariya sukai ba, nan Malam mahaifin zahra
keta
bashi baki yadawo da matan sa bekama ta da girman su
ace
hakan tafaru ba, .....Alhaji yace "da sun tsare mutuncin
su
da hakan bata faru ba .Zahra yarinya ce mai sauk'in kai su
ba
su gane ba ,malam kwa azuciyar sa tausayin Zahra yake ji
ya
san bai ma ta dede ba ya san tana hkr ,amma bayan da xai
da
k'addara,haka yata shi bayan sun sallama da....Alhaji,
yata
fi gida ransa ab'ace yana xuwa ko sallama goggo na
d'aurin
lemu ta kalle shi .Aa Malam! yan zu ka dawo? yace" barni
kede
ashe abunda yaran nan suka je sukai kenan"? ,suwa fa
?in
ji... Goggo,nan ya zayya ne mata ,tafi ta au yi lalle
ma!
amma basu kyauta ba" ,ya kalle ta ina. Aminu yake ne
?suna
cikin magana sai ga...... Mujaheed kallonsa malam yai
,yace
"kai? kira mun su .Mariya awaya ,kace" ina neman su tun
da
yan zu la 'asar tayi ,kace" masu.
Gobe da safe kowacce tazo ina nai manta "..Mujaheed yace
to
"baba bari na sayo kati",nan suka cigaba da tattauna wa
akan
zuban cikin zahra wanda ...Goggo tace gaskiya na raina
wayon
matan nan ace kunzau na kishi da 'yar cikin ku wlh sun
kusa
jika da ita haba da shirme in banda ma abun na ALLAH ne
ina
Zahra ina auren Alhaji,ni wallahi... Alhajin keban
tausayi
.Malam?.kama ta yai kace ya canja wa Zahra gida ,nan
.Malam
yace "zamyi tunani idan da hali zan gaya mai" d'akin sa
ya
shiga .Azuciayar sa yana mai tausayin zahra ya san
tabbas
gidan bai dace da itaba amma k'addara taruga fata wan
nan
kenan.
Urs Qieen meemi��
✨®OHW✨
[10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
02/13/2016,11:34,Queen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymouner Basheer��
57
ALhaji ke shirin fita dayake yau yana gun manyan matan
,har
yashiga mota dasauri Uwani tazo Alhaji dama ina nai
man
alfarma wlh kaga larai ta tafi ganin gida ,wlh dama ko
zaka
ce lantana taxo ,sabd da take gidan nan da tare nake
aykensu,yace ina ne tace kasuwa ne su suke suyon mai
kyau,yace to innaje xatazo godia ta hau hi
Lantana na xuwa suka jata daki tai mamaki nan ta xauna
suna
zaune su uku hji zainab tace ,kinsn aykin damuke so ki
mana?tace aa hajiya kudi uwani ta futo dashi,king wan
nan
dubu goma ne kuma naki zaro ido lantana tai ,hajiya
dukni
kadai sukace kwarai ,hajiya kufadi kome ne ne xanmuku
inde
befi karfi na ba,so muke duk wani abi dake gudana
agidan
zahra kina kawo mana kome kika ji kixo ki gaya mana,tace
ay
me sauki ne hajia,hjia zainba tace inde aykinki yay kyau
xamu
kara miki dubu ashirin dadi ne ya kama ta, da sauri
tace
ayanxu ma akwai,abunda zan gaya muku ,
Zahra na dauek da ciki na wata biyu kamar hadin baki
kowacce
tamike��tare da zaro ido,nikam nace kuna taku ALLAH Na na
shi
,ta ALLAH ita ce gaskiya) tabdi jam inji hjia zainab,nan
suka
sallameta ta ta tashi ta tafi dama tana da tsohuwar nokia
mai
tochlight hakan yasa suka karbi number enta.
Bayan kwana 2 suka kirawo lantana lokacin suna gyaran
daki
ita da zahra ,wanka zahra ta shiga yi,nan suka umarceta
data
dauko musu book kowane iri ne inde da hand writing en
zahra,
lantana tace hajiya mene? Hand writing,tsaki hajiya tasa
da
ta tuna lantana ce ashe,nan tace littafi mai rubutu
inde
kinganshi kika tabba tar na zahra ne ki kawo mana ,tace
ba
matsala hajia ay me sauki ne,da sauri ta kashe jin
alamar
bude kofa.
02/2/2016,,,,,,,,Queen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
58
Dama ce ta samu lantana inda ta kalli zahra ,Anty maga
jakunkunanki na makaranta ina zan saka su ,nan tace ki
kaimun
cikin drower,bayan futar zahra dasauri tabude cikin sa
a
tafauko wani 40leaves ta soka acikin zaninta sauri tai
ta
gama aykace aykacenta ,ta gayra dakin ta futa wajen la
asar
ta naimi izini wai,xata gun mamanta dayake maman tata ma
na
ayki wani gidan masu hannu da shuni,hakan kuwa akai futar
ta
bata zar ce ko ina ba sai ya kasai,su hajia na xaune wata
mai
sanda kaya irin na mata taxo ta barbace sai siya suke
,ganin
lantana yasa magajiya tajata daki ,nan ta zaro book en.
Ta
bude murmushi tai,
Kallonta tai mene lbr ,lantana tace jiya ina daki
wajen
karfe. 8 anty da Alhaji na falo naji yana tambayarya
watan
cikin nawa tace mai uku,(lallema har wani watan ciki
ake
tambaya hmm muje xuwa) sallamar ta tai tawuce gidan,inda
dadi
ya kasheta don yauma sun bata dubu biyar,ita aganinta
aiki
yabude mata,hmm lantana ajuri zuwa rafi dai..wataran
tulun
zai fashe.
Bayan futar ta suka taru don tsara yanda zasu hada
mata
makircin (Allah sarki baiwar Allah bama tasan kunayi
ba)kiran
Nadiya sukai akan ta samo musu wani kwakkwaran wanda ya
iya
rubutu ,cikin murmushi Nadiya tace ay kam ina dashi
,don
yanxu nadiya bata xaman gidan kullm tana biye biye ga.
Shigewa maza ,ta dade da fara scl wato federal college
of
education amma in taje banda bun maza bata karatunn
komi,carru ovar ne fall akanta,kuma Duk Alhaji ne yay
wahalar
scl en ,wan na yasa ta dauki book en domin takaiwa
wani
saurayinta class mate nata ,duk suka gaya mata abunda xa
a
rubuta yazamto iri daya dana zahra ,wan nan kenan
Urs Queen meemi��
✨®NGA��✨����
[10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: .
02/11/2016,11:16amQueen meemi����
��KISHIYOYINA��Na Mymounerh Basheer��
50
Bayan an kai ta asibitin wanda aka shaidawa. Alhaji ta
samu
b'ari .Alhaji har kuka ya yi domin ya d'ora buri akan
cikin
,rok'on Allah yayi akan ya saka masa.....,Billy daga nan
ta
tafi gidan su, sai wajen 10 suka dawo ,kobi takan su
bai
ba.Aranar d'akin zahra ya kwana saboda kula da ita.
WASHEGARI!
Bayan ....Alhaji ya kim tsa Zahra wad da ta d'an samu
sauk'i
sai abun da ba' arasa ba,wajen karfe goma sha d'aya 11:00
sai
ga ....Mariya ,Rukayya da Zainba ,wato ya yun Zahra ko
zama
basiba su ka hau cewa ",ina matan gidan"? tsigai ce ta
fara
futo wa ta kalle su daga ina? Mariya tace" daga gidan ku
,ki
kirawo mana iya yen d'akin naki.Juyawa tai ta tafi
kiran
su
Magajiya ce ta fara fito wa, kallon su tai , taimako kuka
zo
naima ......? Rukayya tace" bawan nan ba,munxo sa nin
dalilin
daya sa ku kai wa k'anwar mu duka har da su zub da
ciki
saboda, ku baku haihuwa don tsabar bakin ciki,to baza mu
yar
daba....Mariya da ta fisu masifa ,janyo Tsigai tai ta
fara
nad'a da sauri su U wani su kai yo kan ta lokaci kad'an
guri
ya har gitse dama ashirye suka xo.
02/11/2016,QueeN
meemi����
��KISHIYOYINA��NA.Mymounerh Basheer��
51
,Zainab kam fita tai can waje ta d'au boki tin.....
Maigadi
wanda yake cike da ruwan kumfa da alama wanki yake ,da
gudu
tai ciki ,d'akin da taga d'aya ta futo ne ta shiga ta
kwara
duk d'akin ya b'aci .....Magajiya.ta cakumo ta d
tace"d'akin
nawa zaki zuba wa ......Ruwan wanki ?
nan sukai ta fad'a duk da hajiyoyin sunfi k'arfin su
amma
kuma suda yarin ta... AJikin su sai da su kai kaca- kaca
da
falon..... Alokacin Zahra ta futo ganin hakan yasa ta
fara
kuka don ita abun ya fara isar ta bama tasan da zuwan su
Anty
Mariya ba,wayar Alhaji ta kiraa bugu d'aya ya d'auka ta
gaya
mai abun da ke faru wa ,ko Awa d'aya baiba ya shigo
gidan........
A fusace! Ya shugo kirjin sa har ciwo yake,dama yana
cike
dasu,su... Mariya na ganin sa suka hau kuka,tambayar su
yai
ba 'asi ?nan suka ce" Munzo duba Jikin,zahra ne shine
matan
ka suka dake mu,"k'irjin sa ne ya ji yana ne man
fashewa
,dafewa yai ya zauna ,da sauri suka zo .....Alhaji ?ya
daka
tar dasu ,tare da nuna musu k'ofa kowace ta bar mai
gida
karya bud'e ido ya gan su hakan yasa ...Jikinsu yai
sanyi
suka zari. Maya fai kowacce tai wa je su.
Mariya kuwa bayan sun duba zahra suka tafi ,tana zaune
sae
kuka ta ke ita kam auren nan Ya isheta ta rasa yanda
zatai,wata zuciayar tace" mata kidage da addua
mahakurci
mawadaci
Malam umar wato baban zahra yaje inda Alhaji yake
bussness
na sa ,ganin sa yai kwance yana tunani bai ma san yazo
ba
,sai daya bubbu ga san nan ya tashi... Aa malam ne ? zaun
a
wa yai yace"ashe zahra bata ji dad'i ba naso zuwa gidan
to
saena ga rashin dacewar saboda ga mata manya.
Alhaji yace ay daka zo kuwa kai da gidan surukin ka
dariya
suka sa...Alhajiya danja tsaki tare da dafe kai malam
yace"
ya de ?nan yace duk wata masifa wallahi mata na ke sani
,nan
ya warware mai komai tun auren sa da zahra da kuma zubda
mai
da ciki da sukai har fad'an da akai yau.
02/11/2016,Queen meemi����
��KISHIYOYINA��NA
Mymounerh Basheer��
52
Cikin tashin hankali yace" assha !abu beyiba ,beji da
d'in
abunda su Mariya sukai ba, nan Malam mahaifin zahra
keta
bashi baki yadawo da matan sa bekama ta da girman su
ace
hakan tafaru ba, ....
Alhaji yace "da sun tsare mutuncin su da hakan bata faru
ba
.Zahra yarinya ce mai sauk'in kai su ba su gane ba
,malam
kuwa.. Azuciyar sa tausayin Zahra yake ji ya san bai ma
ta
dede ba ya san tana hkr ,amma bayan da xai da
k'addara,haka
yata shi bayan sun sallama da...Alhaji.
Ya ta fi gida ransa ab'ace yana xuwa ko sallama goggo
na
d'aurin lemu ta kalle shi .Aa Malam! yan zu ka dawo?
yace"
barni kede ashe abunda yaran nan suka je sukai kenan"?
,suwa
fa ?in ji... Goggo,nan ya zayya ne mata ,tafi ta au yi
lalle
ma! amma basu kyauta ba" ,ya kalle ta ina. Aminu yake
ne
?suna cikin magana sai ga......Mujaheed
Kallon sa. Malam yai ,yace "kai? kira mun su .Mariya
awaya
,kace" ina neman su tun da yanzu la 'asar tayi ,kace"
masu.
Gobe da safe kowacce tazo ina nai manta "..Mujaheed yace
to
"baba bari na sayo kati",nan suka cigaba da tattauna wa
akan
zuban cikin zahra wanda ...Goggo tace gaskiya na raina
wayon
matan nan ace kunzau na kishi da 'yar cikin ku wlh sun
kusa
jika da ita haba da shirme in banda ma abun na ALLAH ne
ina
Zahra ina auren Alhaji,.
Ni wallahi... Alhajin keban tausayi .....Malam? kama ta
yai
kace ya canja wa Zahra gida ,man. Malam yace "zanyi
tunani
idan da hali zan gaya mai" d'akin sa ya shiga .Azuciayar
sa
yana mai tausayin zahra ya san tabbas gidan bai dace da
itaba
amma k'addara taruga fata wan nan kenan.
Urs Qieen meemi��
✨®OHW✨
[10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: , .
02/10/2016,11,PMQueen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
48
ALhamdlh zahra Jiki yai sauki ,tana iya cin abinci.A
yanzu
ma sam bata shiga har karsu ko ta gansu A. Falo ,sai
dai
taimu su. Sallama,wajen k'arfe 4 na yamma....Billy k'awar
ta
tazo ,taji dad'in zuwan ta haka ta karrama ta da kayan
motsa
baki.
K'aramun Falo suka fito suna ta hirar su kan wani book
da
ita. Billy ke bibiya aGroup in ,suna ta k'yalk'yala don
book
en na.k'aya tardasu tareda jin- jina wa marubu ta don
suna
k'ok'ari matuk'a dariya suka sa.
Nadiya ce ta shigo falon ko sallama babu ta kunna tv
harda
su canja tasha, Zarha kam ta san tsoka na ce ta kawo ta
,da
gan-gan suka..Billy ke tambayarta ya jiki- jiki tana gaya
ma
ta yanda cikin ta. Ke ba ta wahala...... Nadiya kam haushi
ya
ishe ta tashi tai tabar wajen .
Billy ta "ce am kawata wai wan nan wace? 'yar ruk'on
kishiya
ta ne da mamaki k'arara ta ce au dama kina.da kishiya
?,tace
kishiyoyi ma suna cikin zancen sai ga matan nan kamar
bukko
ki sun tsaya ,Nadiya ta ce
" ke zahra.?
Mai mai ta abunda kika ce ,uwani ta ce" bar ta wai har
ita
zata mana gorin ciki !,kallon juna Zahra da Billy
sukai,hajia
Zainab ta "ce yau zaki gane kuren ki. Magajia ta ce''
k'warai
ma kuwa.
Han nun... Billy Zahra ta ja suka tashi ,zasu bar falon
da
sauri Nadiya ta cakumo kafad'ar ta ta juyo da ita.Uwani
ta
kwad'a mata mari waike kinyi ciki ko wlh yau sae kin
gayawa
aya zakin ta.
02/10/2016,11,30Queen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
49
kallon su tai wlh duk wanda ya tab'a ni xae gane kuren
sa...
Janyota uwani tai ke kina yar cikin mu kina yima na
rashin
kunya, wa! Dariya ta sa wlh baku haifen ba don ko kaza
baku
aje ba,ina baku shawara idan har kin tabba tar ni 'yar
cikin
ku ce ,to kuna Jan girman ku,idan kuka ja girman ku zan
muku
biyayya.
Ita kam.............. Billy hankalin ta ne ya tashi.Janyo
ta
sukai suka hau duka tun tana cizon su har ta
kasa,hajia
Zainab kam taliyo ta tai ta fad'i kasa,ta ce" "wlh yau
sae
kinji nauyin mu don ko wanda ta kawoki dunia bata isa
ba
balle ke,karan kad'a miya," ihu ta dunga yi.. Billy
kam
hardasu kuka tana basu hkr.
Ko ajikin su Uwani kam k'afar ta tasa ta daki cikin
nata
k'ara ta saki wanda yasa ta suma. Billy kam wayar Zahra
ta
dauka ta rasa wa zata kira number in farko da tai
recieving
call takira ,kuka ta ke daga can akace Zahra!? da
sauri.Billy
ta ce" don Allah kuzo zasu kashe ta! ....Anty Mariya
dake
kitchen tana sanwa tace wadin? Billy taCe" nice k'awar
Zahra
nazo gidan ta kishiyoyint a sun mata duka yanxu hakan
bata
motsi...Mariya tace yi hkr gamunan zuwa idan kin san
number
in. Alhaji d'auka ki buga mai kafin muzo kashewa tai.
Su kam ganin Jini na bun k'afa fuwan Zahra sai duk
suka
dare, cikin sa a kam Alhaji ya bugo dama k'a idarsa ce in
xae
komo gida sai yai mata waya .Billy ce ta d'auka tare
da
sallama shaida mai take yi,salati ya hau yi,ruwa ta d'auko
ta
na yayya fa ma ta amma ko motsi wajen rabin awa sai ga
..Alhaji nan ko magana baeba ya sun kuceta sai
hospital...Billy kam a baya ta bishi.
URS Queen meemi��
[10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
02/12/2016,10,30,Queen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
53
WASHEGARI!
Kamar wajen k'arfe goma duk su Mariya sun hallara.
Malam ya na cikin d'akin sa duk suka je su ka zazzau na
suka
gaishe shi amma ko d'aga ido bai ba balle ya kalle su,sai
da
ya gama abun da yake ya juyo yace" wato abunda kukai kun
kyau
ta kenan?
Shine don ku kashe wa yarinya aure zaku je kuyi fad'a
da
muta ne ko ?to meya kaiku? cikin in ina mariya tace"...
Baba
wlh bugon waya k'awarta tai tana kuka wai sun kashe ta
shine
hankali na ya tashi muka je duba ta shine matan sa suka
kama
mu da fad'a "
Duk da haka kun deyi kus kure kun ke ta haddi tun da a
gidan
su kuka je ,"to kar naji kar na gani duk abunda zai
samu
zahra kar waccen ta kuma d'ibar Jiki taje can na gaya muku
"
kuna ji na? "Suka ce eh" ha kan yai ta musu Nasiha san nan
ya
sallame, su d'akin Goggo suka shiga suna ta maida
magana
,Aminu dake zaune ya na break fast ya had'e rai shi kam
yana
tausayin yayar sa ,wan nan ke nan.
02/12/2016,Queen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
54
Malam kam samun Alhaji yai da zen cen san ja gida .Alhaji
ya
ce "ay ba matsala nima abun yasoma ban tsoro sam matan
nan
basa tsoron Allah," ,ya ce "akwai wani gida a Hotoro
G.R.A
sabo ne k'arami na gina shi da 'yan haya zansa amma yanzu
sai
ta koma can ,gaisa wa suka kuma yi cikin jin dad'i da
fahim
tar juna.
Zahra kam cikin kwanciyar hankali ta koma G .R.A wan da
su
Anty Mariya suka taya ta tsara gidan hankalin ta
akwance
,yanda Matan sa keda mota da driver dake kai su unguwa ha
kan
yasa ya samu k'aramar mota tare da driver wan da zai dun
ga
kai ta unguwa ,tare da mai aikin ta Lantana.
Sai bayan komawar zahra .G.R.A da kwana 2 san. Malam
ya
takura wa alhaji ya dawo da su Uwani. Amma ya ce" ban da
su
tsigai da Nadiya don ya gaji da rik'e 'ya'yan da basu
da
mutunci ,ha kan de Malam ya tattaushe shi ("kaji suru
kan
arxiki") da k'yar ya hak'ura za'ada wo har da su Amira
d'in.
Urs Queen meemi��
NG WRITERS ASSOCIATION��
✨®NGA✨���� .
[10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: . 02/2/2016,
11:12,Queen meemi����
��KISHIYOYINA��nA Mymounerh. Basheer��
55
Kwanci ta shi ba wuya a wurin ALLAH Zahra ta doshi
wata
d'aya a sabon Gidan ta inda zaman lafiya ya dad'a wan
zuwa
tsakanin ta da Alhaji,tarai taraya kam ta na shan ta
gun
Alhaji ayanzu zuciyart a ta d'an samu nutsuwa,ga mai
aikinta
Lantana mai kirki suna zaman ,lafiya ta je gidan Maman ta
har
sau 2, ita kan ta taji da d'in ga nin yanda hankalin Zahra
ya
kwan ta ,domin da duk abinda ta ke ciki ,Aminu na ga ya ma
ta
,Adduar Uwa kar b'ab'b'iya ce kullum dare ba ta bacci.
Tana
wa 'yar ta Adduar samun salaama a auren ta wan nan
kenan.
Suna zaune ....A falo suna kallon tashar zee alwan
.Lantana
daga gefe suna d'an hira,ji tai ana buga kofa da k'arfi
da
sauri Lantana taje ta bud'e ....,Mutanen ne su ka fa ra
shigo
wa. Arazane Zahra ta ta shi !.,
Amma se ta basar ta na ce wa" ai baki mukai ",kalle-
kallen
falon suke, suna jin jina kai ,cike da gadara ko wacce ta
ja
kujera,ta Zauna. Uwani ta na lalle Alhaji hmmm+mmm!
Lemo
Lantana ta kawo mu su zahra kam gaishe su ta hau yi
.Magajiya
ta ce" ke ba gaisuwa mu,kazo yi ba san nan ba Lemo mu
kazo
sha ba don kin san akwai agida,wallhi kar kiga kin dawo
nan
ba k'yaleki mukai ba ",hajiya Zainab ta ce "Jibi gida wai
ita
ka d'ai lalle. Alhaji abayya ne ma sai ya nu na rashin
adalci
.
Zahra kam ta ta sun kwi da kai tana jan yo adduar
(ALLAH
HUMMA AJIRNI FI MUSIBATI WA AKLIFNI KAIRAN MINHA)seyi ta
ke
Azuciyar ta tare da karan ta (LAHAULA WALA KUWATA ILLA
BILLAH)domin kauce wa sharrin su don tsoron su kam ta keji
ha
kan su ka gama magan- ganun su da bud'e- bud'en su
suka
tafi,sun so zahra ta tan ka ,ita kam tai karatun ta
nutsu,bayan futar su taja ajiyar zucia da suka fita
lafiya
02/13/2016,11:29Queen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymouner Basheer��
56
suna zau ne afalo Jummai k'awar Magajiya ta zo ,tana
tambayar su Zahra su ka ga ya ma ta ai ta bar gidan ,nan
ta
sa shewa amma nai muku murna,"Jummai kenan gida fa yajan
ja
ma ta" ,da fe kirji tai kai haba de? Ta ce" wallahi
amma
wallhi kun yi sa ke ai wan nan gwan da ace ta na gidan
nan
yan zu ku ka san irin dukiyar daze na sakar mata kuwa
lalle
na raina kishin ku,(hmm sunki yadda da
kaddara,RUBUTECCEN
AL'AMARI NE LITTAFIN MY TWINNY BESTY BILLY��,tun fil
azal,amma
su kishin su yaki bari su gane.
Uwani ta ce" wallahi kai na duk ya kunce dabara ta
k'are,mun
yi na bokan abanza,jummai ta ce' se ku had"a da makirci
ai
,mata fa kuke kuma manya ,yo wane dare ne Jemage bai
gani
ba,?Magajiya ta ce" sai daren mutuwar sa",ta shi tai ta
kama
kun nen Magajiya ta rad'a ma ta, nan suka k'yalk'yale
da
dariya kai Jummai shiisa nake son zama da ke akwai
wayo,ni
d'in ai ba wasa ba ce" nan ta fesa wa su Uwani duk suka
sa
dariya ,ina daga gefe ara kub'e don son jin meta fad'a
amma
tsoron kar su zaune ni shiisa na koma gefe��hmm mamaki ne
taf
afuska na ta yan da. Alhaji ya had'a matan nan basu san
komi
ba sai ci da sha,da Jiran dukiya sa .Allah kasa mufi
k'arfin
zuciyar mu.
Yau daya ke Alhaji ya je gidan matan sa, shiga yai
cikin
fara' a su ka tarbe shi sai hidima suke mai shi kam
mamaki
duk ya ishe shi hira aka zauna ana yi,Magajiya ya ce
tasa
kuka .Alhaji? ya ce "ehem me ke faruwa ne? Nan suka hau
bashi
hakuri akan abun da duk sukai wa zahra acewar su sun yar
da
da k'addara, ga nin hawaye a fuskar su ya yar da yanu
na
bakomi,nan kowacce ta tsiri fadar matsalar ta ta kud'i
,take
duk ya biya musu ,da zai tafi har da cewa agai da
zahra.
Yau zahra ta ta shi da amai kace- kace da Jiri ga ta
shin
zuciya ,bayan dawo war. Alhaji ya sa suka ta fi
Asibiti
gwajin farko suka ce ta na da ciki 2 month murna kam kamar
ya
suma ,ha kan su ka dawo gida.Lantana ke kula da ita
hankalin
su kwan ce.Alhaji kam ba wanda ya gayawa don ya tsora ta
da
su hajiya duk da sun tuban.
Urs Queen meemi��
NG WRITERS ASSOCIATION ��. ✨®NGA✨����
[10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: . .
02/13/2016,11:34,Queen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymouner Basheer��
57
Alhaji ke shi rin fita, da ya ke yau ya na gun manyan
matan
,har ya shiga mota da sauri Uwani ta je har da dan
russu
nawa,"Alhaji da ma ina nai man alfarma wallahi ka ga Larai
ta
tafi ganin gida ,to da ma ko za ka ce Lantana ta zo?"
,saboda
lokacin da ta ke gidan nan da ta re na ke aiken su",ya
ce"
ina ne ?ta ce "kasuwa ne su su ke suyon mai kyau",ya ce"
to
inna je zata zo" godiya ta hau hi
Lantana na zuwa suka ja ta d'aki tai mamaki nan ta zauna
su
na zaune su uku, Hajiya Zainab ta ce ",kin san aikin da
muke
so ki mana"?ta ce "Aa Hajiya, kud'i Uwani ta futo da
shi,kinga wan nan dubu goma ne ,kuma naki," zaro Ido
Lantana
tai ,Hajiya duk ni kad'ai suka ce" k'warai ,Hajiya "ku
fad'i
kome ne ne zan muku Inde befi k'arfi na ba,"so mu ke duk
wani
abu da ke guda na agidan Zahra kina kawo ma na ko me ki ka
Ji
kizo ki ga ya mana",ta ce" ai me sauk'i ne
Hajia",Hajiya
Zainab ta ce "in de ai kin ki yai kyau za mu k'ara miki
dubu
ashirin" dad'i ne ya ka ma ta, da sauri ta ce" ai yanzu
ma
Akwai,abun da zan ga ya muku .
Zahra na d'au ke da ciki na wa ta biyu kamar had'in baki
ko
wacce ta mik'e��tare da zaro ido,ni kam na ce" kuna ta
ku
ALLAH Na na shi ,ta ALLAH ita ce gaskiya) tab di Jam in
ji
Hajiya Zainab,nan su ka sallame ta, ta ta shi ta tafi dama
ta
na da tsohuwar nokia mai tochlight ha kan yasa su ka
karb'i
number inta.
Bayan kwana 2 su ka kirawo Lantana Lokacin su na
gyaran
d'aki ita da Zahra ,wanka Zahra ta shiga yi,nan su ka
Umarce
ta da ta d'au ko mu su Book kowa ne iri ne, inde Hand
writing
In Zahra, Lantana ta ce" Hajiya me ne"? Hand
writing,tsaki
Hajiya ta sa da ta tu na Lantana ce ashe,nan ta ce"
Littafi
mai rubutu Inde kingan shi Kika tabba tar na Zahra ne ki
kawo
ma na" ,ta ce" ba Matsala Hajiya ai mai sauk'i ne,"da
sauri
ta kashe jin alamar bud'e k'ofa.
02/2/2016,,,,,,,,Queen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
58
Da ma ce ta samu Lantana Inda ta kalli Zahra ",Anty ga
ma
Jakun kunan ki na Makaranta ina zan saka su"? ,nan ta ce"
ki
kai mun cikin drower,bayan futar Zahra da sauri ta
bud'e
cikin sa' a ta d'auko wani 40leaves ta soka acikin Zanin
ta,
sauri tai ta ga ma aikace -aikacen ta ,ta gyara d'akin
ta
futa ,wajen la 'asar ta nai mi Izini wai Zata gun Maman
ta
daya ke Maman ta ta, ma na aiki a wani gidan masu Hannu
da
shuni,ha kan kuwa akai futar ta ba ta zar ce ko ina ba
sai
Yakasai,su Hajiya na Zaune agefe ga wata mai sai da Kaya
irin
na mata sun barbaje sai siya suke ,ga nin lantana ya
sa
Magajiya ta ja ta d'aki ,nan ta zaro Book In ta bud'e
Murmushi tai,
Kallon ta tai ,tace"mene Labari? Lantana ta ce" Jiya
ina
d'aki wajen k'arfe. 8 Anty da Alhaji na falo naji ya
na
tambayar ta watan cikin na wa tace" mai Uku,(lallema har
wani
watan ciki ake tambaya hmm muje xuwa) Sallamar ta tai tawu
ce
gidan,inda dad'i ya kashe ta don yau ma sun bata dubu
biyar,Ita aganin ta aiki ya bud'e ma ta,Hmm Lantana A
juri
zuwa rafi dai..wata ran tulun zai fashe.
Bayan futar ta suka taru don tsara yan da za su had'a m
ata
Makircin (Allah sarki Baiwar Allah ba ma tasan kunayi
ba)kiran Nadiya su kai akan ta samo musu wani k'wak k'wa
ran
wanda ya iya Rubutu ,cikin Murmushi Nadiya ta ce" ai kam
ina
da shi ",don yan zu Nadiya ba ta Zaman gidan kullum ta
na
biye -biye ga Shige wa Maza ,ta dad'e da fara School wa
to
Federal College of Education amma in taje ban da bun Maza
ba
ta Karatun komi,Carry Ovar ne fall akan ta,kuma Duk Alhaji
ne
yai wahalar School in ,wan nan ya sa ta d'au ki Book in
domin
ta kaiwa wani Saurayin ta Class Mate na ta ,duk suka ga ya
ma
ta abun da za a Rubuta ya zamto iri d'aya da na Zahra
,wan
nan Kenan.
Urs Queen meemi��
✨®NGA��✨����
[10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
02/15/2016,11:00,Queen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
59
Kwanci tashi ba wuya agurin ALLAH cikin zahra ya cika
wata
na takwas ,inda take samun kulawa daga gun Alhaji da
kuma
gida,
Ab'angaren Manyan Mata kuwa kullum cikin kawo musu gulma
ake
amma abi yaci tu ra,daga suje gun wan nan boka se suje
can
,duk sun tashi hankulan su akan cikin Zahra,wanda Allah
ke
dad'a ikon sa Akan Al amura.
Alhaji ne gaban doctor shi da Zahra ana yin text na
ganin
abinda ke cikin ta ,d'ago wa Doctor yai suka gaisa da
Alhaji
,yace mai" Congratulation Matar ka na d'auke da twince
dau
Maza,da sauri Alhaji ya mike masha Allah ,godiya yai
wa
Allah,daya cika mai burin sa ya kalli Zahra da ta sunkwi
da
Kai saboda kunya ,yace" Lalle Zahra kin kasance mun
SANYIN
IDANIYATA,tauraruwa acikin taurari,shi kam Doctor mamaki
ne
k'arara afuskar sa ,yanda kamar Zahra itace matar ,sa shi
kam
afarko ma ya d'auka 'yar sa ce ,nan ya basar da tuna
nin.
Tunda suka koma gida Alhaji ke nan nan da Zahra kamar
k'wai
Lanatana da ke aikace aikace ,duk gulma na cinta amma
babu
dama time da suka shige d'aki har lab'ewa tai,amma
taji
shiru,
02/15/2016,Queen meemi����
��kISHIYOYINA��nA Mymounerh Basheer��
60
ALhaji ke zaune sai har ha'da Takardu ya ke ya na
cikewa
,Zahra ce ta shigo ta Zauna ,tana gaida shi,ta ce" Alhaji
ya
kamata na koma gida ko tunda kaga lokacin Haihuwar
yazo,"d'agowa yai ya kalle ta ,Aaa ki Zamanki in kin
haihu
sai ki tafi ,shiru tai bata ce komi ba.
D'agowa yai kalle ta ya ce" karb'i wan nan ki gani"?
Karb'a tai ta na dubawa ko ina sai taga ansa hassan
and
hussain ,d'agowa tai ta na neman k'arin bayani nan ya
ce"
mata duk rabin dukiya ta da kadarori na duk na saka
sunan
babies enki,kasa magana tai in banda kallo data ke binshi
da
shi,Hawaye ne suka zubo mata ,ta kasa magana abunda ba
ta
tab'a yi ba Rungume Alhaji tai ta na godiya ,bayan ta
share
Hawayen ta tace" Alhaji ka aje a wajen ka" yace ba
matsala,akasalan ce ta tashi ta fita dakyar.
Zahra na zaune da cikinta duk ya mata nauyi tana shan
romon
Kifi ,A lokacin tana watan haihuwar ta ,Lantana bata
nan,gashi tana so ta gyara mata d'a ki,sai wajen 2 Lantana
ta
dawo,adede Lokacin Alhaji shima na faka Motar
sa,share-
shareLantana ta fara yi,nan ta shiga d'akin Zahra ta gama
ta
fito,Alhaji ne Ya kalli Zahra muje D'akiin ki mi Magana
nan
suka Shiga ,toilet ta Zarce shikam Alhaji ya kwanta
akan
gadon Hannun sa ne yaji yana tabo Kamar Takar da ,d'auka
yayi
ya bud'e Wasik'a ce ya gani,da kamar bazai katanta ba
sai
kuma yaga kamar irin hand writing in Zahra ,karanta wa
ya
farayi cikin tashin hankali,ba inda ya fi bashi mamaki
sai
gun da akace" KI KULAMUN DA CIKIN DAKE JIKIN KI DON INA
SONSA
MATUK'A
Daga tsohon Masoyinki.
Tashin hankali wanda ba asa masa rana,kansa ne ya fara
juyawa,fitowar Zahra da sauri ya b'oye Takar dar mamakin
ta
yake gani tai ya canja ,tace " mai Alhaji meya faru"?
Nan
yace" mata kansa ke ciwo tashi yai ya futa,Mamaki
k'arara
afuskarta sai ta basar Don ta tuno da kashedin likita kan
ta
dena yawan tunani.
Urs Queen meemi��
✨ ®NGA��✨����
[10:42am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
02/16/2016,8:28,QUEEN
MEEM����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
65
Tun da Alhaji ya koma gida ya rasa sukuni ,kamar
k'aramun
yaro haka yake kuka,bak'in ciki yai mai yawa ,shi kam
ya
shiga rud'ani akan cikin ta don gani ya ke kamar ba na
saba,k'irjin sa ne ya fara ciwo dafe wa yai ,dakyar ya
d'auko
Maganin sa ya sha,yad'an samu relief,muk'ulli ya d'auka
ya
fito, kiran Lantana yai ya ce" ta shirya ta tafi ,can
gidan
ta ciga ba da musu aiki",sunkwi da kai tai" Alhaji ina
Antty
ne? ko haihuwar ce?" yace"mata Eh tatfi gida.
Bayan ta had'a kayan ta ta tafi yakasai,bayan taje duk
ta
sanar da su Hajiya dad'i ne ya kashe su sai Annashu wa
suke
don samun nasara,Hajiya Magajiya ta ce" saura cikin idan
ta
haifeshi ma san yanda za ai ",ta fawa sukai na jin dad
'i
Lokacin da Alhaji ya shigo suna lura da shi sam ba
shida
walwala,sai tambayar sa suke haka dai suka gama kisisi nar
su
,da sun keb'e su hau dariya ,kwana 2 Alhaji ya rasa sukuni
ko
abinci baya ci duk ya fad'a,(Allah sarki)su kam sai
wadak'ar
su suke don burun su ya cika,sun fudda Zahra
aganinsu,to
fah
Tun asuba Zahra ke jin ciwo ,amma bata ga yawa kowa ba
har
Saafiya, Goggo na kula da ita sai ta share,don ta kula
kwana
biyu tunda ta dawo bata da sukuni ta sha ganin ta tana
kuka
.
02/16,2016,Queen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
66
Tana cikin d'iban ruwa abuta cikin ta ya murd'a dafewa
tai
kuka ta fara,Da sauri Goggo ta taso tace"Zahra kode
haihuwar
ce"dama ina kula dake,kiran Aminu tai daya shigo tace"ya
samo
mota" cikin yan lokuta ya samo suka tafi Asibitin da
take
Awo,Aminu kam waya ya bugawa Malam domin Doctor ya ce"
ba
zata iya haihuwa da kanta ba dole aiki za amata,Zuwan
Malam
yasa aka nemi wayar,Alhaji amma batta shiga,Ak'arshe dai
shi
ya cike Aka shiga da ita d'akin thearter ,Auta sai kuka
take
hakan Aminu duk sunyi jugum-jugum saida Malam yai musu
magana
suka daina.
Wajen kamar Awowi Aka fito da babies da sauri Goggo ta
karb'a tana "Ikon Allah dama 'yan biyu ne? ,gashi duk
maza"
su Auta nan suka fara dariya,norse ce ta fito ta
karb'esu
,Malam ya ce" ina Maman su tace" ta na d'akin hutu,kafin
kace
mai duk su mariya duk sun hallara har da matan su Atiku
duk
yayun ta dai kowa kagani na murna.
Ab'an garen Alhaji kuwa rashin lafiya ya kwantar shi
tun
lokacin da ya dawo daga shigowar sa babban falo yaga ba
kowa
d'an hayaniya yaji ak'aramin Falo kamar ance ya tsaya
yaji
Hajiya Uwani na magana" ai Salele ya iya aiki,shegiya
Lantana
akwai iya makirci" ,gaban sa ne ya fadi,yaji suna Zen
cen
takarda duk wani abu duk yaji su,har yaji sanda suka
bawa
Lantana kud'i ta bawa Salele duk ya gama jin komi dafe
kirjin
sa yai,zama yai akan kujera nan yaji mugun tausayin Zahra
ta
shi yai zaije d'aki ko gaban sa baya gani sai kawai ya
yanke
jiki ya fadi.
Fitowa Bayan sun gama shewar su ganin sa da sukai
ak'asa
yasa suka fasa ihun munafunci Hameed nai ya taimaka
aka
kaishi Asibiti...................
Urs Queen meemi����
✨®��NHW����✨
[10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: .
02/15/2016,Queen
meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
61
Tashi tai ta shiga d'akin sa ganin sa tai ya sun kuyar
da
kai ,zama tai kan kujera,tace"Alhaji wai meya faru?
,d'gowa
yai taga jijiyoyin kan sa sunyi bur d'un -burd'un da sauri
ta
tashi ta komaa kusa da shi tace "Alhaji wai meke
faruwa
ne"?
Yace" Zahra kin ban mamaki yanzu duk irin zaman da muke
da
ke na d'auki soyayya ta na baki amma ashe amana ta
kike
ci,"cikiin tashin Hankali tace" Alhaji ni"! Take hawaye
kamar
me sukai ta zubo ma ta,nan ta tsugunna ,tace" Alhaji
wallahi
ni ban san. Komi ba" ",D'agowa yai Ai dama bakya sona shi
isa
zaki mun hakan ".Tace"wallahi nasan dokokin Allah da
k'imar
aure bazan ci amanar ka ba".
Zaro wasik'ar yayi ya mik'a mata "karanta ki
gani",bud'ewa
tai hannun ta na rawa ,lokacin da ta gama karantawa k'ara
ta
saki tare da dafe ciki ,kuka takeyi cin k'arfin ta Sai
kiran
Sunan ALLah mai girma take,da kyar ta tashi ta d'auko
Alkir
ani zata dafa,cikin k'rfin Hali ya k'wace ,cewa tai "ka
barni
na dafa Alkur ani wallahi tallahi ban san da wasik'ar
nan
ba",jikin sa ne yayi sanyi,kamo ta yayi ya rungume ta
,tare
da bata hak'uri tana kuka tana yiwa Wanda yai mata Allah
ya
isa,zazzabi ne ya rufeta .
02/15/2016,Queen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
62
Lantana ce ga ban Hajiyoyi ,ta ke sanar dasu ,tabbas ta
aje
wasikar nan kuma ad'akin ,har ta ke sanar da su ai ,time
da
su ka shiga d'akin ta ga lokacin da Alhaji ya fito
ransa
Ab'ace,nan suka sa dariya da Alama aikin mu wan nan karan
zai
ci,sai b'arar gyad'a suke suma afawa abaki,duniya tai
musu
dad'i Nadiya ce ta shigo falon sai taunar chew gum take
,nan
Uwani tace" Nadiya kinsan kuwa su Amira na gab da aure
idan
baki fudda miji ba".
Tab'e baki tai zanyi mana" ,ita Amirar wa zata
aura"?Hajia
Zainab tace" 'yar gida za ai ita da Hameed ashe sun
dad'e
suna soyayya" tashi tai tace" jaraba gaskiya Amira na
shigar
mun hanci da kudun dune ,saurayin nawa zata aura ",Amira
dake
shigowa falon tace "A ina ya zama saurayin ki? ja jiki
Kawai
kije ki nemo naki,Hameed nawa ne" wallahi baki isaba ba
cewar
Nadiya"tsigai da ke taje kai tace"kai Anty Nadiya saurayin
fa
Amira ne waye bai san suna Soyayya ba duk gidan nan"
"Dallah
rufen baki ke wama zaice yana sonki "jibar ki fa,ko
tudun
kirki Baki da shi"nan Magajiya tasa baki "Aa Nadiya karfa
ki
zak'e duk anfiki Gaskiya,kuma tsigai da kike kushewa Da
me
sonta ,kede zauna kina yawon barbad'a,"Nan Uwani tace" ya
isa
hakan aiba wani abun take ba".
Tsigai ta tashi zata shiga d'aki ,ta kalli Nadiya
tace"ke
kam Anty abu yai miki yawa ,ya kamata kije ki tambayo
Ya
Hameed in kin ga sai ya,tabbatar miki da gaskya,"da sauri
ta
shige d'aki,Nadiya tace"Wallahi dakin tsaya da saina
karai-
rayaki,mai kama da sauro������nikam da nake zaune na
ce"ita
ku,wai ance da makaho ga ido yace" ni wanka na nake"kun
fi
kusa.
Urs Queen meemi��
✨®NGA��✨����
[10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: . .
02/15/2016,Queen
meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
61
Tashi tai ta shiga d'akin sa ganin sa tai ya sun kuyar
da
kai ,zama tai kan kujera,tace"Alhaji wai meya faru?
,d'gowa
yai taga jijiyoyin kan sa sunyi bur d'un -burd'un da sauri
ta
tashi ta komaa kusa da shi tace "Alhaji wai meke
faruwa
ne"?
Yace" Zahra kin ban mamaki yanzu duk irin zaman da muke
da
ke na d'auki soyayya ta na baki amma ashe amana ta
kike
ci,"cikiin tashin Hankali tace" Alhaji ni"! Take hawaye
kamar
me sukai ta zubo ma ta,nan ta tsugunna ,tace" Alhaji
wallahi
ni ban san. Komi ba" ",D'agowa yai Ai dama bakya sona shi
isa
zaki mun hakan ".Tace"wallahi nasan dokokin Allah da
k'imar
aure bazan ci amanar ka ba".
Zaro wasik'ar yayi ya mik'a mata "karanta ki
gani",bud'ewa
tai hannun ta na rawa ,lokacin da ta gama karantawa k'ara
ta
saki tare da dafe ciki ,kuka takeyi cin k'arfin ta Sai
kiran
Sunan ALLah mai girma take,da kyar ta tashi ta d'auko
Alkir
ani zata dafa,cikin k'rfin Hali ya k'wace ,cewa tai "ka
barni
na dafa Alkur ani wallahi tallahi ban san da wasik'ar
nan
ba",jikin sa ne yayi sanyi,kamo ta yayi ya rungume ta
,tare
da bata hak'uri tana kuka tana yiwa Wanda yai mata Allah
ya
isa,zazzabi ne ya rufeta .
02/15/2016,Queen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
62
Lantana ce ga ban Hajiyoyi ,ta ke sanar dasu ,tabbas ta
aje
wasikar nan kuma ad'akin ,har ta ke sanar da su ai ,time
da
su ka shiga d'akin ta ga lokacin da Alhaji ya fito
ransa
Ab'ace,nan suka sa dariya da Alama aikin mu wan nan karan
zai
ci,sai b'arar gyad'a suke suma afawa abaki,duniya tai
musu
dad'i Nadiya ce ta shigo falon sai taunar chew gum take
,nan
Uwani tace" Nadiya kinsan kuwa su Amira na gab da aure
idan
baki fudda miji ba".
Tab'e baki tai zanyi mana" ,ita Amirar wa zata
aura"?Hajia
Zainab tace" 'yar gida za ai ita da Hameed ashe sun
dad'e
suna soyayya" tashi tai tace" jaraba gaskiya Amira na
shigar
mun hanci da kudun dune ,saurayin nawa zata aura ",Amira
dake
shigowa falon tace "A ina ya zama saurayin ki? ja jiki
Kawai
kije ki nemo naki,Hameed nawa ne" wallahi baki isaba ba
cewar
Nadiya"tsigai da ke taje kai tace"kai Anty Nadiya saurayin
fa
Amira ne waye bai san suna Soyayya ba duk gidan nan"
"Dallah
rufen baki ke wama zaice yana sonki "jibar ki fa,ko
tudun
kirki Baki da shi"nan Magajiya tasa baki "Aa Nadiya karfa
ki
zak'e duk anfiki Gaskiya,kuma tsigai da kike kushewa Da
me
sonta ,kede zauna kina yawon barbad'a,"Nan Uwani tace" ya
isa
hakan aiba wani abun take ba".
Tsigai ta tashi zata shiga d'aki ,ta kalli Nadiya
tace"ke
kam Anty abu yai miki yawa ,ya kamata kije ki tambayo
Ya
Hameed in kin ga sai ya,tabbatar miki da gaskya,"da sauri
ta
shige d'aki,Nadiya tace"Wallahi dakin tsaya da saina
karai-
rayaki,mai kama da sauro������nikam da nake zaune na
ce"ita
ku,wai ance da makaho ga ido yace" ni wanka na nake"kun
fi
kusa.
Urs Queen meemi��
✨®NHW��✨����
[10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: . .
02/16/2016:3:31,QUEEN MEEMI����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
63
Yau Zahra ta tashi duk bata Jin dad'i daure wa kawai ta
ke
yi Lantana na kula da ita ,zuwa tai tace"Anty na ga
kamar
bakya jin dad'i ko zaki je ki kwanta kafin Ai sallar la
asar
",tace "wallhi kam bari naje na kwanta ko na d'anji
dama-dama" shigar ta d'aki ke da wiya ta d'auko wayar ta
ta
bugawa su Hajiya Uwani,sai jin -jina kai ta ke Alamar
tana
gane karatun da suke gaya mata,sallama sukai ta kashe.
Da sauri ta d'au mayafin ta, futa can waje tai tana wai
-ge
wai ge,waya ta d'auko tana kiran Salele ,"ka ta wo
kuwa"?"
tun yaushe gani abayan Layin nan "ta ce" to Lokaci yayi
sai
ka zagayo" da sauri ta koma ciki,tana tsaye har ya
k'araso
duddu bawa tai ta ga Maigadi na sharar bacci da sauri su
ka
shige gidan,adede bayan ko far d'akin zahra Salele ya
lab'e
,ko mawa tai ta cigaba da aikin ta ta nayi tana
wak'e-wak'e
,k'arar hon d'in mota taji ta wani da ka tsalle,Alhaji nai
ya
bud'e falon da sauri ta sun kuya tana gaida shi,tambayar
ta
yake ina zahra,nan tace"tana bacci ad'akin ta ,d'akin ya
dosa
salele na bayan k'ofa yaji Alamar tafiya ,da sauri
yafito
yana k'okarin sa riga ,��sai Alamar gudu yake ,wuce Alhaji
yai
da sauri,ta ke Alhaji ya bishi ,Lantana ce ta tashi da
sauri
Alamar mamaki ta toshe baki,Alhaji bai samu damar kama shi
ba
ya gudu.
02/16/2016,7:46Queen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
64
Cikin huci da k'unar rai ya dawo ,Kallon Lantana yai
,wanda
duk ta wani rikice,(Mara gaskiya ko A Ruwa gumi yake) sai
kar
-karwa Jikin ta ya ke Alamar muna finci,yace" yaushe wan
nan
ya shigo ,d'ago wa tai Alhaji ni ban sani ba wallahi don
ina
d'aki ina guga,tsaki yai d'akin zahra ,da sauri Lantana
ta
d'au waya ta na gaya musu, Alamar aiki yai kyau,Alhaji ne
ya
tsaya bakin k'ofar d'akin yakasa shiga ,hawaye ne ke
zuba
,babban Mutum dashi ,Allah sarki baiwar Allah sai
sharar
bacci ta ke bata san meke wakana ba,tashin ta yai
mutsits
-tsike ido take ,ta kalle shi, " Alhaji yaushe ka
dawo"?
hawayen da ta gani Afuskar sa shiya gigita ta, "Alhaji
meya
faru "?da katar da ita yai , yace"kinci Amana ta Zahra
ran
nan na ga wasik'a kince baki san zance ba yau kuma har
gardi
ad'a kinki"WA IYA ZUBILLAHI".
"Amma Zahra Albasa ba tai halin ruwa ba,kin bani
mamaki",kuka take shab'e shab'e ta rasa ba kin magana
,ce
mata yai ta sa hijab din ta,ba musu ta sa suka fita,ta
na
kuka. Lantana dake lab'e tasa dariya ("Lalle kud'i ba
yanda
basa maida mutum Lantana kenan")hakan yaja ta bai zame
ko
inaba sai gidan su, Dede sun tsaya a k'ofar gidan
Lokacin
Malam ya dawo daga masallaci,sun gaisa yake sanar mai
ai
yakawo Zahra ne Malam yai mamaki don sunyi magana da
Alhajin
sai ta haihu zata dawo, Mamaki ya isheshi ,sai bece komi
ba
akwatin ta, taja ta shiga cikin gidan k'irjin ta na
dukan
uku- uku,shikam akofar gida sukai Sallama ya tafi.
Malam ke tambayar ta Allah yasa ba ta kurawa tai ba ,sai
ta
dawo ,hawaye ne ke san zubo mata tace "Aa shine yai ra
ayi,"
shide bai gamsu ba amma yak'yale tunda basu ce mai
komi
ba,tunda ta shiga d'akin Goggo take kuka ,da taga alamar
za
ashigo sai ta rufe Ido Allah sarki baiwar
Alllah,"INNALLAHA
MA'ASSABIREEN".
UrsQueen meemi����
✨®NHW✨������
[10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
02/20/2016,3:40pmQueen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer
73
Yau watan su ,twince Uku duk sunyi wayo.
Ciwon Alhaji ne ya tashi tun yana daurewa har ya fara
sarewa
,Alama su Hajiya suka gani sai su kai biris dashi
,domin
Aranar da ciwon nasa ya tashi yana gidan su ,ya fito
daga
d'akin Magajiya,kawai ya yan ke Jiki ya fad'i ganin hakan
ya
mik'a hannu ta d'aga shi inban da dariya ba abunda
take.
Cikin Ikon Allah sai ga Hameed zai je d'akin ta da
sauri
yazo ya d'ago shi ,take ta fara KuKan Munafirci.
Asibiti suka tafi ,Hameed har kuka yayi saboda mamakin
ta
k'arara son kashe Alhaji suke,sanda ma suka je bai san
wake
kansa ba anba shi gado ,San nan ya bugawa Zahra rud'ewa
tai
suka tawo Asibitin,kafin dare asibitin ya cika da 'yan
uwa
domin har Lokacin Alhaji bai farfad'o ba ,sai wajen 8 na
dare
ya farfad'o ganin zahra da twince agefen sa yasa yai
murmushi,Alhaji tahir yashi go haka Malam, kallon ta yai
yace
Zahra na gode miki saboda kin zauna dani bisa Amana duk
sa
nasan ba kya sona ,Allah yai miki Albarka.
Ita kam inban da kuka ba Abinda take,Nan ya d'auko
takardun
nan ya bata yace wan nan halak malak na bawa su hussaien
baya
cikin gado ,yacewa Alhaji Tahir kazama shaida ko bayan
raina
duk idanuwansu yakawo ruwa suna Alhaji zaka tashi
,kiran
Doctor yai dubashi yayi ya Umarcesu dasu fita su barshi
ya
huta hakan kuwa Akai time da Zahra zata Fita
yace"mik'on
twince Kallonsu yayi ya shafa kansu,yace"Allah ya dauka
kaku
ya baku kyakkyawan rayuwa" "yace kuje Zahra.futa sukai
dakyar
take jan k'afa ita da Auta driver ya mika su ,ganin su
magajiya tai birjik a reception har tafawa suke
tamakar
yara.
02/20/2016,Queen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
74
Tun da ta koma gida take kuka domin Alhaji ya bata
Tausayi,ganin su twince sunyi Bacci yasa tai Alwala tai
ta
Sallah sai wajen 2 na Dare tai bacci,wajen 6 ta mik'e
don
Jinta take tamkar ba ita ba,sauri -sauri take itada
Auta
bayan sun gama shiryawa Driver ya d'aukesu ,ganin ya
d'au
Hanyar Yakasai yasa tace" habu ina zamu kuma?"Bayan
Asibiti
",take yace "wallahi ban san dalili ba Ande Umarce ni da
muje
can in "Jikin ta nai yayi Sanyi, sunyi tsuru -tsuru
Abayan
Mota Ita da Auta.
Ganin Motoci Manya -Manya tun daga bakin Titi har
cikin
Layin gidan Alhaji,gaban ta ne ya fad'i ganin Mutane
take
tafara kuka,Ita da Auta,Driver ma hankalin sa ya
tashi,da
sauri ta fito suka shiga gidan ,tana shiga taga Mata
nata
kuka su hajiya Zainba har birgima suke suna Wayyo Alhaji
ka
tafi ka barmu,Anan ta zube Asume Mata sukayo kan ta.
Bayan ta farfad'o tai ta kuka, tana tuna Jiya kan wasiya
da
Yai mata,Allah sarki ,take ta d'auko Alkur'ani tana
karan
tawa,Su Hajiya Magajiya kuwa,duk sun bazu ,d'akin Alhaji
suka
shiga sai bincike suke duk sauran kud'aden sa sun
d'ebe,su
Agogo ,kayan abinci kuwa kamar kasa haka Ake kawo wa
sunja
Buhunhuna duk sun b'oye Ad'aki,sai da suka kammala San
nan
suka dawo suna ta matse Hawaye,Duniya kenan Alhaji tasa ta
yi
kyau don ya cika da Kalmar Shahada,ya barma su Duniyar
Yau Akai sadakar Bakwai,duk an watse Zahra taso tafiya
Amma
Malam yace"ta tsaya ta gama ta kaba,Hakan ta zauna zaman
ba
dad'i don su magajiya sun,kane komi na gidan Sai,sai
da
Abubuwa suke,kallon su kawai take.
Kwanan Alhaji 20 da rasuwa suka matsa Lamba sai an raba
ga
do,Hakan zasu fita duk da basu gama takabar ba suje har
gidan
Alhaji Tahir suna bala'i sai an raba Gado.
Ran nan zahra na ban d'aki hajiya Zainba taga Auta a falo
da
hassan A hannun ta Murmushin mugun ta tai,daukan sa tai
da
gan gan ta sake shi,kafafuwan sata rike kansa na k'asa
Auta
k'ara tasa sakin sa tai da sauri Auta ta taro shi ,sai
kuka
yake,take taimai targad'e ak'afa,haka ta zauna A kan
kujera
tana Jijjiga ta,Zahra na zuwa ta d'auketa da
mari,tace"da
bayan zu,bane,ALHAJI TAHIR ta bugawa ta sanar mai,take
ya
turo Doctor aka dubashi.
KAyanta ta shirya suka tafi gida ita da Auta,shigarta
yasa
Malam ya daka mata tsawa kina takaba in kike yawo tana
Hawaye
ta sanar mai neman kashe sun da suke so suyi,tuna ni
yai
yace" Allah y kyauta,dakinsu na da Ta share suka gyara
ba
abunda babu aciki Taci gaba da takabar ta.
Urs Queen meemi��
✨®NWA����✨
[10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
02/19/2016,8:26pmQueen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
69
Hakan Alhaji na.kwance a sibitin ya saki kudi ana ta
hidima
komi waja-waja agidan su zahra Albarkacin twince,Alhaji
Tahir
sai kaikawo yake, ranar suna aka yanka raguna manya
manyan,raguna biyu da tirkeken SA kuda daya kaya kam kamar
sa
magana,sbd Alhaji akwai alheri zahra ma kam kullm
cikin
sabbin kaya take saidai ba ai suna ba saboda rashin
lfyar
Alhaji.
Duk wan nan abun da ake hajiyoyin naku basu san maike
faruwa
ba,don Alhaji yace kar wanda yagaya musu ko Hameed shuru
yai
da bakinsa,yanxu harka ta bude musu kullum cikin karbo
wan.nan karbi wancen Alhaji Tahir kam ko bi ta kansu
baya
yi,duk Alhaji yasa Alhaji tahir ya debo mai document nasa
nan
ya ware takardun dayasa sunan twince,sukam inbanda suxo
su
cika asibiti kamar gidan biki,har an gane su suyi ta
ciye
-ciyensu,su nadiya adamo dinki azo ayta karai raya
gaban
norses maza da Doctors,
Suna zaune hajiya tace kama ta yai mu fara karbar kudi
musan
me muka kama tunda kunga in Alhaji ya mutu bamuda rabo
mai
tsoka,kunga Hankalinmu yanzu akwance yake tunda ,'yar
nacin
yakoreta ,kuma boka yatabbatr mun cikin jikinta ya zube
,nan
suka tafa to dama zamuyi hasara biyu,duk sun sakace
kudaden
Alhaji nagidan suka koma kantunan sa suna karbar kaya da
kudi
hankalinsu kwance sam basu damu da rashin lfyar,sa ba
saidai
kawai su cika asibitin don kar ace basu zuwa.
02/19/2016,8:40,Queen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
70
Kwanci tashi ba wuya agurin Allah ,ZAHRA tayi arba'en
sunyi
kyau sosai itada twince ,babies in kamar kadauka ka
gudu
saboda kyau,don Zahra nada kyau sosai,duk sai sukai
kyanta
sai skin en hussain da tai irin na Alhaji da
hancinsa,suna
samun kulawa ta bangaren Alhaji tahir Saboda Alhaji
yabude
bakin Aljihu kawai hidima ake musu.kuma kullum sai ankai
su
yagansu tunkan tai arbain
Yau kamar kullum sun shirya don yau tacika arbarn en
,nan
Malam yay mata umarni datajegun mijinta ,hakan kuwa
akai
tafiya sukai itada auta,Alhaji yaji dadin ganinsu
,tunda
zahra taje take kuka sbd yanda Alhaji duk ya rame ya
dada
manyanta, sai dai yanzu yana iya tashi hakan yasa
yadau
twince ,nna da nan Zahra tahau hidima dashi,sai wajen
magariba suka tafi,wanda duk wanan abun da akai acikin
matan
bawacce tashigo ,dama kullum sai aukin xuwa amma ko ruwa
basa
bashi ,sai dai 'ya'yan Alhajitahir maza suke kula dashi
kuma
su kwana agun shi wan nan ke nan
Cikin ikon Allah Alhaji ya warware har an sallameshi,
yakoma
gida,kowacce saita tsiri nan nan dashi,shikam yanxu
yasha
jinin jikinsa da su,sam baya son ganinsu amma bayanda
ya
iya,kwana 2 da komawarsa zahra ta koma gidan ta,tare da
Auta
daza ta taya ta aiki da mai aiki d'aya,
Hajia uwani ce zaune bayan mota suna hira da driver
zai
kaita umguwa nan yake mata barkar haihuwar zahra dafe
kirji
tai habade wace zahran yace amaryar Alhaji yace
,haihuwamai
albarka twince ,jitai ta kware sabd kidima ,bashiri
tace
yamaida ta gida,tundaga falo ta shiga kiran ,suna fitowa
ta
gaya musu ,ai bamu ga ta zama ba hakan yasa suka xari
mayafai
,don yanzu basama tambayr alhaji inzaasu fita,gidan
boka
Suna zuwa sun tarar va kowa duksu ukun suka shiga take
suka
sanar mai nan yace" mai za ai "?suka had'a baki
"akashe
boka"?dariya ya busa wan nan mai sauki ne take ,yabasu
wani
laya yace su bunne ,kuma su tabbatar daya daga ciki
tafuta
agobe ,taje gidan ita yarinyar ta tsaya awaje zansa
d'an
kutunba ya fito da Jaririn ,
To fa masu karatu gareku,me zaku ce da wadan nan
azzaluman
mata?
Urs Queen meemi��
✨®NWA����✨
[10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: .
02/19/2016,8:26pmQueen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
69
A Hakan Alhaji na kwance a Asibitin ya saki kud'i ana
ta
hidima komi waja-waja agidan su zahra Albarkacin
twince,Alhaji Tahir sai kai kawo yake, ranar suna aka
yanka
Raguna manya- manyan,guda biyu da tirk'ek'en SA guda
d'aya
kaya kam kamar a bud'e shago,saboda Alhaji akwai Alheri
Zahra
ma kam kullum cikin sabbin kaya take sai dai ba ai suna
ba
saboda rashin lafyar Alhaji.
Duk wan nan abun da ake Hajiyoyin na ku basu san mai
ke
faruwa ba,don Alhaji yace kar wanda ya gaya musu ko
Hameed
shuru yai da bakin sa,yanxu harka ta bud'e musu kullum
cikin
karb'o wan nan karbi wancen Alhaji Tahir kam ko bi ta
kansu
baya yi,duk Alhaji yasa Alhaji Tahir ya deb'o mai
document
nasa nan ya ware takardun da yasa sunan twince,sukam inban
da
suzo su cika Asibiti kamar gidan biki,har an gane su suyi
ta
ciye -ciyen su,su Nadiya ad'amo d'inki azo aita karai
raya
gaban Norses maza da Doctors,
Suna zaune Hajiya tace" kama ta yai mu fara kar b'ar
kud'i
musan me muka kama tun da kun ga in Alhaji ya mutu bamu
da
rabo mai tsoka,kun ga Hankalin mu yanzu akwance yake
tunda
,'yar nacin ya kore ta ,kuma boka ya tabbatar mun cikin
Jikin
ta ya zube" ,nan suka tafa to dama zamuyi hasara biyu,ne
duk
sun sa kace kud'ad'en Alhaji na gidan suka koma kan tunan
sa
suna kar b'ar kaya da kud'i hankalin su kwance sam basu
damu
da Rashin lafiyar,sa ba sai dai kawai su cika Asibitin
don
kar ace basu zuwa.
02/19/2016,8:40,Queen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
70
Kwanci tashi ba wuya agurin Allah ,ZAHRA tayi Arba'en
sunyi
kyau sosai ita da twince ,babies in kamar ka d'auka ka
gudu
saboda kyau,don Zahra nada kyau sosai,duk sai su kai
kyanta
sai skin en hussain da tai Irin na Alhaji da hancin
sa,suna
samun kulawa ta b'angaren Alhaji Tahir Saboda Alhaji ya
bud'e
bakin Aljihu kawai hidima ake musu kuma kullum sai ankai
su
ya gansu tun kan tai Arba'in
Yau ma kamar kullum sun shirya don yau ta cika Arba'in
en
,nan Malam yai Mata umarni da taje gun mijin ta ,Hakan
kuwa
akai tafiya su kai ita da Auta,Alhaji yaji dad'in ganin
su
,tun da Zahra ta je take kuka saboda yan da Alhaji duk
ya
rame ya dad'a manyan ta, sai dai yanzu yana iya tashi
hakan
yasa yad'au twince ,nan da nan Zahra ta hau hidima
dashi,sai
wajen magariba suka tafi,wanda duk wanan abun da akai
acikin
matan bawacce ta shigo ,dama kullum sai aukin zuwa amma
ko
ruwa ba sa bashi ,sai dai 'ya'yan Alhaji Tahir Maza suke
kula
da shi kuma su kwana Agun shi wan nan ke nan
Cikin Ikon Allah Alhaji ya warware har an sallame shi,
ya
koma gida,kowacce sai ta tsiri nan nan da shi,shi kam
yanzu
ya sha Jinin Jikin sa da su,sam baya son ganin su amma
ba
yanda ya iya,kwana 2 da komawar sa Zahra ta koma gidan
ta,tare da Auta daza ta taya ta aiki da mai aiki
d'aya,
Hajia uwani ce zaune bayan mota suna hira da driver
zai
kaita unguwa nan yake Mata barkar Haihuwar Zahra dafe
kirji
tai" habade wace Zahran? yace" Amaryar Alhaji" ,Haihuwa
mai
Albarka twince" Jitai ta k'ware saboda kid'ima ,ba
shiri
tace" ya maida ta gida,tun daga falo ta shiga kiran
,suna
fitowa ta gaya musu ,"Ai bamu ga ta zama ba ha kan yasa
suka
Zari mayafai ,don yanzu ba sama tambayar Alhaji inzasu
fita,gidan boka suka tafi.
Suna zuwa sun tarar ba kowa duk su Ukun suka shiga take
suka
sanar mai nan yace" mai za ai "?suka had'a baki "A
kashe
Su,ko A batar da su boka" dariya ya busa "wan nan mai
sauk'i
ne ta ke ,ya basu wani Laya yace" su Bunne ,kuma su
tabbatar
d'aya daga ciki ta futa A gobe ,taje gidan ita yarinyar
ta
tsaya Awaje zansa d'an kutunba ya fito da Jaririn ".
To fa masu karatu gareku,me zaku ce da wad'an nan
azzaluman
mata?
Urs Queen meemi��
✨®NWA����✨
[10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
02/19/2016,10:00amQueen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
67
Sun je Asibitin da ya ke zuwa da sauri aka karb'e shi
Saboda
sun san shi,su Hajiya Uwani duk sun cika Asibitin da
ihu,Sai
da wani Doctor ya tsawa tar musu,duk sun zauna a
reception
sun cika waje ,da Sauri Alhaji tahir ya shigo da Alama su
ya
ke naima ganin su Magajiya da yai ya tsaya yana tambayar
su
,ina d'akin da Alhaji yake,ayatsine suke kallon sa ba
wacce
tace kanzil sai kallon banza.
Tabbas yasan halinsu bazai canja ba,Alhaji bai sa ar mata
ba
duk sun raba zumuncisun rabashi da 'yan uwan sa ,yana
tsaye
Hameed ya tawo yad'an rusuna ya na gaida shi nan ya
mai
Jagora inda yake shikan shi da yaga Alhaji ta window sai
da
ya zubda hawaye,Doctor ne ya fito yana tambayar su waye
'yan
uwan Alhaji? da sauri Alhaji tahir yace" gamu ni k'anin sa
ne
wan nan kuma yaron gidan sa ne",kallon su yai yace" ku
zo
muje offfice".
Bayan sun shiga doctor ya ja dogon Numfashi ya kalle
su
yace" Agaskiya Alhaji na cikin mawuya cin hali don .Jinin
sa
ya hau sosai,badon ankawo shi asibiti ba da tuni ya
samu
ciwon b'arin Jiki,ga zuciyar sa na Alamar ciwo,Agaskiya
ya
kamata ana kwantar mai da hankali", Hankalin tahir ya
tashi
sai zufa yake ,duk yad'ora Alhakin Akan Matan sa duk da
yasan
bamai d'ora cuta sai Allah,amma tabbas suna da kama
sho.
02/19/2016,11:07amQueen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
68
Ab'an garen su zahra kuwa ,ta farfad'o amma in banda kuka
ba
abunda take sun lallashin amma tak'i shiru sai da Maman ta
da
ta zo tai Mata Magana ta bari ,duk da ta san akwai abunda
ke
damun ta,Malam ya ga shiru ba Alhaji,gashi wayar sa
switch
off ,k'awai sai ya yanke shawarar zuwa gidan.
Bayan fitar sa ya tafi gidan Alhaji ,Maigadi ya tarar ya
ke
tambayar sa ko Alhaji na nan? ,take yasanar mai ai Alhaji
ba
lafiya ya na Asibiti,sallallami ya fara yi ,yana tambayar
sa
ina aka kwantar da shi,"nan ya sanar mai ,yace" ikon
Allah
Asibitin da zahra ke ciki kenan,sallama sukai ya
koma,shigar
sa Asibitin suka ci karo da Alhaji Tahir nan su ka gaisa
ya
ke tambayar sa inda Alhaji yake ,take ya sanar mai ai
Amaryar
sa ma ta haihu twince wani murna Alhaji Tahir yaji ta
shige
shi Hameed ma ya murmushi.
Ak'alla yau kwanan Zahra 3 a Asibitin Alhaji kuma 2 yau
dai
ya farfad'o amma baya iya magana Malam nai ya zo yana mai
ya
Jiki duk jibga -jibagan sun cika d'aki sunki fita sai da
suka
fita san nan ya kalli Alhaji yace" ka godewa Allah Fadima
ta
sauka an samu 'yan biyu maza,Murmushi yai tayi,sai ga
hawaye
Hannunsa ya d'aga sama ya na Addua ,nan Alhaji ya ce" ai
suna
Asibitin nan" ta ke Malam ya futa,yai wa norse magana
yana
son akai wa Mara lafiya ya ga twince da sauri ta debo
su
cikin ikon Allah ba kowa d'akin,Alhaji har da Hawaye
sai
kallon su yake yana murmushi Azuciyar sa yana godewa
Allah.
Alhaji Tahir ma ya shigo,ya gansu sun bashi sha 'awa nan
yai
musu hud'uba da hassan nd hussain,ga su Kyawawa.
An sallami zahra yau suka biya d'akin Alhaji dakyar ta
shiga
tana zubda hawaye ta kasa had'a ido dashi hannu ya d'aga
ya
na nuna Alamar tazo ,su malam futa sukai,zuwa tai ta
tsugunna
tana neman Afuwan sa, cikin nuna Alamar Nadama da hannu
ya
nuna bakomi,Magana ta ji yayi yana cewa" zahra kiyi hakuri
ba
laifin ki bane don duk naji gaskiya duk sharri da
Makircin
mata na ne" ,Amma Nagode wa Allah daya bani Twince ki
rik'en
su Amana wan nan takardun suna nan zan sa kid'auko ki
aje
gunki" ,Ita kam tausayin sa take Ji dakyar ta tashi Goggo
ta
shigo tana mai sannu ,ta Jata suka fita.
Zahra sunje hanyar futa taji An bangaje ta ta juya
ganin
Nadiya tai take ta girgiza kai,Goggo ce tace" ke baki
da
hankali ba kiga mara lafiya bace? zaki bangaje ta,"
taunar
chewgum take ,harda su kwai,tace "ke tsohuwa bana son
shish
-shigi,zahra ta juya tace" Goggo kiyi hakuri mu tafi inde
wan
nan ce zatai abunda yafi hakan 'yar rikon kishiyata ne
hajiya
uwani",futa sukai suka tafi gida.
Urs Queen meemi��
✨®�� NWA����✨
[10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
02/19/2016,QUEEN
MEEMI����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
71
Kamar yanda boka ya sanar musu ha kan su kai,Hajiya Uwani
ta
tafi,tun wajen k'arfe goma na safe ta na k'ofar gidan
Zahra
sai kace Almajira.
Twince na kan gado time an musu wanka ,itama Zahran ta
shiga
toilet don yin wan kan Auta na wasa da su kamar ance ta
ta
shi ,sai ta mike ta futa ,fitowar Zahra daga wanka taga
ba
hussaien sai hassan sai bata kawo komi ba ,tai tunanin
Auta
ce ta d'auke shi,shigowar Auta ta tambaye ta hussain nan
tace
"Ai anan na bar su na fita ,na dafa indomie"",to ko sahura
ce
ta dauka ?"mai aikin su ,auta tace" anya? na ganta
akitchen
ta na Moping,take hankalin ta yai dubu ya tashi nan suka
hau
dube- dube duk gidan ba inda basu duba ba.
Adede lokacin Hajiya uwani na zaune,taji ku kan baby
abayan
ta take ta Juya taganshi ajiye cikin towel,Murmushi ta
fasa
"tabbas shine ga kamannin zahra ",da saurin ta na
waige
-waige ta d'auke shi,bakin titi ta futa ta hau Taxi.
Zahra kam sai kuka take harda su suma ,da k'yar Auta ta
samo
Layin Alhaji tana gaya mai,shima hankalin sa ya
tashi,da
sauri ya tawo gidan zuwan sa keda wiya zahra na
farfad'owa
kuka sosai take yi hankalin sa ya tashi ,take k'irjin sa
ya
hau bugawa da sauri da sauri,kansa na juya wa zama yai ya
sha
Maganin sa,Auta ce ta sanar da su Goggi suma hankulan su
ya
tashi don sun shaku da twince,har wajen 6pm ba labarin
hussaien,suman zahra 2 wanda har yanxu d'aurin k'irji
ne
Ajikin ta ba inda ba aduba ba amma shuri ka keji,Malam ne
ya
tafi gun malam mai Almajirai ya sanar da shi take suka
fara
sauka da k'yar zahra taci Abinci Hassan sai kuka yake
kamar
yasan An d'auke d'an Uwansa,"Allahu Akbar"
02/20/2016,QUEEN MEEMI����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
72
Hajiya Uwani kuwa Lokacin dat a shiga taxi sai ta ce"
ya
kaita k'auyen d'an -dalama don Acewar ta yau bazai
kwana
Aduniya ba,Tafiya suke don ta ce "karya dau kowa zata
biya
shi,sun karya kwana zasu ,mik'a Titin da zai,kaisu
dan-
dalama hannun d'an Taxi ya k'wace Sakamakon wani d'an
keke
Napep ya shigo ba dai-dai ba,take su kai karo taxi en ta
bigi
wata big motor,Mutane suka taru sosai aka Zaro su cikin
Ikon
Allah ba wanda ya Mutu driver d'an kurjewa yai Hajiya
Uwani
kuma k'afan ta ne ya karye da hannun ta,ta kuma bugu A
kan
ta,wani Ikon Allah hussaien ko k'warzane ta ke 'yan
sanda
suka d'auke shi aka wuce dasu Asibiti.
Zahra tun da ta tashi ko Abinci ta kasa ci shikan shi
Alhaju
daurewa yake tam kar gidan mutuwa.
Bayan an kai su Asibitin wadda Uwani bata san inda kan ta
ya
ke ba ko motsi ba tai ,take su ka d'au Jakar ta wayar ta
suka
duba Last call nata ,nan suka Latso Hameed ,sallama yai
nan
su ka sanar da shi yazo Asibiti akwai mara Lafiya da
Jariri,hankalin sa ne ya tashi ,yai Mamakin dalilin da
yasa
Uwani tad'au hussain ,take ya bugawa Alhaji ya ke sanar
da
shi da sauri ya mik'e sanar da zahra,yai Abayar ta ta
d'auka
suka d'unguma har da Auta shigar su Asibitiin suka tar
da
Hameed da d'ansan dan nan yai musu tambayoyi ya
tabbatar,
then ya ba su baby insu,Bak'in ciki ne ya ishi Alhaji daya
ji
wadda ta sace mai Jariri Alokacin ta farfad'o Alhaji akan
ta
ya tsaya zuciyars a na tafar fasa kallon ta yai yace"
zan
biya k'udin Magani amma ki sani karki soma dawon gida na
sake
ki saki biyu",ta na kwance akan gado ba damar tafiya sai
kuka
take t ana bashi hak'uri Zahra kam ko kallon ta batai
ba,Juyowa yai yace"kuma kitabba tar kin tafi da wan
nan
ballagazar yar rik'on taki", wato Nadiya ,hhhhhhh UWANI
kenan
ai karshen Mugu ke nan ��
Bayan Alhaji ya maida zahra gida sun nutsu an treatment
in
hussaien ,Alhaji bai zame ko ina ba sai yakasai,shigar sa
ya
gansu cirko -cirko take ya nuna Nadiya da yatsa yace
ta
tattaro kayan ta ta bar mai gida don ya sallami Uwar
dakin
ta" ,Hankalin ta ne ya tashi hardasu kuka tsawa ya daka
Mata
da k'yar tabar gidan san nan ya kalli Hajiya Magaijya
da
Zainba nan ya hau musu fad'a ta inda ya ke shiga ba ta
nan
yake fita ba sai daya musu kaca -kaca yace" kuma duk
wani
k'ulli da suke mai ya sani,su kam Jikin su ne yai sanyi
suka
hau bashi hak'uri kallon su yai "wallah idan baku
shiga
hankalin ku ba duk sai kun bar mun gida wallahi in ban da
ta
shin hankali ba abun da kuke sani,kunci Albarkacin Hameed
da
kuma ba zaku kwan A gidan nan ba ,amma kunci Albarka
cinsa,"kowacce tai gum ba bakin Magana fita yai ,duk
suka
zube a kujera suna mai da Numfashi
Gareku readers don book yazo karshe ��
Urs QUeen meemi��
✨®NAW������✨
[10:43am, 29/03/2016] . 02/20/2016,QUEEN MEEMI����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
75
Yau take dede na gama takabar su ,washegari duk aka tara
su
a gidan Alhaji na Yakaasai an d'auko wani Malami don
Rabon
gadon duk an taro mai dukiyar,kowacce acikin matan
tasamu
,tumunin ta kaba wato d'aya bisa takwas,Sauran dukiyar sa
da
sha gunan sa duk na twince ne,bayan ya gama Rabon ya
kalli
kowacce yace"idan da mai Magaana yayi".
Take HAJIYA Magajiya ta ta tashi" Gaskiya Malam Rabon
nan
bai kyau ba ,ba ai dede ba,ta yaya za ace d'an wan nan
dukiyar za abamu"
Duk dad'ewar da mukai da Alhaji ,Ace wan yarinyar,yar
cikin
mu duk ta kwashe dukiya Ita da yaran ta,to wallahi ba
zamu
yarda ba" Alhaji Tahir tashi yai
yace"ke baki isaba wallah don bake kika ce abada ba Allah
ne
don haka tun da an baku gadonku,sai ku bar gidan nan"
"Malam
yai gyaran Murya to nide Abunda Allah ya Hukun ta shi nayi
da
Alama baku da Ilmi ,da ace kuna da Ilmi sai nace ku duba
amma
duk da ha kan zaku iya zuwa aduba Muku cikin SURATUL
NISA'I
AYA TA 10,11,har zuwa ta 12 to ,ALLAH SUBHANAHU
WATA'ALA
dakan sa ya raba don haka sai ku d'au Rabon ku kuma duk
inda
zakuje wan wan Rabon za amuku"
Hajiya Zainab ta tashi ,Agaskiya kun so kan ku mu kam
bazamu
gane ba,Saboda Allah Maiyasa ba a bamu gidan nan ba,ai mu
ya
kamata mu zauna,don haka ba inda zamu"
D'ago wa zahra tai ta kallesu ,azuciyar ta tace"wanda
yai
nisa baya Jin kira,Allah ya shirya"
Malam kam tashi yai sukai sallama da Alhaji Tahir ya
tafiyar
sa Ha kan Zahra ta d'auki babies nata ta tafi.
Kallon su ,Alhaji Tahir yai yace" wallahi kafin gobe
ko
wacce ta had'a kayan ta tabar gidan nan domin an
sallame
ku,idan ba hakan ba ,zan nuna muku koni waye,"tafiyar
sa
yai,akabar su ,sai maida Zance suke
Washegari Alhaji Tahir ya dawo yana cikin motar sa
hakan
suka fito don tsabar had'ama wata motar d'ibar kaya
k'arama
suka d'auko hatta labulaye sa ida suka cire na gidan
Har
kujeru Alhaji Kam kobi takan su bai ba shide kawai su
bar
gidan sai da suka gama tsab suka tafi,Alhaji ya kulle
gidan
ya tafiyrsa.
Urs Queen meemi��
✨®NWA����✨
[10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef: .
02/21/2016,5:56,QUEEN MEEM����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
78
Soyayya ta dad'a wan zuwa A tsakanin su yi suke tam kar
dama
basu taba rabuwa ba,satin su d'aya ayanzu
MALAM yai kiran ta yace"zahra ayanzu ba zan miki dole ba
don
kin mun biyayya kuma har yanzu ina shimiki Albarka ,kin
ga
kullum sai,Anzo guna akan neman auren ki Amma Ayanzu na
bar
komi sai wanda kika kawo dama ha kan sharia ta tsara
Sunkwi,dakai tai godiya tai ta tashi tamkar had'in
baki
Salim kece mata gobe Iyayen sa zasu zo,neman auren
ta,wanda
sai daya kai ruwa rana suka amince acewarsu ank'i basu da
sai
yanzu su koma to Abin ALLAH daga baya suka Amince.
Washe gari !
Iyayen sa sunzo an saka biki one month farin ciki
sosai
Ab'angare guda kuma tana k'ok'arin zana jamb don Salim
yace
karatu zatai har,seya isheta.
ZAHRA sai shrye shirye take don Ayanzu ne ta kejin
zatai
auren SOYAYYA nasu,sai kara gaba yake shi sam man tawa
ma
yake Zahra ta tab'a aure,ya rok'i Alfarma abashi twince
hakan
yasa yaje Gidan Alhji Tahir ya tambaya take ya Amince
,domin
yace"ai ruk'esu amana domin 'ya'yan zahra 'yaa'yansa
,kuma
Alhaji tamkar Mahaifinsa yake.
KOMI AKASA LOKACI sai yazo,saura kwana d'aya d'aurin
aure,Zahra in ban da k'alk'alar Jiki ba abinda take ta
had'u
ta hade,su Anty mariya sai tsuma ta suke,Masha Allah
Zahra
tamakar d'awisu sai kyalli take.
Washegari !dubban jamaa suka shaida daurin Aurenta da
Tsohon
Masoyin ta ,Salim,Ana gamawa Aka d'auki hanya don
mik'ata
gidan mijin ta dake babban birnin Tarayya Wato ABUJA gidan
ta
abin kallo ne domin SALIM ya nuna lalle masoyiyar sa ce
zata
shiga
to mude sai muce Allah y bada zama lafiya.
02/21/2016,Queen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
79
Twince na kano sai sun gama cin amarci za Amik'a su,
Amarya da ango kam soyayya suke tamkar sa hadiye juna
,idan
kaje gidan nan ,sai kunya ta sa ka bar gidan,kome
sukeyi
girki don taya ta ya keyi komi watsowa Junansu zafafan
kalamai suke,Domin Zahra ta shagwaba Salim hakan shima
Ita kam zahra jinta take tam kar bata tab'a Aure ba
domin
sai yanzu tasan dad'in aure, Zama Da Masoyi dadi,Salim
kosan
fita ba yayi,satin su ,2 suka d'aga dubai,suka yada Zango
A
saudiya don yin Umara sun adduoi don d'orewar zaman
lfy
.
02/21/2016,Queen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymouneh Basher��
80
Bayan dawowar su Aka kawo su twince wanda Salim ya
tsara
d'akin su,jinsu yake tam kar nasa,mai aiki dattijuwa
Umman
SALIM ta sa aka kawo mata da safe ZAHRA n Kshingide a
k'aya
taccen falon ta ga twince na wasa agefe SALIM yashigo
da
dattijiwar.
D'agowar da zatai taga MAGAJIYA nuna ta da yatsa tai
kece"
kika dawo haka?, "Lalle ALLAH SHINE SARKIN
SARAKUNA",mai
maidaM utum yadda yaso,domin Magajiya ko ina Jikinta k'una
ne
ta Jeme ta dawo Mitsi tsiya fuskar ta duk Alamar
k'una.
Kuka Magajiya ke ta rusawa tana nai man afuwarta ,zama
tai
kan tiles tace" Zahra munga Ja iba,rayuwa ba komi bace
,
kinga ni nan bayan rabon gado hakan yasa na samu
saurayi
k'arami da niyar na Aureshi hakan yasa yai ta karb'en
kud'i
sai daya karb'e komi,yai mun duka sai dana dawo abin
cima
bana samu gashi duk 'yan uwana dama bana zumunci na
guje
su,ha kan yasa na kama wanke- wanke A tasha gun mai sai
da
doya wataran fad'an 'yan jagaliya tashi aka kwaran mai duk
na
toye kowa ya gidu yabarni ahakan nai jinya cikin
wulak'anta
bame ,zuwa inda nake ta share hawaye.
Hajiya zainab kam aure tayi ta auri wani Matarsa d'aya
da
yara shida ha kan duk suka cin ye Mata dukiya komi ita
ta
keyi k'anzo shine abincin ta ga hidimar gida data
'ya'yan
kishiya ,ga shi kullum miji du kanta yake Agirme ta
girmi
+atar sa amma ha kan ita yaran ta zasu Lakad'a mata
duka,ko
agaban sa , kuma yak'i sakin ta daga k'arshe ma sayya
dena
bata abincin sai dai tai aikatau ta samu har rasa hannu
tai
kan wani duka da yai mata.
Uwani kuwa tana nan anyan ke mata kafa tun Lokacin nan
itama
'yan Uwanta duk sun gujeta yanzu ha kan kullum tana
bara
abakin titi.
NADIYA kuwa auren ta uku ,duk tak'i zama yanzu tai
Aure
akarkara itace ta hud'u agidan duk ta lalace gashi Matan
sun
ta kura mata da tai Magana siun Jibgeta miji ya jJibga ga
ba
abincin kirki da situra kullum itace surfe
AMIRA DA HAMEED kuwa sunyi aure suna zaman su
lafiya,haka
tsigai na ga ban iyayen ta yanzu hakan tana karatu A
legal.
Tsugunnawa tai tana neman afuwandon sun san Alhakin
tane
dana Alhaji ZAHRA kam da taji tsoron rayuwa ta shigeta
tace"
na yafe muku sai kuyita istigfari amma kiyi hak'uri kije
wani
gun ki nemi,aikin,kud'i ta bata tana tafiya tana kuka
duk
kayan ta ayage,take tabata kwancenn ta .
SALIM NE YA rungume ta ta baya "babyna wace kuma wan nan
?
ta zauna kan cinyar sa tana bashi labarinn irin zaman
da
sukai da wahalar da suka bata,yace" Allah ya
kyauta,rad'a
mata yai akunne kin san gobe ki nada lucture kuwa
?tace"
aikwa na manta nan yace zakwa kisha bulala dariya
sukai
KARSHEEEE
Rayuwar ZAHRA ta zamo abinso ga kowa,duk afamily nata da
ita
suke hutawa ta Janyo Maman ta Jikin ta inda Auta ke gaban
ta
tana school,ga twince dame kula dasu,ZAHRA KENAN ga
sakamakon
hak'urin ki nan ak'arshe kece da riba Sai dai muce ,Allah
ya
k'ara donk'on soyayya ,domin duk rabun labarin nan true
life
story ne Anan na kawo k'arshen littfin KISHIYOYINA da
fatan
ya wa azantar tare da ilmantar.
GODIYA ta tabbata GA ALLAH subhanahu wata ala daya bani
ikon
rubutu.
SALATI DA SALLAMA G shaugabanmu Annabi MUHD S.A.W ALLAH
ya
barmu da kaunar sa.
my Twinny Billy Don kina raina tnx 4 d luv nd luv u
tooo��
Futha kenan besty Godiya nake.����
My QAWAS ummu samha,kina birgeni��haka kausar luv
Ban Mantaku ba:
Aneesa S kinyi nisan kiwo
Teema luv
SADAUKARWA: NA sadaukar da wan nan book en ga my
family,iyayena 'yan uwana don banda tamkar ku arayuwa
ta.
Jinina gareku :
Qasaitattun mata
My Novel group
NAGARTA WRITERS Associasion
excellent writers
Our ladies our prides
Makaranta littfan hausa
Guzurin 'ya mace
Be a lady with fassoin da sauran wadanda ban fado ba.
Yabawa :gareku makaranta littafina my fans nagode da
nuna
soyayyr ku agareni,ina sonku masoyana luv u oll my
fanz����
Fatan wan nan littafin ya wa azantar kunga muhimman
cin
hak'uri da biyayya ga iyaye yarda da k'addara hak'uri da
duk
yanayin daka samu kan ka,ko ina ka samu kanka zauna
bisa
yarda da Amana sai Allah ya shiga cikin lamuranka.
Kuma
bakomi ne kakeso arayuwa kake samu ba.
Tammat bihamdullah
Sai kun jini asabon book ina
Urs Queen meemi��
[10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
02/2/2016,4:38,QUEEN
MEEMI����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
76.
Mintuna,Awanni, kwanaki,Satit tika,Watanni duk sun
shud'e
tare da mutanen kwarai da na banza wani yana cikin farin
ciki
wani yana b'akin ciki,Rayuwa bata zuwar wa Mutum iri
d'aya
Yadda da k'addara kuwa tana ga Musulmi na k'warai
Ayau twince in Zahra sun cika shekara d'aya cir ,tana
d'akin
Goggo suna shiri zata tafi yi musu Shopping,Yaran gwanin
sha
awa kayan su iri d'aya Motar ta ta shiga twince Abaya
tana
driving Ahankli don da k'yar Malam ya barta tana drivin
sabod
taci ta acikin gadon Alhaji shiisa ya k'yaleta .
In banda jibgo musu kaya ba abinda take,Juyawar da
zatai
taji tai karo da mutum kayan duk suka tar watse,Daga
idanuwan
ta tai ganinsa tai da hussien A hannu murmushi yai
mata,take
kirjinta ya bada damm! Waza ta gani ?SALIM ta gani sun
kuya
wa tai ta d'ebe kayan ta ta tafi counting, d'aukar hassan
tai
da tafiyar sa bai k'wariba
MOTAR ta ta shiga mik'o mata hussaien yai yaana
murmushi
,yace"' Ya hak'uri Zahar? Na Mutuwar mijin ki? ta amsa
da
godia,take ta figa,koma warta gida ta shige d'aki data
rufe
ido shi take gani ,wan nan feelin in da take ji tattare
da
duk san da ta gan shi shine taji ya dawo,take tasa
murmushi
kirjin ta har wani bugawa yake,kwanciya tai kawai
smilling
insa ta ke gani A hankali ta furta SALIM tare da
lumshe
ido.
A b'angaren SALIM kuwa yai Mamakin ganin Zahra Ashe
itace
Amaryar Alhaji umar ,Ikon Allah ,Shekara Uku kenan Rabuwar
su
da ita Wani wawan sonta ne yaji ya taso wanda dama
kullum
dashi Aransa Adalilin hakan ne yasa ya kasa Aure,tabbas
ZAHRA
tasa ce ba abinda ya birgeshi da ita sai Ida nuwanta
wanda
suke Alumshe,wadda dacan suke sakar mai da kasala
Zahar
tazama big gal ga wani kyau data kara tamkar yar 18,duk
da
yanzu Take 21 yrs, ba suda maraba bacci ne ya gaga
reshi
tashi yai ya na Nafil -fili da godia ga Allah daya dawo
mai
da Zahran sa.
02/2/2016,5:04Queen meemi����
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheer��
77
Wajen karfe 8 na dare twince na wasa da baby in
Mujaheed
wadda suka girme,ta da one month , sunzoo gidan,Anata
hira
Amma ban da Zahra in banda doka murmushi ba Abinda
take,Goggo
ce ta kalle ta "Zahra kodai mun Samu bazawari ne"?
Idanuwan
ta ta rufe,Goggo na son Zahra yanzu saboda tai kud'i
domin
kud'in gadon ta ta ware wasu daga ciki Aka gyara gidan nan
ta
sai wa Malam mota,hakan ta saiwa Mamanta Keke napep ana
mata
haya,Goggo kuma ta bata Jari domin Alhaji ba k'aramun kudi
ya
bari ba don sun samu Tumuni mai tsoka,da sauri ta shige
d'aki
tana dariya Goggo tace" ja'ira" yaro ne yai Sallaama
yace"
Ana sallama da Zahra k'in fita tai don kullum sai Anzo
sallama da ita Ikon Allah duk samari,Don Basa d'auka ta
taba
aure,futa tai Taga wata jibgegiyar mota prado tsayawa
tai
fitowa yai ,k'irjin ta ne ya bada wani sauti mai dad'i
,SALIM
kenan komi nasa ya canja ya zama wani Handsome ga
kud'i
,yace" zahra Tauraruwa ta har yan zu kece mai haskawa
shekara
uku Rabona da ke nayi kukan Rashin ki,Adalilin ki
nabar
Mahaifana,Sai dai banyi bakinciki ba Saboda NA YARDA
da
KADDARA sai akaci sa a kin auri Abokin Mahaifi na
Mutumin
kirki,ta dalilin sa na samu Aiki A fedaral don shi ya
tsaya
tsayin daka,shiisa daga baya dana sann ke ya Aura Nakoma
muku
addauar fatan Alheri,yad'an ja Numfashi Zahra Adalilin ki
Har
yan zu ban ga wadda taimun ba Har yanzu ke ce mai
Haskawa,PLSSSSS ki.bani Second chance,na zamo abokin
Rayuwarki Jan numfashi yayi.
Ita kam Mamaki ne ya ishe ta tamkar Radio sai zaro
zance
yake,take ta basar inaga salon sa kenan ,amma kuma
ahankali
yake maganar ta ke tad'an fari da ido tace " Alright ,ita
kam
ta rasa dalilin in tana ga ban SALIM take kasa ta
bu'ka
komi,jikinta mituwa yake tun wan cen lokacin,bare yanzu da
ta
san kanta,
Sunkuyo wa yai dede fuskar ta yace"ZAHRA ,MY Heart 4 U
Will
never break,My smile 4 U will Never fade ,my love 4 U
will
never end. ILOVE YOU."
Murmushi ta saki ta d'an rufe fuska shi kam,yana d'aya
daga
cikin habit in Zahra dake birgeshi wato kunya,da gudu
ta
shige gida tana ma ida Numfashi,Aminu dake k'ok'arin
shiga
SALMI yatam bayeshi number enta take ya bashi yai mai
Sallama
ya Tafi.
Urs Queen meemi��
✨® NWA✨ ����
[10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
01/23/2016,12:01pm,Queen meemi������. ��KISHIYOYINA��NA
Mymounerh
Basheer����. . 17. Yau satin zahra daya agidan aurenta,
amma
har yau taki bari alhji umar ma ya xo dakinta ,kullm
cikin
ruufe kofa take ,yau tachi alwashin komi ta fanjama
fanjam
wanka tai taci uwar kwalliya dawata super me greenr
ganye
ajiki tafito amarya sak ,tafito babban falo ganin su
hajia
tai birjik a falo sunata hira tace sannunku amira ce kadai
ta
amsa,nadiya tai tsaki tabi kayan.jiknta da kallo
hanyar
kitchen tai dassuri amira ta bita tadan tsaya abakin
kitchen
en anty sannunki takalleta da murmushi yawwa
sannu,mexakiyine
ta tmbayeta. ? "Tace xan danyi girki ne ,wlh yunwa
nakeji
bari na tayaki cewar amira sun fara suna hira kadan
kadan
,sega nadiya ,tace lalle amira nan kuma kika koma
magulmaciya
tace meye ina ruwanki to, baya tai aguje don kiran su
hajia
don yanxu tafara tsoron zahra tunda suka daku,tana xuwa
tace
taf to gashi.can ta janye amira da sauri hajia zainab
tamike
sukai ciki,tace sannu yar halak wato bakya tayani
kishi
ko?kinsan don ta haihu da alhaji yakawota sbd yana
neman
haihuwa ido rufe ko?to wlh ban lamunta ba kuma ki
fito,sum
sum amira ta futo ta gallawa nadiya harara banxa
magulmaciya,
hajia xainab ce tai ciki ta cafko zahra,don ubanki
fito
shegia aljana fusgewa xatai hajia takuma damke ta tajata
har
falo ta dan gwarar da ita agaban su duk suna kan
kujera,
hajia uwani tai gyaran murya,dago ki kallemu kinsan ko
babarki baxatai kishi damuba balle ke yar cikinmu,to
kishiga
hankalinki naga kinfara gagara kinga mun daga muki kafa
ko
?to yanxu xamu tabbatar miki kin shigo gidan kishiyoyi
kuma
manya, to munkafa miki doka idan safiya tayi, karfe
tara
kinsan alhaji yafuta to kema xaki fito kihau aykin gida
kuma
duk yawan mu nan ke xaki girka ki bamu mundena komi
kinga
girkin rana dare duk ke xaki dunga yi ,zahra dasauri ta
dago
kai ki kallemu da kyuai tace"hajia niba son mijinku
nakeba
kukyaleni dukkansu dariya suka sa ke yarinya wlh kishiya
ko
jaririyace kishiyace don hka kibi abinda mukace kisamu
lfy,hajia maryam tace"cikin daga murya. zahra!
Zahra!zahra!
Kinga ni nan wlh xan iya turgudeki zahra takalketa
taganta
irin jig jibgan nan take jikinta yahau rawa, hajia xainb
tace
wlh koda wasa kika gayawa alhaji kashinki ya bushe
hawaye
yxubo mata sharr tasa hannunta ta share,tace naji ku
kuma
xanbi abunda kuka ce nan ta tashi, nadiya tace daya
fiimiki"wani wawan kallo ta watsa nadiya,wanda yake
nufin
xamu hadu ne . . . . 01/23//2016,12:38,Queen meemi������
��
KISHIYOYINA ��NA Mymounerh Basheer���� . 18. Wajen 12 zahra
na
kwance tunani yay mata yawa tako ina bata jin dadi,itakam
wan
nan aure batasan irin saba,hajia ce taxo dakanta ke seki
taso
ki dora girki ciki sanyaya tatashi ,suka shiga kitchen
kamar
ar ayki haka tasata gaba abinci ne wajen kwano daya darabi
ta
dafa sannn taxo tai jallof na taliya se wajen 2 tagama
duk
tagaji,ko gama kwashewa bataiba a flaks sega sunan kowacce
da
kwanunka haka duk suka diba dakayr aka bar mata kadan
tatashi
ta tafi tana mamakin irn cin su ,sallah tai dayake ana
xafi
tasake wnka sbd duk tagaji kishin gida tai,se bacci amira
ce
tashiga dakin wai kixo,inji hajia tadan tashi suke jera
amira
na bata hakr take akan irin xaman da suke da ita
cewatai
bakomi haka Allah ytsara tana xuwa hajia tace ke
banason
wan.nna grkin naki ,dan wake nakeso,tace"gsky nagaji
nimafa
matar gida ce,hajia tace" aubakiji ba kenan nan tace
nifa
nagaji hajia kwada mata mari tai dafe kuncinta tai takalle
ta
kadan krnan dagudu tafuta tai hanyar kitchen tafara hada
dan
wanken tanayi tana kuka sewajen 3 tagama takai mata
,cikin
mirmushi takalleta yawwa yan mata ,futa tai hanninta
se
radadi yake setafiya take kamar wadda kwai yafashewa aciki
,
wjen 4:30 tafito nan tagansu birjik kamar kayan wanki
akan
kujeru ta dauke kai hakan tashiga tafara hada girki
,haka
taita tuka tuwo tanayi tana tsaki fulas ne kaloli se
xubawa
aciki take haka tagama ,dan mugunta sunada yan ayki duk
suka
koresu semasu musu ayke ayke,dibar nata tai tatafi
dakinta
jikinta har ciwo yake sbd tukin datayi yauma kamar
kullm
bacci yay gaba da ita dma ta kulle dakinta. . .
.01/23/2016,1:05,pm,Queen meemi,������. .�� KISHIYOYINA��
NA
Mymounerh Basheer���� . 19. washegari wajen 8pm tana
daki,xaman
dakin don tagaki yadameta domin data futa xasu daka
mata
tsawa suce tafita ,ita sa anninsune ,haka ta kwanta don
har
tai shirin kwanciya tasa kayan baccinta domin idanma
takumna
kallon ba iyawa xataiba,kwnciyatai akan gado,gashinta
ya
kwanta agadon bayanta, fuskarta tai fiyau tayi kyau, taku
yay
,yatsaya akanta tabashi sha awa aynun ,hannun yakai
,seya
dauke dagowa tai suka hada ido da alhaji dassuri tai
baya
,yaxauna abakin gadon nan yace zahra. kibani hadin kai
mana
ni mjijinki ne ina da hakki akanki takalle shi aa ni
kawai
karabu dani ,banson xaman gidanka ni yace kiyi hkr
zahra.
Tashi tai xata shiga bandaki don yadan jawo rigarta
dassuri
tajuyo tsoronsa takeji ,rungumeta yay tahau kokarin
kwacewa
nan yace haba xahra ,tasa kuka yanxukai dagrmanka
kana.mun
hakan nika kyaleni,sakinta yay tareda juywa baya zahra
kenan
gawan nan ya aje mata leda yafuta ,jikinta se rawa
yakeyi
tadawo ta xauna ,alhaji bayan yakoma dakinsa yadafe kai
haka
Allah ke jarrba bayinsa ,shikam yaxe da kaunar yarinyr
da
take kamar jikar sa, dole yasan yanda xeyi uana son
kadiacewa
da ita allah yagani 'ya'ya yakeso be saniba ko Allah
yabashi
ta bangarenta rokon Allah yashiga yi, wan nan kenan.
Domin
baxe iya kyale zahra ba ,ga matansa yasan duk irin
abunda
suke mata badamr yay magana amma dole yafau mataki don
da
mutuncinta baxasu xubar masaba .kubiyoni don jin
badakalar
dazata afku ....wasa farin girki ................kubiyo
yar
mutan kano .....Queen meemi��
[10:43am, 29/03/2016] Maryam M Haneef:
01/20/2016,8:26pm,Queen meemi������. ��KISHIYOYINA��NA
Mymounerh
Basheer ����. . 15. Taku take kaamr mara gasky domin
batasan
ina kitchen yake ba se dube dube take ,dakyr tagano
shi
tashiga balefi komi a kawwame yake,tarasa me xatai
gano
kwalin indomie tayi,bashiri ta dauko ta kunna gas tareda
dora
tukunya karama jikinta har rawa yakeyi,iyeeeeeee!!!! Taji
an
ambata juyawa tai taga nadiya takama kugu,juyawa tai
tafara
aykinta dasauri ta dauke indomie en ,takalleta malama
bani
tace baxan bayarba mirde hannunta tai kara tasa,hajia
maryam
ce tashigo me nake gani ?cikin kisisna nadiya tahau kuka
wai
don ta dau indomie shine ta kwada mata murfin
tukunya,zahra
kam tsayawa tai saroro hajia takalleta ke wai bakisan me
kike
bane ?mema yakawoki nan?maxa maza ki fito ki koma,ko
kallonta
bataiba tajuya tacigaba ,fixgota taji anyi ,wani mari
hajia
takai mata cikin kunar rai tace"hajia wai me na tsare
miki.
ne ?naga gidan miji nane wlh ba wanda ya isaa hanani
abinda
xanyii, ta dauko tukunya nadiya tacafko ta ke dan uwarki
ban
gayamiki ba tunka ki shigo ,nan takamata da dambe ,zahra
gani
tai idan bata ramaba xa akwareta dambe suka hau yi harda
si
cixo ,hajia uwani ce da hajia xainab suka leko wai
meke
faruwane tsigai da amira ne suka shigo ,tuni tsigai
tashiga
fadan ,suka tararwa zahra ,tai kukan karfi ta wullar
da
tsigai gefe ta rarumo nadiya abun tsautsayi ruwan xafin
data
dora ya kwarowa nadiya agefen cinya kwala ihu tai
,dasauri
zahra ta fito daga kitchen en duk gashinta abarbaje
,hajia
uwani ce ta damkota ,dan ubanki ina xaki ay kin shigo
hannun
mu mari ta kai mata dama ina cike dake bake ki shigo
gidan
nan ba ho ho cixo takandara.wa hajia uwani dagudu tai
daki
takulle. . . . 01/20/2016,8:46pm,Queen meemi������.
��KISHIYOYINA��NA Mymounerh Basheeer����. . 16. Biyota
sukai
tareda buga.kofar ,kibude komu karya ,daga ciki tace ku
karya
din wlh baxan bude ba hajia uwani tai kwafa wlh bade ki
xauna
agidan nan ba yr iska me kamada aljanu,nadiya takaraso
se
balbali take tanayi tana firfita cinyarta ,amira dake
gefe
inbanda dariya ba abunda takeyi ,taji dadi domin har
alokacin
basu shirya.ba haka suka gaji suka koma falo,kowacce ta
dafe
kai amma idan muka bari yarinyar nan taga lagonmu wlh
mun
kade yar cikin mu ace ta gagaremu,shawara suka yanke
akan
kunta tamata tayanda seta bar gidan ,kowacce tai
dakinta
tsigai ta kalli nadiya Allah anty karfi gareta
tace"barta
wlhseta gane kuranta angaya mata ana shigowa gidan
manyan
mata hakan kuma da rashin kunya,:: . Zahra dake bakin
kofa
tasa kuka duk rigarta ayage ga yunwa na addabarta
dasauri
tabude firgi en dakinta wayam taga ba komi se yougut haka
ta
dauka ta kwankade shi ,tana gama sha amai ya biyo baya
sbd
yunwa tacita ga jikinta yay laga laga sbd dakuwar
dasukai,kuka tacigaba dayi dkyr tatashi tashiga toilet
tai
wanka tafito abakin gado takwnta baccine yasaceta,Alhaji
ne
yadawo yaturo dakinta jinshi yay abude yashiga yaganta
kan
gado taba wuynta yay yaji xau, tashi tai taja da baya
ykalleta kidena rufe dakinki ,meke dMunki ta kauda kai
,seda
nace banason aurnka bandace dakaiba gashi matanka kullm
se
sun dake ni ,akan abinci tafashe dakuka ,janyo ta yay
ze
rungume ta ja dabaya yace haba zahra nifa mijinki ne ?,nan
ta
durkusa don Allah ka sauwake mun wlh kullm naganka
kamar
mahaifina nake gani,nan yasunkiya kiyi hkr zahra Allah
ne
yadoran kaunarki ,don Allah kibani hadin kai ,nan taja
da
baya baxan iyaba nifa mijinki ne kodan tsoho ne.ni dagudu
tai
cikin toilet tana kuka dafe kai yayi ,Allah ne ya
jarrabeshi
yaxeyi nan ya ajiye ledar daya shigo mata da shi ,yafuta
yana
share xufa dole yadau mataki don matansa kedada
rikitata,dakinsa ya shige a rashin haihuwa na damunsa
nan
yadaga hannu yana rokan Allah ,don jiyake xahra kamar
baxe
iya rayuwa ba itaba duk da karancin shekarunta,na. Yakwnta
da
tinanin yanda xe tsawatarwa matansa. Kubiyoni taku har
kullm
Queen meemi��.